Aionian Verses

Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da dan'uwansa, yana cikin hatsarin hukunci. Kuma duk wanda ya ce da dan'uwansa, 'Kai mutumin banza!' yana cikin hatsarin tsayawa gaban majalisa, kowa kuma ya ce da dan'uwan sa 'Kai wawa!' yana cikin hatsarin shiga wutar jahannama. (Geenna g1067)
kono ni miwambira mutu zuhi kamba zuhi yo bengera mu kwakwe, mwa swanere ku atuliwa. Mi hape yo wambira mu kwakwe kuti “u ci hole” u swanela ku atuliwa mwi khuta, mi yo mu wamba kuti, I we yasanambene, u mwabe mubu kabo bo muliro we here. (Geenna g1067)
Idan idonka na dama zai sa ka tuntube, kwakule shi ka jefar daga gareka. Don gara daya daga cikin gabobinka ya halaka, da a jefa dukan jikin ka a jahannama. (Geenna g1067)
linso lyako lye cilyo haiba li ku sitatalisa, u li nyukule mo, mi u linzindire kule nawe, ka kuti ci lotu kwa ko, zi lama ca ko conke ha cifwa cocona, mi mubiri wa ko onse kanji u zindirwa mumulilo we Here. (Geenna g1067)
Ko kuwa idan hannunka na dama zai sa ka tuntube, ka yanke shi ka jefar daga gare ka. Domin gara daya daga cikin gabobin ka ya halaka, da a jefa dukan jikinka a jahannama. (Geenna g1067)
I yanza lyako lye chilyo haiba ni liku sitatalisa, u likosole kwa teni, mi u lisohere kule nawe, kakuli ci lotu kwa ko cilama conke ha ci fwa co nke isiñi mubiri onse ha u nzindirwa mumuliro we Here. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kisan jikin mutum, amma ba sa iya kashe rai. Sai dai ku ji tsoron wannan da yake da ikon kashe jiki ya kuma jefa rai cikin jahannama. (Geenna g1067)
Sanzi mu tiyi Vantu ve haya muvili; kono ka va woli kwi haya luhuho. Insini, mu tiye ve haya zoose luhuho ni muvili mwi hele. (Geenna g1067)
Ke kafarnahum, kina tsammani za a daukaka ki har zuwa sama? A'a za a saukar da ke kasa zuwa hades. Gama in da an yi irin al'ajiban da aka yi a cikin ki a Sodom, da tana nan har yanzu. (Hadēs g86)
I we, Kapenauma, uzeza kuti mo yende kwiwulu? Nanta, mo bozwe mwi Hele. Sina mwa Sodoma muva tendelwe zikando ni kwenu, ni ziba shali bulyo kusikila lya sunu. (Hadēs g86)
Duk wanda yayi batanci ga Dan Mutum, za a gafarta masa. Amma duk wanda yayi batanci game da Ruhu Mai Tsarki ba za a gafarta masa ba, a nan duniya da har abada. (aiōn g165)
Mi vonse va wamba linzwi lifusahele ku Mwan'a Muntu, ka va swalelwe kwali. Kono vonse va wamba kunyasiliza Luhuho lu Njolola, ke se ni va swalelwe, ni heva munu mwifasi, ni heva mwifasi likeza. (aiōn g165)
Shi wanda aka shuka a cikin kayayuwa wannan shine wanda ya ji maganar, amma dawainiyar duniya da kuma yaudarar dukiya suka shake maganar, sai ya kasa ba da 'ya'ya. (aiōn g165)
Yavabyila mukati ke zisamu zamiya, uzu njiyena yozuwa linzi, kono kuvilelela ifasi nikusaka ahulu chifuma zi sina linzwi ni kusaha miselo. (aiōn g165)
magabcin da ya shuka su kuma shaidan ne. Girbin shine karshen duniya, kuma masu girbin sune mala'iku. (aiōn g165)
Mi chila chivazibyali nji diavulusi. Inkutulo njimamanimani e nkanda, bakutuli mañiloyi. (aiōn g165)
Saboda haka, kamar yadda aka tara ciyayin aka kona su da wuta, haka ma zai faru a karshen duniya. (aiōn g165)
Hakuva vulyo, mukula kaukunganye nikuhiswa chamulilo, njete kuve njimamanimani e nkanda. (aiōn g165)
Haka zai kasance a karshen duniya. Mala'iku za su zo su ware miyagu daga cikin masu adalci. (aiōn g165)
Mukuve mweyi inzila kumamanimani inkanda. Mañiloi muakeze kukauhanya vavi mukati ka vantu valukite. (aiōn g165)
Ina kuma gaya maka cewa kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikilisiya ta. Kofofin hades ba za su yi nasara da ita ba. (Hadēs g86)
Imi name niti njewe Pitorosi, ibwe hente nizake inkeleke yangu. Milyango ya bafwile kente ni iizunde. (Hadēs g86)
Idan hannunka ko kafarka ce za ta sa ka tuntube, ka yanke ta, ka yar daga gare ka. Zai fi maka kyau ka shiga rai da nakasa ko gurguntaka, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta tare da hannayenka ko kafafunka. (aiōnios g166)
Haiba iiyanza lyako kapa itende lyako likuletela kuwa, likosole kwateni ni kulisohela kule nawe. Kwina butuka kwako kwi njila mubuso wakwilu ni uli cihole kwanda kuuti usohelwe mumulilo usazimi ni wina onse mayanza ni matende. (aiōnios g166)
Idan idonka zai sa ka tuntube, ka kwakule shi, ka yar. Zai fi maka kyau ka shiga rai da ido daya, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta da idanu biyu. (Geenna g1067)
Haiba linso lyako likuleteza kufosai, lizwise mo ulisohele kule nawe. Kushiyeme kwako kwi njila mubuso wakwilu nilinso lyonke kuzamba kusohelwa mulyangalilo niwina menso obele. (Geenna g1067)
Sai wani mutum ya zo wurin Yesu, ya ce, ''Malam, wanne ayyuka nagari ne zan yi domin in sami rai madawwami?'' (aiōnios g166)
Mubone, mukwame wumwi cheza kwa Jesu ni chata kuti, “Muruti, chizi chilotu chini lukela ku tenda ili kuti niwane buhalo busamani?” (aiōnios g166)
Duk wanda ya bar gidaje, 'yan'uwa maza, 'yan'uwa mata, mahaifi, mahaifiya, 'ya'ya, ko gonaki, saboda sunana, zai sami ninkin su dari, ya kuma gaji rai madawwami. (aiōnios g166)
Wumwi ni wumwi yava siyi mazuvo, mizwale, bachizye, vesi, banyina, bana vakwe, mane ni mawa ke vaka lyangu, ka tambule zilukela kuva mwanda wi zwile niku wola buhalo busa mani. (aiōnios g166)
Da ya ga bishiyar baure a bakin hanya, sai yaje wurin amma bai sami kome ba sai dai ganye. Sai ya ce mata, “Kada ki kara yin 'ya'ya har abada.” Sai nan take bishiyar bauren ta bushe. (aiōn g165)
Kakubona chisamu chamuchaba kumbali ni nzila, abayendi kuchili mi abawani kuti kakwina chibikitwe kwateñi kunze yamakoba. Abawambi kuchili, “Kuzwa sunu kanzi nikube ni chichalantu kwako hape.” Imi kapilipili chisamu chamuchaba nichazuma. (aiōn g165)
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kuna tafiya ketaren tekuna da kasashe domin samun almajiri daya tak, in kwa kun samu kukan mai da shi biyunku danwuta. (Geenna g1067)
Mu maibite unwe mu Vañoli, Farasayi niba itimukanyi. Kakuti muyenda mu mawate ne inkanda kuti mu wole ku sandula muntu nangati wu mwina bulyo mi hakuti chimwa mu sandula, mumu chita kuti ave mwana wa satani kobele. (Geenna g1067)
macizai, Ku 'ya'yan ganshekai, Yaya zaku tsere wa hukuncin Gidan wuta? (Geenna g1067)
Unwe mu zonka, bana be zihiri, kamu wole ku loboka vule i katulo ye here? (Geenna g1067)
Yayin da ya zauna a kan dutsen zaitun, almajiran sa suka zo wurin sa a boye suka ce, “me zai zama alamar zuwanka da kuma na karshen duniya?” (aiōn g165)
Mmi cho usii keere he iruundu lye ziteente, varutwana vaakwe choku iiza kwaalyi voonse cho kulyi kuungula nniva mu vuuza kuti, “Tu lwiire kuti zoonse iizi zintu kazi pangahalye vulye? Chishupo cho kuiiza kwaako ka yive iinzi mane nne mamanimani e inkaanda?” (aiōn g165)
Sa'annan zai cewa wadanda suke hannunsa na hagu, 'Ku rabu da ni, ku la'anannu, ku tafi cikin wutar jahannama da aka shirya wa Shaidan da aljannunsa, (aiōnios g166, questioned)
Linu njete na cho kwabo bena kwi yanza lyakwe lya ma monso muzwe kwangu, “Muzwe hangu unwe mukutitwa, muye ku mulilo u chitilwa jabulusi ne mangiloi akwe, (aiōnios g166)
Wadannan kuwa zasu tafi cikin madawwamiyar azaba amma adalai zuwa rai madawwami.” (aiōnios g166)
Mi aba ka bayende mu ikatulo yi sa mani, mi ba jolola abo ka bayende mu buhalo bu sa mani.” (aiōnios g166)
Ku koya masu su kiyaye dukan abin da na umarce ku. Duba, ni kuma kullum ina tare da ku har karshen zamani.” (aiōn g165)
Mu balute ku mamela zintu zonse zi ni ba mi laele. Mi mubwene, ka ni kale nanwe inako yonse, mane ku twala ku ma mani ni nizo e nkanda.” (aiōn g165)
