< Romawa 5 >

1 Tun da shike mun sami barata, sabili da bangaskiya, mun sami salama tare da Allah ta wurin Yesu Almasihu.
Linu bulyo tutendetwe bashiyeme chetumelo, twina inkozo ni Ireeza ka mfumwetu Jesu Kreste.
2 . Ta wurin sa kuma mun sami iso zuwa ga alheri inda muke tsayawa albarkacin bangaskiyarmu. Muna murna da gabagadin da Allah ya ba mu game da abin da zai faru, gabagadin da zamu dandana nan gaba cikin daukakar Allah.
Chakwe hape tuwola kuwana itumelo mwe chishemo chituzimene kuchili. Tusanga chesepo yatuha Ireeza mukuya kubusu, isepo yete ni tuli yabele mwi kanya ya Ireeza.
3 Ba kuwa haka kadai ba, amma muna murna da shan wahalolinmu. Mun san cewa shan wuya na haifar da
Nanta kanjezi bulyo, kono tusanga ni mumasukuluko etu.
4 Jimiri, Jimiri kuma na kawo amincewa, amincewa na kawo gabagadi game da abin da zai zo nan gaba.
Twizi kuti masukoluko aleta kulikoza. Kulikoza kuleta kusepahala imi kusepahala kuleta isepo yaku busu.
5 Wannan gabagadi wato begen da muke da shi baya kunyatarwa, domin kuwa an kwarara mana kaunar Allah a cikin zuciyarmu ta wurin Ruhu Mai Tsarki, da aka ba mu.
Iyi isepo kaileti maswabisisa, mukuti ilato lye Ireeza libe tiwa mwi nkulo zetu che Luhoho Lujolola, luba hewa kwitu.
6 Domin kuwa ko yayin da muke raunana, Almasihu ya mutu a lokacin da ke dai dai domin marasa ibada.
Munako hatusana tubena ziho, chenako iswanela Kreste aba fwile basazuni ze Ireeza.
7 To ai kuwa yana da wuya kwarai wani mutum ya yarda ya mutu don mutumin kirki ma. Watakila, wani na iyayin kasada ya yarda ya mutu don nagarin mutum.
Kokutalusa kuti, kukabo kuti zumwi awole kufwila zumwi muntu yoshiyeme. Njichona ichi, mwendi zumwi mwa sake kufila muntu yoshiyeme.
8 Amma Allah ya tabbatar mana da kaunarsa a gare mu, don kuwa tun muna masu zunubi, Almasihu ya mutu domin mu.
Kono Ireeza a batondezi ilato lyekwe kwetu, mukuti hatubachili batendi chive, Kreste aba tufwili.
9 Balle ma yanzu, da muka barata ta wurin jininsa, za mu sami tsira daga fushin Allah.
Kuekeza aho, linu, hahanu kakuli tobajolozwa cha malaha akwe, katuba tupulwiswe chawo kubukali bwe Ireeza.
10 Domin kuwa, in tun muna makiya, aka sulhunta mu da Allah ta wurin mutuwar Dansa, balle ma, yanzu da muka sami sulhu, zamu sami tsira ta wurin ransa.
Kakuli heba kuti, atubachili tuzila, tubabozinsani inkulo ni Ireeza chefu lya mwanakwe, kuekeza hezo linu, hatumana kuba babozinsene inkulo, kana katube ba pulwise chebuhalo bwako.
11 