amma fa duk wanda yayi sabon Ruhun Mai Tsarki baza a gafarta masa ba ko kadan, ya zama mai zunubi har abada.” (aiōn g165, aiōnios g166)
kono yense yonyefula Luhuho lu Jolola kete nawane kukwatilwa, kono wina mulandu wachive chakuyakuile.” (aiōn g165, aiōnios g166)
amma abubuwan duniya, da rudin dukiya da kuma kwadayin wadansu abubuwa, sukan shiga su shake Maganar, har ta zama marar amfani. (aiōn g165)
kono babilela ni zenkanda, kuchengwa chifumu, ni ntakazo zazintu zimwi zinjila mo ni kwihaya liinzwi, mi liba lisabiiki zibikantu. (aiōn g165)
Idan har hannun ka zai sa ka yi tuntube, zai fi kyau ka yanke shi. Domin zai fi kyau ka shiga aljanna da hannu daya da ka shiga jahannama da hannu biyu. (Geenna g1067)
Chi kuti iyaza lyako likuretera kuwa, linokole kwateni. Kulotu kwako kuwana vuhalo vusamaani, kuhita kuba ni mayaza ovele ni kuke njila mulihele, mumulilo usa zimiswa. (Geenna g1067)
Idan kafarka za ta sa ka yi tuntube, ka yanke ta ka yar. Zai fi kyau ka shiga aljanna da kafa daya da ka shiga jahannama da kafa biyu. (Geenna g1067)
Heva itende lyako likuletiseza kuwa, linokole kwateni. Kukuyelele kwinjila mubuhalo nochunkuta, kuhita kuva ni matende ovele ni kuka sohelwa mulihele. (Geenna g1067)
Idan idonka zai sa ka yi tuntube, ka kwakule shi ka yar, domin gwamma ka shiga mulkin Allah da ido daya, da a jefa ka cikin wuta da idanu biyu. (Geenna g1067)
Heva liinso lyako li kuletela kuti uwe, li nongomone mwateni. Kuku yelele kwinjira mwipuso ya Ireeza ni liso limwiina, kuhita kuke njira mulihere ni meeso overe. (Geenna g1067)
Lokacin da ya fara tafiya, sai wani mutum ya rugo wurinsa, ya durkusa a gabansa. Ya tambaye shi, yace ya ''Malam managarci, me zan yi domin in sami rai na har abada?'' (aiōnios g166)
Imi hatanga lweendo lwakwe, mukwame chatilila kwali ni kukamufukama havusu bwakwe, ni kuvuza, “Muluti wina nenza, chinzi chinitamehete ku chita kuti niyole vuhalo vusamani?” (aiōnios g166)
sa'annan ya rasa samun nikinsu dari a zamanin yanzu, na gidaje, da yan'uwa mata da maza' da iyaye mata da 'ya'ya da gonaki, game da tsanani, a duniya mai zuw kuma ya sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
Yaseti natambule chamwandaa kuvuungi hahanu mweinu inkanda: mazuvo, ni vanaswisu, ni vanakazana, ni vanyina, ni vahwile, ni zivaka, chamasukuluka, ni munkanda ikeza, vuhalo vusamani. (aiōn g165, aiōnios g166)
Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn g165)
Cha wambila kulili, “Kakwina yete na lye muselo kwako hape.” Mi balutwani bakwe vava zuwi. (aiōn g165)
Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn g165)
Mwa vuse inzubo ya Jakovo kuya kwile, mi kese kuve nima mani ku muvuso wakwe. (aiōn g165)
(kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn g165)
(mwava teli ku veshetu) kwa Aburahama niba mwi chilila kuya uko kusena mamanimani. (aiōn g165)
kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn g165)
hava wambi cha kaholo zama polofita va jolola bakwe va vena mwi nako ya kale kale. (aiōn g165)
Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos g12)
Chiya wondelela kumukumbila kuti kanji aya tumini mwintolongo. (Abyssos g12)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani har zuwa sama za a daukaka ki? Babu, za a gangarar dake har zuwa hadas. (Hadēs g86)
Iwe, kapenawuma, uhupula konyemunwe kwiwulu? Nanta, movozwe hansi mwihele. (Hadēs g86)
Sai ga wani malamin shari'ar Yahudawa, ya zo ya gwada shi da cewa, “Malam, me zan yi domin in gaji rai na har abada?” (aiōnios g166)
Mulole, umwi muruti wamulao wa Majuda nicha zimana kusaka kumulika, nichati, “Muruti, munipange vuti kuti niwole kuyola vuhalo vusamani?” (aiōnios g166)
Bari in gargade ku a kan wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron shi wanda bayan ya kashe zai iya jefa ku cikin jahannama. I, ina ce maku ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
Kono me ni mikalimera kuamana neni umowola kutiya. Mutiye yenke uzo Hamana kwi haya, wina ziho zo kutumina mwi here, Eye, Ni miwambira, mumutiye. (Geenna g1067)
Sai maigida ya yaba wa wakilin nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama 'ya'yan zamanin nan a ma'ammalar su da mutanen zamaninsu sun fi 'ya'yan haske wayo. (aiōn g165)
Simwin'a kwe cha lumba chikombwa chi sa sepahali kakuti ava sevezi mu kusasepahala. Vaana ve fasi ilyi vena ahulu mukusa sepahala chiva kwete kuseveza ni vantu vavo hita vaana vena mu liseli. (aiōn g165)
Ina gaya maku ku yi abuta ta dukiya ta rashin gaskiya, saboda idan ya kare, su karbe ku a gidaje masu dauwama. (aiōnios g166)
Ni wamba kwenu, mutende valikani che nzila za mashenyi a sa sepahali, kutendela kuti chi bwamana, va woole ku mitambula mu mazuvo asamani. (aiōnios g166)
yana cikin hades yana shan azaba, sai ya daga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a kirjinsa. (Hadēs g86)
mi mu lyangalilo, na sukulukite, cha kotola menso mi cha vona Abrahama nena vutavule ni Lazaro nena ha chizuva chakwe. (Hadēs g86)
Wani shugaban jama'a ya tambaye shi ya ce “Malam managarci, me zan yi in gaji rai Madawwami?” (aiōnios g166)
Muvusi zumwi cha mu vuza, nati, Muruti mulotu, moni tende vule kuti ni luwe muvuso we Ireeza?” (aiōnios g166)
sa'annan ya kasa samun ninkin ba ninkin a duniyan nan, da rai na har abada a duniya mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Yasate atambule kuhitiliza muno'munkanda ni munkanda ikeza, muvuhalo vusa mani.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Yesu ya ce masu, “'Ya'yan duniyan nan suna aure, ana kuma ba da su ga aure. (aiōn g165)
Jesu cha cho kubali, “Bana be nkanda ba sesa, bahewa maseso. (aiōn g165)
Amma wadanda aka ga cancantarsu a waccan tsara, sun isa su sami tashin mattatu, ba za suyi aure ko a aurar da su ba. (aiōn g165)
Cwale aho njeni njete ahewe chifumu. abo bahindwa ku baba kutekwa mwinako yoku amuhelwa kuba ntu bafwile kuzwa kubafu. (aiōn g165)
domin dukan wadanda suka bada gaskiya gareshi su sami rai na har abada. (aiōnios g166)
cwale Mwana Muntu uswanela ku nyamuna mwihulu, ili kuti vonse va zumina kwakwe vave ni vuhalo vusa mani. (aiōnios g166)
Gama Allah ya kaunaci duniya sosai, har ya ba da makadaicin Dansa, domin duk wanda ya bada gaskiya gareshi, kada ya mutu, amma ya samu rai madawwami. (aiōnios g166)
Kakuli Ireeza ava saki ahulu inkanda, mane avahi Mwanakwe yenke, ili kuti yense yo zumina kwakwe kate afwe kono kave nivuhalo vusamani. (aiōnios g166)
Shi wanda ya bada gaskiya ga Dan ya na da rai madawwami, amma wanda ya ki yiwa Dan biyayya ba zai ga rai ba, amma fushin Allah na kansa. (aiōnios g166)
Iye yo zumina ku Mwana wina vuhalo vusa mani, kono yasa zumini ku Mwana kete avone vuhalo, kono vukali vwa Ireeza vwina hakwe.” (aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha daga ruwa da zan ba shi ba zai sake jin kishi ba. Maimakon haka, ruwan da zan bashi zai zama mabulbular ruwa a cikinsa wanda ke bulbula zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
kono yense yo nwa kumenzi awo ite ni muhe kate na fwe inyota hape. Nihakuli, menzi ete ni muhe muave chisima chamezi mwali, kuvuvira ku vuhalo vusa mani.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Shi wanda ke girbi yakan karbi sakamako ya kuma tattara amfanin gona zuwa rai na har abada, ta haka shi mai shuka da shi mai girbi za su yi farinciki tare. (aiōnios g166)
Uzo yo kwete kusiza u tambula i tuwero ni kukunganya misero yo vuhalo vusa mani, iri kuti uzo yo vyala nozo yo sinza va sangwe hamwina. (aiōnios g166)
Hakika, hakika, duk mai jin Maganata, yana kuma gaskata wanda ya aiko ni, yana da rai madawwami ba kuma za a kashe shi ba, domin ya ratse daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
Niti, niti, iye yo zuwa linzwi lyangu imi yo zumina yava nitumi wina vuhalo vusamani imi kete anyazahale, kono washila ifu kuya kuvuhalo. (aiōnios g166)
Kuna nazarin littattafai, don a tsammaninku a cikinsu za ku sami rai Madawwami, alhali kuwa su ne suke shaidata. (aiōnios g166)
Musaka mañolo kakuli mu hupula kuti muali kamuve ni vuhalo vusa mani, Imi mañolo aswana apaka kuamana name, (aiōnios g166)
Ku daina yin wahala a kan neman abinci mai lalacewa, sai dai a kan abinci mai dawwama wanda zai kaiku ga rai madawwami wanda Dan Mutum zai ba ku, domin Ubangiji Allah ya sa hatiminsa a kansa.” (aiōnios g166)
Kanji muverekeri zilyo inzo zisinyeha, kono muverekere zilyo zikala inako kutwala kuvahalo vusa mani uvo Mwana o Muntu bwasa mihe, kwe Ireeza Isi ava viki iswayo hali.” (aiōnios g166)
Gama wannan shi ne nufin Ubana, duk wanda yake ganin Dan ya kuma gaskata da shi zai sami rai madawwami, ni kuma zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios g166)
Kakuli iyi nje tanto ya Tayo, kuti yense yo vona Mwana ni kuzumina mwali mwave ni vuhalo vusa mani mi kanimu vunse mwi zuva lya ma mani-mani. (aiōnios g166)
Hakika, hakika, wanda ya bada gaskiya, yana da rai Madawwami. (aiōnios g166)
Chovu niti, niti, iye yo zumina wina vahalo vusa mani. (aiōnios g166)
Ni ne gurasa mai rai da ya sauko daga sama. Duk wanda ya ci daga gurasar, zai rayu har abada. Wannan gurasar da zan bayar jiki na ne don ceton duniya.” (aiōn g165)
Jeme ni nkonko i hala iyo ikazwa kwi wulu. Haiva zumwi ulya kuili iyi nkonko, mwa hale kuya kuire. Inkonko iyo yete nihe inyama wangu kuvu halo vwe kanda.” (aiōn g165)
Dukan wanda ya ci nama na ya kuma sha jinina yana da rai Madawwami, ni kuwa zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios g166)
Yense yolya inyama wangu ni kunwa malaha angu wina vuhalo vusa mani, mi kani muvuse mwizuvalya mamanikizo. (aiōnios g166)
Wannan itace gurasar da ta sauko daga sama, ba irin wadda Ubanninku suka ci suka mutu ba. Dukan wanda ya ci gurasar zai rayu har abada.” (aiōn g165)
Iyi nje nkonko ina yakeza hansi kukazwa kwi wulu, isiñi uvu veshenu vavali ni kufwa. Iye yo lya iyi nkonko mwahale kuya kuire.” (aiōn g165)
Bitrus ya amsa masa ya ce, “Ya Ubangiji, gun wa za mu je? kai kake da maganar rai madawwami. (aiōnios g166)
Simoni Pitorosi chamwi tava, “Simwine, njikwani kwete tuyende? Wina manzwi ovuhalo vusa mani, (aiōnios g166)
Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn g165)
Muhikana ke kalilili mwizuvo kuya kwile; mwana wi kalilila. (aiōn g165)
Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn g165)
Niti, niti, nimi wambila, haiva kwina yata vike linzwi lyangu, keta vone ifu.” (aiōn g165)
Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn g165)
Ma Juda vava wambi kwakwe, “Hanu twizi kuti wina i dimona. Abrahama nima porofita vavafwi; kono iwe uwamba, 'haiva kwina yata vike linzwi lyangu, keta zuwe ifu.' (aiōn g165)
Tunda duniya ta fara ba a taba jin cewa wani ya bude idanun wanda aka haifa makaho ba. (aiōn g165)
Kutanga kumatangilo achisi kana kubeni kuzuweka kuti kwina ichabeyaluli menso amukwame yabazalwa neli muhofu. (aiōn g165)
Ina ba su rai na har abada; ba za su taba mutuwa ba, babu wanda zai kwace su daga hannu na. (aiōn g165, aiōnios g166)
Niziha buhalo busamani; kesinizifwe, imi kakwina niumwina yetinazi nzwabule mumayaza angu. (aiōn g165, aiōnios g166)
Kuma duk wanda yake raye, ya kuma bada gaskiya gare ni, ba zai mutu ba dadai. Kin gaskata da wannan?” (aiōn g165)
chobulyo yense yohala ni kuzumina kwangu keti nafwe. Na muzumina iyi ndaba?” (aiōn g165)
Duk wanda yake son ransa, zai rasa shi; amma wanda ba ya son ransa a duniyan nan za ya kiyaye shi domin rayuwa ta har abada. (aiōnios g166)
Iye mwine yosuni buhalo bwakwe mwabuluze; kono iye mwine yohinda buhalo bwabamwi batu kuti bwabutokwa kuhita buhalo bwakwe iye mwine kahale ni Ireeza kuyakuile. (aiōnios g166)
Taro suka amsa masa cewa, “Mun ji a cikin shari'a cewa Almasihu za ya kasance har abada. Yaya za ka ce, 'za'a daga dan mutum'? Wanene wannan dan mutum?” (aiōn g165)
Ikunga libamwitabi, “Tubazuwi kuzwa kumulao kuti Jesu kekalile kuyakwile. Kwiza buti kuti uwambe, 'Mwana Muntu utameha kuhazikwa hachifapano'? Njeni uzu Mwana Muntu yowamba zakwe?” (aiōn g165)
Na san umarninsa rai ne madawwami, don haka na ce - kamar yadda Uba ya fada, haka ni ma nake fadi.” (aiōnios g166)
Nizi kuti itaelo yakwe ileta buhalo busena mamaninizo, chobulyo checho chiniwamba - bobulyo fela sina Tayo mwabawambili kwangu, bobulyo name muniwambila.” (aiōnios g166)
Bitrus ya ce masa, “Ba za ka taba wanke mani kafa ba.” Yesu ya amsa masa ya ce, “In ban wanke maka ba, ba ka da rabo da ni”. (aiōn g165)
Pitorosi chawamba kwali, “Kense usanze matende angu.” Jesu chamwitaba, “Heba kanikusazi, kawina chemba kwangu.” (aiōn g165)
Sa, annan zan yi addu'a ga Uba, zai kuwa baku wani mai ta'aziya domin ya kasance tare daku har abada. (aiōn g165)
Imi kani lapele kwa Tayo, imi mwamihe zumwi Mutusi ili kuti zabe nanwe inako zonse: (aiōn g165)
kamar yadda ka ba shi iko akan dukkan 'yan adam, ya ba da rai madawwami ga duk wanda ka ba shi. (aiōnios g166)
sina kamo ba muheli buyendisi he wulu lya zi bumbantu zonse njo kuti awole kuha buhalo busamani kwa zumwi ni zumwi yo ba muhi. (aiōnios g166)
Wannan ne rai madawwami: wato su san ka, Allah makadaici na gaskiya, da shi kuma wanda ka aiko, Yesu Almasihu. (aiōnios g166)
Ubu buhalo busamani: kuti ba kwizi, Ireeza yenke we niti, mi iye yo ba tumi, Jesu Kerisite. (aiōnios g166)
Gama ba za ka watsar da raina a lahira ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka ya ga ruba ba. (Hadēs g86)
Kakuti kokafwe kusiya luhuho lwangu muvafwire, kamba kuzuminina wako yo Jolola kuti avone kuvola. (Hadēs g86)
Ya hango wannan al'amari kuma ya yi magana game da tashin Almasihu, 'Ba ayi watsi da shi ba a lahira, kuma jikinsa bai ga rubewa ba.' (Hadēs g86)
Avatangi kuvona izi ni kutanga kuwamba kuama ni kuvuka kuva fwire kwa Keresite, 'Kena avazibalwa niku kungirwa muviri wakwe kukuvola.' (Hadēs g86)
Shine wanda dole sama ta karbe shi har zuwa lokacin komo da dukan abubuwa, game da abubuwan da Allah ya fada tun da ta bakin annabawansa tsarkaka. (aiōn g165)
Jiyena yenke Iwulu liswanera kutambula kusikira inako yo kuvozekezwa kwezitu zonse, kuamana nezo Ireeza ava wambi kale chatuholo twava porofita bakwe va jolola. (aiōn g165)
Amma Bulus da Barnaba sun yi magana gabagadi suka ce, “Dole ne a fara fada maku maganar Allah. Amma da yake kun ture ta, kun nuna baku cancanci rai madawwami ba soboda haka zamu juya ga al'ummai. (aiōnios g166)
Kono Paulusi ni Barnabasi chi wamba ni basatiyi, “Kuwoleka kuti inzwi lye Ireeze liwambwe sapili kwenu. Kulolelela mumu liñahikila kule nanwe ni kulihinda inwe muvene kuti kamuswaneli vuhalo bwakuya kwile, muvone katu vole kuva kuhanze. (aiōnios g166)
Da al'ummai suka ji haka, sai suka yi murna suka kuma yabi kalmar Ubangiji. Dukan wadanda aka kaddarawa samin rai madawwami suka tuba. (aiōnios g166)
Mi bakuhanze hava zuwabulyo, chi vasanga ni kutanga kutemba inzwi lya Simwine. Sina vungi havava ketelwe kuvuhalo vusa mani chiba zumina. (aiōnios g166)
Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn g165)
Ichi cha wamba Simwine chiti, ya va pangi zintu zonse zive zi vahele ku zwa kwi nako zakale. (aiōn g165)
Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios g126)
Kaho zisa voneki zakwe zivoneka hande kuzwa fela hakuvubwa kwe nkanda. Zi zuwahala che zintu ziva vubwa. Izi zintu nji manta akwe okuya kwile ni mukwa wakwe mulotu. Che nkalavo, ava vantu ka vena mavaka. (aïdios g126)
Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
Njivona vava chinchi initi ye Ireeza cha mapa, mi vava lapeli niku seveleza chiva vumbwa kusiya yava zivumbi, ya hewa intumbo kuya kwile. Amen. (aiōn g165)
Ga wadanda kuma suka nace da yin ayyukan alheri ba fasawa, sun samarwa kansu, yabo da daraja, da rai na har'abada. (aiōnios g166)
kwavo va tundamina, mitendo milotu ya wana intumbo, ikute, nikusa lyanganiswa, kahe vuhalo vo kuya kwile. (aiōnios g166)
Wannan ya faru ne, don kamar yadda zunubi yai mallaka zuwa mutuwa, haka kuma alheri ya mallaka zuwa adalci da rai na har abada ta wurin Yesu Almasihu Ubangijin mu. (aiōnios g166)
Izi ziba tendahali mukuti, ubu chive hachiba busi mwifu, Nikuba bulyo chishemo pona chiwole kuyendisa cha busakusima mubuhalo bukeza ka Jesu Kreste Simwine wetu. (aiōnios g166)
Amma yanzu da da aka yantar daku daga zunubi aka mai da ku bayin Allah, amfaninsa ku kuwa shine tsarkakewarku. Sakamakon kuwa shine rai na har abada. (aiōnios g166)
Imi mubalukululwa kuchive linu cheli mubahikana ba Ireeza, imi chimwina muselo wakujolola. Imi mupuzo buhalo busamani. Imi mupuzo we chive ifu, (aiōnios g166)
Don kuwa sakamakon zunubi mutuwa ne. Amma kyautar Allah itace rai madauwami cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
kono mupuzo wamahala wa Ireeza buhalo busamani mwi zina lya Jesu Kreste Simwine wetu. (aiōnios g166)
Dukkan ubanni nasu ne daga cikinsu Almasihu ya fito bisa ga jiki- wanda shi ke Allah bisa kowa. Yabo ya tabbata a gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
Va sukukulu vava sukulu kwava kazwi Kreste wa keza ni kute kwi nyama- Iye yali Ireeza konse. Alumbekwe kuya kwile. Amen. (aiōn g165)
Kada ku ce, ''Wa zai gangara zuwa kasa?'' (Wato wa zai fito da Almasihu daga cikin matattu). (Abyssos g12)
imi kanji uti, 'Njeni yesa shetumukile mwilindi lisena ma manimani?”' (cho kuti, ku zikula Kirisite kuba fwile). (Abyssos g12)
Domin Allah ya rufe kowa ga rashin biyayya, domin ya nuna jinkai ga kowa. (eleēsē g1653)
Kakuti Ireeza abe yalili bonse che baka lya kuse chilila, njikuti naba bonise chishemo kubose. (eleēsē g1653)
Daga wurinsa ne, ta wurinsa ne kuma, a gare shi ne kuma dukan abu suka fito. A gare shi daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Kono kuzwa kwali, ni chakwe, ni kwali, kwina zintu zonse. Kwali kube inkanya kuya kusa mani. Amen. (aiōn g165)
Kada ku kamantu da wannan duniya, amma ku sami canzawa ta wurin sabunta tunaninku, kuyi haka don ku san abin da ke nagari, karbabbe, kuma cikakken nufin Allah. (aiōn g165)
Kanji muyendeleli ne inu inkanda, kono mube ba chinchitwe chobuhya bwa mano enu. Mutende ichi kuti mwi zibe zilotu, zitambuleha, ni kusaka kushiyeme kwe Ireeza. (aiōn g165)
Yanzu ga wanda ke da Ikon karfafa ku bisa ga bisharata da wa'azin Yesu Almasihu, wanda ta gare shi ne aka bayyana asiran nan da suke boye tun da dadewa, (aiōnios g166)
Linu intumbo zibe kwali yowola kumizimika kuya che ivangeli ni inkutazo za Jesu Kirisite, (aiōnios g166)
amma yanzu sanannu ne ta wurin litattafan Annabawa bisa umarnin Allah madauwami, domin biyayyar bangaskiya cikin Al'ummai dukka. (aiōnios g166)
chakuya che insinulo ye inkunutu ibaungwilwe kuzwa ukoo, kono hanu chiya patululwa, kuya cha muñolelo wa chipolofita chize zibahala kwinkanda zonse, kuya che intaelo ya Ireeza wa kuya ku samani, cha kukuteka intumelo. (aiōnios g166)
Ga Allah mai hikima kadai, ta wurin Yesu Almasihu daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Kwa Ireeza umwina yo talifite, cha Jesu Kirisite, kube ikanya isamani. Amen. (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina masani? Ina mai muhawara na duniyan nan? Allah bai juya hikimar duniya zuwa wauta ba? (aiōn g165)
Winahi muntu muchinu? winahi muñoli? winahi Muwambi we nako zinu za sunu? Kena kuti Ireeza ava sanduli maano e kanda kuva isena intuso? (aiōn g165)
Yanzu muna maganar hikima ga wadanda suka ginu, amma ba hikima ta duniyan nan ba, ko ta masu mulkin wannan zamani, wadanda suke shudewa. (aiōn g165)
Hanu, tu wamba cha vutali mukiti kava kulite, kono, isiñi cho vutali vwe kanda, kapa va vusi ve inu' nako, vakwe vafwe. (aiōn g165)
Maimakon haka, muna maganar hikimar Allah ta boyayyar gaskiya, boyayyar hikima da Allah ya kaddara kafin zamanin daukakarmu. (aiōn g165)
Kono, tuwamba vatali vwa Ireeza mwi niti ili wungwile. Vatali vu unguli Ireeza nako ni seni kuva kwateni kuti iswe tube ni kanya. (aiōn g165)
Babu wani mai mulki na zamanin nan da ya san wannan hikimar, domin inda sun gane ta a wancan lokacin, da basu gicciye Ubangijin daukaka ba. (aiōn g165)
Ka kwina ku va yendisi ve yi nako vave zi u vu vutali, kambe vava vu zuwisisi ine nako, niva sana vava hanziki Simwine we kanya. (aiōn g165)
Kada kowa ya rudi kansa. Idan wani a cikin ku na ganin shi mai hikima ne a wannan zamani, bari ya zama” wawa” domin ya zama mai hikima. (aiōn g165)
Kanzi kuvi niyo lichenga mwine. Haiva zumwi mukati kenu uhupula kuti wina vutali mwe inu' nako, mu mu siye ave “cihole” mukuti ave yo talifite. (aiōn g165)
Idan abinci zai sa dan'uwa na yayi tuntube, zan huta cin nama, domin kada in jawo wa 'yan'uwana faduwa. (aiōn g165)
lifokola, aho mufosekeza Kreste. Hakwina vulyo, chilyo cha wisa mukwako, kete nini lye inyama hape, linu kuti kanzi ni letisi mukwangu kuwa. (aiōn g165)
Wadannan abubuwa sun faru dasu ne a matsayin misalai a garemu. An rubuta su domin gargadinmu - mu wadanda karshen zamanai yazo kanmu. (aiōn g165)
Linu izo zintu ha zi ba ku tendahala ibali mutala kwetu. Zi ba ñolwa kutu eleza — iswe tukezililwe inako ya ma manimani. (aiōn g165)
“Mutuwa, ina nasararki? Mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
Iwe ifu ku shila kwako kwinahi? Iwe ifu, chihaiso chako chinahi? (Hadēs g86)
A al'amarinsu, allahn wannan duniya ya makantar da zukatansu marasa bada gaskiya. A sakamakon haka, ba su iya ganin hasken bisharar daukakar Almasihu ba, wanda shine surar Allah. (aiōn g165)
Imi kuvali, mulimu we inu inkanda ava hofuhazi kusa zumina kwa mihupulo yavo. Chelo ivaka, kava woli kuvona mumuni wa linzwi we kanya ya Kresite, iye chiswaniso che Ireeza. (aiōn g165)
Domin wannan 'yar wahala ta dan lokaci tana shirya mu zuwa ga nauyin madauwamiyar daukaka wadda ta wuce gaban aunawa. (aiōnios g166)
Mweyi inako zana, manyandozana anu a kwete atuvakanyeza kulema kwe kanya kulikanyezwa kusamani. (aiōnios g166)
Domin ba muna kallon abubuwan da ake gani bane, amma abubuwan da ba a gani. Abubuwan da muke iya gani ba masu dawwama ba ne, amma abubuwan da ba a gani madawwama ne. (aiōnios g166)
Katu lolete zintu zivoneka, kono zintu zisa voneki. zintu zivoneka zenakozana, kono zintu zisa voneki za kuya kusamani. (aiōnios g166)
Mun san cewa idan wannan gidan da muke zaune a ciki ya rushe, muna da wani ginin daga wurin Allah. Gida ne wanda ba hannuwan mutane suka gina ba, amma madawwamin gida ne a cikin sama. (aiōnios g166)
Twizi kuti mubili we nkanda mutuhala hausinyeha, twina muzako kuzwa kwa Ireeza. Izuvo isa pangitwe cha mayaza abantu, kono i zuvo isamani, mwi wulu. (aiōnios g166)
Kamar yadda aka rubuta, ''Ya rarraba arzikinsa, ya bada shi ga matalauta. Adalcinsa ya dawwama har abada.'' (aiōn g165)
Vo vulyo sina ha ku ñoletwe. “Ava ava aveli vuhumi bwakwe ku va humanehi. Ku luka kwa kwe kwi kalilile.” (aiōn g165)
Allah kuma Uba na Ubangijinmu Yesu, wanda ya isa yabo har abada, ya san ba karya nake yi ba! (aiōn g165)
Ireeza ni Isi wa Simwine Jesu, iye yo tembwa kuya kwi ile, wizi kuti kani chengi! (aiōn g165)
wanda ya ba da kansa domin zunubanmu saboda ya kubutar da mu daga wannan mugun zamani, bisa ga nufin Allah da Ubanmu. (aiōn g165)
ezipeleka mumalo mwamacimo yasu kuti atiombole kumukhalidwe uipa wa mtundu uno, mwacifunilo ca Mulungu Atate, (aiōn g165)
Daukaka ta tabbata a gare shi har abada abadin. (aiōn g165)
kwa yeve ulemelelo osasila. Ameni. (aiōn g165)
Domin shi wanda ya shuka wa kansa dabi'ar zunubi zai girbi hallaka, amma shi wanda ya shuka cikin Ruhu, zai girbi rai madawwami daga Ruhu. (aiōnios g166)
Chokuti yiye yo byela lutanga mu vuhalo bya kwe bya chivi mwa ikutule yakwe mwilyangane, kono yiye yo byela lutanga ku Luhuho, ka kutule vuhalo vu sa maani vuzwa ku Luhuho. (aiōnios g166)
Ya sanya shi bisa birbishin dukan sarauta, iko, mulki, karfi, da kowanne irin suna. Ya sanya Almasihu ba a wannan zamanin kadai ba, amma da zamani mai zuwa. (aiōn g165)
Ava mwikaziki kule kuhita kuvusa konse ni vavusi ni nzivo ni kuyendisa, mi ni mazina ava kuvikitwe. Kreste keta yendise fela mweyi nako, kono ni mwi nako zi keza. (aiōn g165)
A cikinsu kuka yi rayuwa bisa ga al'amuran duniyan nan. Kuka biye wa mai sarautar ikokin sararin sama, wannan ruhun ne da ke aiki cikin kangararrun 'ya'ya. (aiōn g165)
Ibali mwezi zintu kuti mani mubayendi chazo lwazintu zenkanda. Muba kuyenda keswanelo kuya cha Mubusi wepuso ye mbyumbyulu. Ulu njilu huho lwa muntu yo sebeza mubana basena ikute. (aiōn g165)
Ya yi wannan domin a zamanai masu zuwa ya nuna mana matukar yalwar arzikin alherinsa ta wurin Yesu. Yana nuna mana wannan ta wurin alherinsa. (aiōn g165)
Aba pangi inzi kuti mwinako inkeza atutondeze bungi bwe chisemo cha kwe. Uzi tutondeza izi ka kuya kachi semo mwa Christ Jesu. (aiōn g165)
In kuma fahimtar da dukan mutane a kan shirin Allah, wannan boyayyar gaskiya wadda tun zamanai da suka wuce Allah ya boye, shi da ke mahallicin dukan abubuwa. (aiōn g165)
Ni swanela kuwambila vantu vonse kuamana cha mulelo we kunutu ye Ireza. U wo nji mulelo u va humbitwe cha zilimo limo zivamani nji Ireeza, ya va vumbi zintu zonse. (aiōn g165)
Wannan ya kasance bisa ga dawwamammen nufi da ya zartar cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
Izi mu zichitahale chakuya chamulelo wakaya - kuire wa vezuzilizi cha Kirisite Jesu Nfumwetu. (aiōn g165)
daukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikilisiya ta wurin Almasihu Yesu har ya zuwa zamanun zamanai har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
kwali kube ni kanya munkeleke ni kwa Kelesite Jesu ku masika ya kuyakwile. Ameni. (aiōn g165)
Gama yakinmu ba da nama da jini bane. Amma, da ikoki da mulkoki da mahukuntan wannan zamani mai duhu da rundunai masu duhu na mugunta cikin sammai. (aiōn g165)
Kakuti inkondo yetu kailwiwa inyama ni malaha. Kono, ilwisa inkamaiso ni vavusisi ve luhuho ni vayendisi ve luhuho lwe ififi luvilala, kulwisa luho luvilala mu zivaka ze wulu. (aiōn g165)
Yanzu bari daukaka ta tabbata ga Allah da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Kwe Ireeza ni Ishetu ni kanya yakuya kwile. Amen. (aiōn g165)
Wannan shine asirin gaskiya da yake a boye shekara da shekaru da zamanai. Amma a yanzu an bayyana shi ga wadanda suka gaskanta da shi. (aiōn g165)
Iyi nje kunutu ye niti ivali ku patitwe che zirimo zingi ni ku masika. Kono hanu chiye zivahazwa kwavo va zumina kwa li. (aiōn g165)
Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios g166)
Ka va nyande imbazi ye sinyeho ku ya kwile ku zwa ha vusu bwa Simwine mwi kanya ni maata a kwe. (aiōnios g166)
Yanzu bari Ubangiji Yesu Almasihu da kansa, da Allah Ubanmu wanda ya kaunace mu ya ba mu madawwamiyar ta'aziya da gabagadi mai kyau domin gaba ta wurin alheri, (aiōnios g166)
Linu a Simwine wetu Jesu Kirisiti iye mwine, ni Ireeza Itayo ya ba tu sa ki ni kutuha ku sa mana kwa ku humbulizwa mani ni bulotu bwa ku lisepa bwa ku buusu cha chi shemo, (aiōnios g166)
Saboda haka ne na sami jinkai, domin ta wurina ni na farko, a nuna hakurin Yesu Almasihu. Ya yi wannan domin in zama misali ga wadanda za su bada gaskiya zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Mi keli ibaka niba hewa chisemo, kuhitiliza, Christ Jesu u wola kutondeza kuli keta kose. Aba pangi izi nili mutala kwabo basepa kwali mubuhalo bunhya. (aiōnios g166)
Yanzu, ga Sarkin zamanai, marar mutuwa, boyayye, Allah makadaici girma, da daukaka su tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Linu ku Mulena wakale, ya saboli, ya sabonwa, Ireeza yenke, ikute, nikanya, nikutwala kusa manu mani. Amen. (aiōn g165)
Ka yi fama, fama mai kyau na bangaskiya. Ka kama rai madawami da aka kira ka gare shi. A kan wannan ne ka ba da shaida a gaban shaidu masu yawa game da abin da ke da kyau. (aiōnios g166)
Mulwe inkondo i ndotu inkondo ye tumero. Mukwatirire kwi sepiso iya kuireisa mani iyo imuva supwa. I vaka lyechi kuti muvahi vupaki havusu bwe pankinzingi kwecho chili chiloto. (aiōnios g166)
Shine kadai marar mutuwa, mai zama cikin hasken da ba ya kusantuwa. Ba wanda ke ganinsa, ko ya iya hango shi. Girma ya tabbata a gare shi da kuma madawwamin iko. Amin. (aiōnios g166)
Njiyena yenke yasa fwi mi uhala mwi seri lisa loliwa. Kakwina muntu yo mulola kamba kumuvona. Kwali kuve ni kute ni ziho zisa mani. Amen. (aiōnios g166)
Ka gaya wa masu dukiya a cikin wannan duniya kada su daga kai, kada su sa bege ga arziki mara dawwama. Maimamakon haka, su sa begensu ga Allah wanda ke ba mu wadatar gaske domin jin dadin mu. (aiōn g165)
Uwambire vafumi mweyinu inkanda kanji valikumusi, ni kusa vika i sepo yavo muchifumu, iri zintu zise kalilire. kono, vaswanera ku sepa mwe Ireeza. Utu newira vonse vuniti bwe chifumu kuti tulikole. (aiōn g165)
Allah ne ya cecemu kuma ya kira mu da kira mai tsarki. Ya yi wannan, ba ta wurin ayyukanmu ba, amma ta wurin shirinsa da alherinsa. Ya ba mu wadannan abubuwan a cikin Almasihu Yesu kafin farkon zamanai. (aiōnios g166)
Nji yena Ireeza ya va tuhazi mi ni chatusumpa cha musumpiro u jolola. A vachiti ichi, isinyi cha misebezi yetu, kono chakuya chamihupulo yakwe ikolete. A vatuhi izi zintu cha Keresite Jesu pili inako neiseni kutanga. (aiōnios g166)
Saboda haka na jure wa dukkan abubuwa domin wadanda aka zaba, saboda su ma su sami ceton da ke cikin Almasihu Yesu, da daukaka madawwamiya. (aiōnios g166)
Yahaho niva nyandi muzintu zonse kwavo vava ku ketetwe, kuti niva wole kuwana impuluso ina mwa Kreste Jesu, ni nkanya iya ku mamanimani. (aiōnios g166)
Domin Dimas ya yashe ni. Ya kaunaci wannan duniyar, ya tafi Tassalonika, Kariskis ya tafi Galatiya, Titus kuma ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
Demasi avanisiyi. Kakuli usaka zekanda yahanu imi avayendi kwa Tesalonika. Kresensi avayendi kwa Magatia; imi Tite avayendi kwa Dalmatia. (aiōn g165)
Allah zai kubutar ni daga dukan ayyukan mugunta, ya kuma cece ni domin mulkinsa na sama. Daukaka ta tabatta a gareshi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Simwine mwani lukulule muvuvi vonse mi imi chebaka lyemupuso yewulu. kwali kuve ni kanya kuya uko kusamani. Ameni. (aiōn g165)
Wadannan na cikin begen rai marar matuka wanda Allah, wanda babu karya a cikinsa, ya alkawarta kafin dukkan lokatan zamanai. (aiōnios g166)
Iva Vena i sepo yo vuhalo vusamani vwe Ereenza, iye a sa chengi, ava sepisi pili izinako niziseni kuva kwateni. (aiōnios g166)
Yana koya mana mu musanci miyagun ayyuka, da sha'awoyin duniya. Yana horar damu muyi zama cikin hankali, da adalci a cikin hanyar allahntaka a wannan zamani (aiōn g165)
Chituruta kukana vuvi vonse ni mihaliro ya minyaka ya hansi. Ituruta kuhala cha kuzuwisisa, chaku shiyama, ni cha kulikanyisa ireza mwe zinu inako. (aiōn g165)
Ya yi wannan saboda, bayan mun samu 'yantarwa ta wurin alherinsa, za mu zama magada a cikin begen rai na har abada. (aiōnios g166)
Ava pangi inchi ili kuti, kuwana kunyemunwa ke chishemo, katu wole kuva vayoli ve sepo yo vuhalo vusa mani. (aiōnios g166)
Watakila dalilin da yasa ya rabu da kai na dan lokaci ke nan, domin ka karbe shi kuma har abada. (aiōnios g166)
Kono chovulyo a va kauhanywa kwenu chenako zana, chokuti muwole kumuvoza hape kuyakwile. (aiōnios g166)
Amma a zamanin nan na karshe, ya yi mana magana ta wurin Dansa, wanda ya sa magajin kome, wanda ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Kono munzila zamazuba amanimani, abawambi kwetu cha Mwanakwe yabaketi, kuba swaana wazintu zonse. Ireeza hape ababumbi Inkanda chakwe. (aiōn g165)
A game da Dan, ya ce “kursiyinka, ya Allah, na har abada abadin ne. Sandar sarautarka sanda ce ta tsantsar gaskiya. (aiōn g165)
Kono kuamana ni Mwanakwe abati, Chihuna chako, Ireeza, chakuya kusena mamanimani. Mubuso wako mubuso wakuluka. (aiōn g165)
Kamar dai yadda a wani wuri kuma ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga kwatancin Malkisadak.” (aiōn g165)
Kuswana sina mwabacho muchimwi chibaka, “U mupurista kuya kusamani kuzwa kumusebelezo wa Meluchizedeki.” (aiōn g165)
Har ya kai ga kammala, sai ya zama tushe madawwami, ceto ga dukkan wadanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
Aba pangiwa yolukite imi kuba, wa umwi ni umwi yo mukuteka, iyo ibaletwa inpuluso isamani. (aiōnios g166)
da kuma na koyarwa a kan wanke-wanke, da dora hannu, da tashin matattu, da dawwamammen hukuci. (aiōnios g166)
kamba matangilo abuluti bwe kolobezo, kukambika mayaza, kubuka kwabantu bafwile, ni katulo iyakusamani. (aiōnios g166)
har su ka dandana dadin Maganar Allah, da ikon zamani mai zuwa, (aiōn g165)
imi abo babasolete bulotu bwezwi lya Ireeza ni nguzu bwazilimo zikeza, (aiōn g165)
Inda saboda mu ne Yasu ya riga mu shiga, da yake ya zama Babban Firist na har abada, kwatancin Malkisadak. (aiōn g165)
Jesu abanjili mukati kechina chibaka natiya habusu bwetu, chasanduka kuba muprisita mukulwana kuyakusamani kuzwa kumusebelezo wa Meluchizendeki. (aiōn g165)
Domin a rubuce yake cikin littafi ga me da shi; “Kai firist ne na har'abada bisa ga tsari irin na Malkisadak.” (aiōn g165)
Mukuti ziñoletwe zimupaka bulyo: “'Umuprisita wakuya kusena mamanimani munzila iswana ni mwababili Melekisedeke muprisita.” (aiōn g165)
Amma Allah yayi rantsuwa game da Yesu cewa, “Ubangiji ya rantse ba kuwa zai fasa tunaninsa ba; 'Kai firist ne har'abada.'” (aiōn g165)
Kono chenzila imwi, iyi kwateni, Jesu, ababi muprisita chakulikonka chekumbya kozo yabawambi kwali, “Ireeza abalikonki chekumbya mi ketinachinche maikuto akwe: 'Umuprisita wakuya kusena mamanimani.”' (aiōn g165)
Amma da shi ke Yesu na rayuwa ne har'abada, aikinsa na firist ba a musanya shi sam sam. (aiōn g165)
Chenzila imwi, kakuli Jesu ushala kuba bulyo kuya kusena mamanimani, wina mazimo abuprisita asamani. (aiōn g165)
Domin shari'a na nada mutane da ke da gazawa a matsayin firistoci, amma maganar rantsuwa, wadda ta zo a bayan shari'a, ta nada Dan, wanda ya ke cikakke har'abada. (aiōn g165)
Mukuti mulao ubika bakwame bena bufokoli kuba baprisita bakulwana. Kono linzi lakulikonka chekumbya, libezi mumasule amulao, libabiki Mwana, yabatendwa yolukite kuya kusena mamanimani. (aiōn g165)
Ba ta jinin awaki da 'yan, maruka bane, amma Almasihu da jininsa ya shiga wuri mafi tsarki sau daya tak domin kowa dukka ya karbo mana fansa ta har abada. (aiōnios g166)
Kahena ibali cha malaha empene ni a manamani, kono chamalaha akwe mwine abe njili limwina muchibaka chijolola ahulu ni kubukeleza ku uliwa kwetu kwa kuyakwile. (aiōnios g166)
To balle kuma jinin Almasihu, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya mika kansa hadaya marar aibi ga Allah, wanda yake wanke lamirinmu daga matattun ayyuka domin muyi bautar Allah mai rai? (aiōnios g166)
mukusike hi chamalaha aKrisite, iye chaluuho lwakuya kusamani aba liihi mwine nikusena chinyansahala kwa Ireeza, kushanza maano etu kumitendo ifwile kutendela Ireeza yo hala? (aiōnios g166)
Domin wannan dalili, Almasihu shine magamin sabon alkawari. Wannan kuwa ya kasance ne domin anyi mutuwar da ta 'yantar da wadanda ke karkashin tsohon alkawari daga sakamakon zunubansu, saboda wadanda Allah ya kira su karbi alkawarin gadonsu madawwami. (aiōnios g166)
Ka cheli ibaka, muzimanini wachilkani chihya. kwina bulyo nji kuti, kuzwa ifu haliba hindi chibaka chaku sumununa abo babena muchilikani chamatangilo kuzwa muzibe zabo, bana ba sumpitwe muba tambule insepiso yakuyola kwa kuya kusamani. (aiōnios g166)
Idan haka ne, to dole ke nan ya sha wahala akai akai tun farkon duniya. Amma yanzu sau daya ne tak aka bayyana shi a karshen zamanai domin ya kauda zunubi ta wurin mika hadayar kansa. (aiōn g165)
Kambe mu kubekalile bulyo, linu ni kubaswaneli kuti anyande tungi tungi kuzwa kuma tangilo a mutomo we nkanda. Kono hanu inako imwina bulyo ku ma manimani azilimo zaba sinulwilwa kuti azwise chibe cha chitabelo chakwe mwine. (aiōn g165)
Ta wurin ta ne aka hallicci duniya da umarnin Allah, har ma abubuwan da ake gani ba'a yi su daga abubuwan da suka kasance ba. (aiōn g165)
Chetumelo tuzuwisisa kuti inkanda ibabumbwa chetaelo ya Ireeza, njokuti chibonekete kenezibapangiwa kuzwa hazintu zibabwenekete. (aiōn g165)
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn g165)
Jesu Kereste uswana lyezona libani, ni lyasunu, ni kuya kusena mamaninizo. (aiōn g165)
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios g166)
Lyahanu Ireeza we kozo, yababozi ku bafile mulisana mukundo we mbelele, Simwinwe wetu Jesu, cha malaha asama ni a silikani si sena ma maninizo (aiōnios g166)
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
kamunyazahali muzintu zilutu zonse kupanga chakusaka kwake. Asebeze mwetu. chitabisa hande habusu bwake, cha Jesu Kresite, kwali ku be ni kanya ya kuya kusamani. Kubebulyo. (aiōn g165)
Harshe ma wuta ne, a cikin dukan gabobin mu, duniyar zunubai da aka sa cikin fannonin jikunan mu. Yana gurbata dukan jiki, ya kuma sa al'amurar rayuwa su kama da wuta. Shi kuwa gidan wuta ne yake zuga shi. (Geenna g1067)
Lulimi nalo mulilo, Inkanda ye chivi ivikitwe mu zilama za muvili wonse. Lu tampeka muvili wonse inkwe ni kutumbika kwi intuto ya vuhalo. Nji lona lwine luli vika mwi lyangalilo. (Geenna g1067)
da shike an sake hai'huwarku ba daga iri mai lalacewa ba amma daga iri marar rubewa, ta wurin maganar Allah wadda take rayuwa ta kuma dawwama. (aiōn g165)
Linu mu vanzalwa chihya, isini ketanga ivola, kono che tanga isavoli, muvuhalo ni lizwi lye Ireenza likalilila. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tabbatacciya ce har abada. “Wannan ita ce maganar bishara wadda akayi maku wa'azinta.” (aiōn g165)
Kono lizwi ye Ireenza likalilila kuya kwile. “Ichi makande malotu ave zibiswa kwenu. (aiōn g165)
Idan wani yana yin wa'azi, ya zamana fadar Allah ya ke fadi, idan wani yana hidima, ya yi da karfin da Allah ya ba shi, domin cikin dukkan abubuwa a daukaka Allah ta wurin Yesu Almasihu. Daukaka da iko nasa ne har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Haiva umwi u wamba, mu siye ive ku ziho izo Ireza zaha. Mu cite izi zintu kuti mu nzila zonse Ireza a lumbiwe cha Jesu Keresite. Mi kuve inkanya ya Jesu Keresite ni maata ya kuya ku ile. Ameni. (aiōn g165)
Bayan shan wuyarku na dan lokaci kadan, Allah mai alheri mara iyaka, wanda ya kiraye ku zuwa ga madawwamiyar daukakarsa cikin Almasihu, zai kammalaku, ya kafa ku, ya kuma karfafa ku. (aiōnios g166)
Chimwa mana kunyanda kavaka zana, Ireza we chishemo chonse, yava misupi mwikanya ina mwa Keresite, kami kondise, kumi zimika ni kumi koza. (aiōnios g166)
Mulki ya tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Kwali kuve ni vulena kuya kwi ire ni ire. Ameni. (aiōn g165)
Ta haka zaku sami shiga cikin mulki na har'abada na Ubangijinmu da Maicetonmu Yesu Almasihu. (aiōnios g166)
Cheyi inzila menjililo mu muvuso wa kuya kuile ya Simwine wetu ni Muhazi Jesu Keresite mu zi hewe kwenu cha ku fuma. (aiōnios g166)
Allah bai kebe mala'ikkun da suka yi zunubi ba. Maimakon haka ya tura su a cikin bakin duhun jahannama daure da sarkoki, har ya zuwa ranar shari'a. (Tartaroō g5020)
Mukuti Ireeza kena ava kwatili mañiloi ava chiti chivi. Kono a va atambiki kwa Tarutarusi kuti avikwe mumahaka efifi li shulumukite kufitela inkatulo. (Tartaroō g5020)
Amma ku yi girma a cikin alheri da sanin Ubangijinmu da mai ceto Yesu Almasihu. Bari daukaka ta tabbata a gare shi yanzu da har abada. Amin. (aiōn g165)
Kono mukule mu chishemo ni nzivo ya Simwine ni Muhazi wetu Jesu Kirisite. Mi ikanya ive kwali konse hanu ni kuya kuvusu uko. Kuvevulyo! (aiōn g165)
Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios g166)
Hape, vuhalo vuve zi vankaniswa, mi tuva vu voni, mi twina vupaki vwaza teni. Twi zi vahaza kwenu za vuhalo vu ya kule, vu vena ni Tayo, mi vu ve zibahazwa kwe tu. (aiōnios g166)
Duniya tana wucewa tare da sha'awarta. Amma dukkan wanda ya aikata nufin Allah zaya kasance har abada. (aiōn g165)
Inkanda ni ntakazo yateni zi hita. Kono yense yo chita ku suna kwa Ireza mwaveko kuya ukoo. (aiōn g165)
Alkawarin da ya bamu kenan, rai na har abada. (aiōnios g166)
Mi iyi insepiso ya va hi kwetu: vuhalo vusa mani. (aiōnios g166)
Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios g166)
Yense yo toyete mwakwe chi hayi. Mi mwizi kuti uvu vuhalo vusa mani ka vushali mu chihayi. (aiōnios g166)
Wannan ita ce shaida: Allah ya bamu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Dansa. (aiōnios g166)
Mi vupaki njovu: Ireeza ava tuhi vuhalo vusa mani, mi vuhalo uvu nji Mwana kwe. (aiōnios g166)
Na rubuto maku wannan ne don ku tabbata kuna da rai madawwami—a gare ku wadanda suka gaskata da sunan Dan Allah. (aiōnios g166)
Niva miñoleli izi zintu ku chitila kuti mwi zive kuti mwina vuhalo vusa mani - kwenu inywe muzumina mwi zina lya Mwana a Ireeza. (aiōnios g166)
Amma mun sani Dan Allah yazo, kuma ya bamu fahimta, domin mu san wanda yake shi ne mai gaskiya. Haka kuma muna cikin wannan wanda shine gaiskiya, kuma cikin Dansa Yesu Almasihu. Shine Allah na gaskiya, da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
Kono twizi kuti Mwana we Ireeza avezi mi ava tuhi inkutwisiso nji kuti twizive uzo we niti. Mi hape, twina mozo wa vuniti, mu mwana kwe Jesu Kirisite. Njiye Ireeza we niti ni vuhalo vusa mani. (aiōnios g166)
domin gaskiya da take cikinmu za ta kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
Vakenyi chavuniti bwikalilile kwentu nintato iyenda kusamani. (aiōn g165)
Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios g126)
Ni mañiloi sena aba liwongozi mubunduna bwa mata awo, kono aba siiyi chibaka china hande chawo-Ireeza wa sumine ni mawenge akuya kusamani, mwi fifi luli, kulindila izuba lye nkatulo inkando. (aïdios g126)
Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios g166)
Kuswana feela sina nji Sodoma ni Gomorrah ni mileneñi iva zimbulukite, Awo alikopene mumu hupulo obushahi nikuzwila habusu nimi hupulo ye chivi. Batondeza mutala wavo vanyanda ikoto yamulilo we kuya kusamani. (aiōnios g166)
Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn g165)
Vaswana ili mandinda omwi wate akalihite, apanga ziswabisisa awo ene. Inkani zilyangene, linu kusiha kwe fifi kuba kubikilwe kuya kule. (aiōn g165)
Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios g166)
Mulibike mwi lato lya Ireeza, nikulindila i lato la Simwine Chrisite Jesu iku letela buhalo busamani. (aiōnios g166)
zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn g165)
Kwa Ireeza yenke ni muhazi kuya ka Chrisite Jesu Simwine wetu, kube ni kanya, bulena, kubusa, ni mata, inako yose yamamani mani, linu, ni kuya kuma mani mani. Amen. (aiōn g165)
ya maishe mu masu mulki, firistoci na Allahnsa da Ubansa - daukaka da iko su tabbata gare shi har abada abadin, Amin. (aiōn g165)
aba tupangi busimwine, buprisita bwabuIreeza imi Shetu- kwali kube nikanya ni maata kuya kusamani. Amen. (aiōn g165)
da kuma wanda ke raye. Na mutu, amma duba ina raye har abada! Kuma ina da mabudin mutuwa da na hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
ime yohala. Nibafwile, kono bone, Nihala kuyakusamani! Hape nina chikulukulu chefu ni Hele. (aiōn g165, Hadēs g86)
A dukan lokacin da rayayyun hallittun nan suke ba da girma, daukaka, da godiya ga shi da ke zaune bisa kursiyin, wanda ke raye har abada abadin, (aiōn g165)
Inako ihi ne ihi zibumbantu zihala zibahi ikanya, kulumba, ni kulitumela koozo yabakwikele muchipula chachilena, uzo yohala buhalo busamani, (aiōn g165)
sai dattawan nan ashirin da hudu suka fadi da fuskokinsu a kasa gaban shi da ke zaune bisa kursiyin. Suka yi sujada ga shi da ke rayuwa har abada abadin, suna jefar da kambinsu a gaban kursiyin, suna cewa, (aiōn g165)
bakulwana bena 24 babali bonahazi habusu bwayabekele muchipula chachilena. Babafukami kuyohala buhalo busamani, ni babasoheli inkuwani zabo habusu bwa chipula cha chilena, ni bawamba, (aiōn g165)
Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin. (aiōn g165)
Ni bazuwi chimwi ni chimwi chi babumbwa chibena kwiulu ni mwinkanda ni mwikonde lyenkanda ni chibena mwiwate chimwi ni chimwi kuzili chiwamba, “Kozo wikala hachipula chabulena ni kwimbelele, a lumbekwe, kutompwa, ikanya, ni maata a kubusa, kutwala ku samani.” (aiōn g165)
Sai na ga wani doki ruwan toka. Mai hawansa an bashi suna mutuwa, hades kuma tana biye da shi. An basu iko bisa kashi hudu na duniya su kashe da takobi, yunwa, cututtuka, da kuma namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
Linu nichinaboni imbizi yeseta. Mutanti wina haili abali kusumpwa Ifu, mi Chibaka Chabafwile abamwichilille. Babahelwe maata hawulu lenkalulo imwina - yazone yenkanda, kwihaya ni mukwale, inzala ni butuku, ni kuselisa zinyolozi zenkanda. (Hadēs g86)
suna cewa, “Amin! yabo, daukaka, hikima, godiya, girma, iko, da karfi su zama na Allahnmu har abada abadin! Amin!” (aiōn g165)
nibati “Amen! kulumbe, ikanya, butali, kuhabuitumelo, ikute, ziho, ni, zibe kwe Ireeza wetu kuya kusena mamanimani! Amen!” (aiōn g165)
Sa'annan mala'ika na biyar ya busa kahonsa. Na ga tauraro daga sama da ya fado zuwa duniya. An ba tauraron nan mabudin hanyar rami marar iyaka. (Abyssos g12)
chobulyo iñiloi litenda iyanza chilya liza intolombita yalyo. Nicha bona inkani izwa kwi wulu ku wila he hansi. Iyo inkani iba helwe inkiyi yo mutomo we lindi lisena mamanimani. (Abyssos g12)
Ya bude hanyar rami marar iyaka, sai hayaki ya fito daga kofar kamar hayaki daga babban ramin wuta. Rana da iska suka juya duhu, sabili da hayakin da ke fitowa daga kofar ramin. (Abyssos g12)
A be yaluli mutomo we ilindi li sena mamanimani. imi busi chi bwaya mwi wulu ni kuzwa hanze lya mutomo ubu busi buzwa muchibaka chikando cha mulilo. Linu izuba ni luhuho ciza sanduka kusiha cha busi bube tilwa hanze lyo mutomo. (Abyssos g12)
Suna da wani kamar sarki a kansu, mala'ikan rami marar iyaka. Sunansa da Ibraniyanci Abadon, da Helenanci kuma Afoliyon. (Abyssos g12)
zibena muyendisi wazo iñiloyi lye lindi lisena mamanimani. Izina lyakwe muchi Heberu abali Abbadoni, imi muchi Gerike abena izina lya Appllyoni. (Abyssos g12)
Sai ya rantse da wannan da ke raye har abada abadin - wanda ya halicci sama da duk abinda ke cikinsa, da duniya da duk abin da ke a kanta, da teku da dukan abin da ke cikinsa, sai mala'ikan ya ce, “Babu sauran jinkiri. (aiōn g165)
nicha konka chozo yohala kuya kusamani. yaba bumbi iwulu ni zonse zina kwateni, inkanda ni zonse zina hateni, ni wate ni zonse zina mwateni, imi iñiloi nilya ti, “kete ni kube ni kulyeha hape. (aiōn g165)
Sa'adda suka gama shaidarsu, dabban da ke fitowa daga rami marar iyaka zai yi yaki da su. Zai ci nasara da su ya kashe su. (Abyssos g12)
Hazimana bupaki bwazo, chibatana kachizwe mwilindi lisena ma manimani chikuba lwisanise mukondo. Ka bakome imi niku behaya. (Abyssos g12)
Sa'annan mala'ika na bakwai ya busa kahonsa, sai muryoyi masu kara suka yi magana cikin sama cewa, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Almasihunsa. Zai yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Linu iñilloi limana iyaza ni obele chi lyaliza intolombita yalyo, imi muhuwo wa milumo ya mazwi chikuwamba mwiwulu kuti, “Mubuso wahansi chiwaba mubuso wa Simwine wetu ni Kirisite wakwe. Kayendise kuya kusamani ni kusamani.” (aiōn g165)
Na ga wani mala'ika na firiya a tsakiyar sararin sama, wanda yake da madawwamin sako na labari mai dadi domin a sanar da ita ga mazaunan duniya - ga kowacce al'umma, da kabila, da harshe, da kuma jama'a. (aiōnios g166)
China bona ingiloi li uluka mubyulu-mbyulu, libena iñusa lisa mani lya buhalo lina ma ñusa malotu a ku wamba kwabo ba hala hansi—ku chisi chonse, mushobo, lulimi, mi ni bantu. (aiōnios g166)
Hayaki daga azabarsu yana tashi sama har abada abadin, kuma ba su da hutu dare ko rana - wadannan masu sujada ga dabban da siffarsa da kuma dukan wadanda suka karbi alamar sunansa. (aiōn g165)
Busi buzwa mu masukuluka abo buya mwi wulu kuya kusa mani, mi kaba huzi musihali kapa masiku—abo ba lapeli be chibatana ni chi bumbantu cha cho, mi niyense yo tabmbula luswayo lwe zina lya cho. (aiōn g165)
Daya daga cikin rayyayun halitu hudu ya ba mala'iku bakwai tasoshin zinariya bakwai cike da fushin Allah wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
Chimwi ku zibumbatu zone zihala chi chaha kuma ñiloi akwana iyanza ni obele tuhambwe twe gauda tukwana iyanza ni tobele twizwile bukali bwa Ireeza, uhala kusa mani. (aiōn g165)
Dabban da ka gani da, yanzu ba ta, amma ta na kusan hawowa daga rami marar iyaka. Sa'annan za ta je hallaka. Wadanda ke zaune a duniya, wadanda ba a rubuta sunayensu cikin littafin rai ba tun kafuwar duniya - za su yi mamaki idan suka ga dabbar da da ta kasance, ba ta nan yanzu, amma ta kusa zuwa. (Abyssos g12)
Chibatana cho baboni ku chibali kwina, hanu kachikwina, kono chihafuhi nikwiza kuzwililila mwilindi lisena manimani. Linu ka chizwile habusu ni kusinya. Abo bahala hansi, nabo mazina abo kana aba ñolwa Mwimbuka ya Buhalo kuzwa matangilo e inkanda-kabakomokwe chiba bona chibatana chibali kwinako, ka chikwina hanu, kono chi china hafuhi ni kwiza. (Abyssos g12)
Suka yi magana a karo na biyu: “Halleluya! Hayaki na tasowa daga wurinta har abada abadin.” (aiōn g165)
linu babawambi tobele: “Haleluya! busi nibwazwilila kwali kuzwa kusena mamanimani.” (aiōn g165)
Aka kama dabban tare da makaryatan annabawa da suka yi ayyukan al'ajibai a gabansa. Da wadannan alamu ya yaudari wadanda suka karbi alamar dabbar da wadanda suka yi wa siffarta sujada. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Chibatana chibahapwa imi naye mupolofita wamapa yabakupanga imakazo habusu bwakwe. Chechi chisupo chachengelela abo babatambuli inombolo ya chibatana imi nikulapela chibumbantu. Bobele kubali nichibasohelwe nibahala mwiziba lyamulilo wasulufula. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Sai na ga mala'ika na saukowa daga sama. Yana da makullin rami marar iyaka, yana kuma da babar sarka a hannunsa. (Abyssos g12)
Kuzwa aho china bona iñiloi nilizwa kwi wulu liza hansi. Libakwina i nki ye lindi lisena ma manimani, mi libakwete incheni inkando mwi yanza. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin rami marar iyaka, ya rufe shi ya kuma sa hatimi a bisansa. Hakan ya faru ne domin kada ya kara yaudarar al'ummai har sai bayan shekaru dubu. Bayan wannan, dole a sake shi na dan lokaci. (Abyssos g12)
Cha musohela mwilindi lisena ma manimani, chali yala ni kuli lamika hewulu lya kwe. Ku babi bulyo kuti ka nji a chengi macaba hape kusikila myaka itenda wani sauzandi chiya mana. Kuzwa aho, uswanela ku lukululwa mwi nako zana. (Abyssos g12)
Shaidan, wanda ya yaudare su, aka jefa shi cikin korama ta farin wuta mai ci, inda aka jefa dabban da makaryacin annabin. Za su sha azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Diabulusi, ya baba chengeleli, aba sohelwa mwi wate lya mulilo wa silufula, umo mubasohelwa chibatana ni ba tanikizi ba mapa. muba nyandiswe musihali ni masiku ka kuya kusamani. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Teku ta ba da matattun dake cikinta. Mutuwa da hades suka ba da matattun da ke cikinsu, aka yi masu shari'a gwargwadon abin da suka yi. (Hadēs g86)
Iwate liba lekezi bonse ba bena mwateni. Ifu ni makumbu ziba lukululi bafwile ba bena mwa teni, mi bafwile ba ba atulwa chakuya ka mitendo yabo. (Hadēs g86)
Aka jefa mutuwa da hades cikin tafkin wuta. Wannan shine mutuwa ta biyu - tafkin wuta. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Ifu ni makumbu zi ba sohelwa mwi wate lya mulilo. Ili ifu lya bubeli—i wate lya mulilo. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce cikin littafin rai ba, aka jefar da shi cikin tafkin wuta. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Izina lya zumwi ni zumwi haiba kali waniki ni liñoletwe mwi Mbuka ya Buhalo, aba kusohelwa mwi wate lya mulilo. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma ga matsorata, da marasa bangaskiya, da masu kazanta, da masu kisan kai, da fasikai, da masu sihiri, da masu bautar gumaka, da dukan makaryata, mazaunin su zai kasance cikin tafki mai ci da farar wuta. Mutuwa ta biyu kenan.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Kono kumapyeha, betumelo inini, basenahabekele, behayi, basangu, balozi bachikwame, balapela maswaniso, imi nimasawana bonse, chibaka chabo kachibe chiziba chamulilo umbukuka wo bumbe. Njokuti njefu lyabubeli.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Babu sauran dare; ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba gama Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Kete ni kube ni masiku hape; kete nikube ni ntuso ye seli lye ngunyana kapa iseli lye zuba kakuti Simwine Ireeza mwa ba benyeze. Muba buse kuya kusa mani. (aiōn g165)

HNT > Aionian Verses: 200
KUB > Aionian Verses: 200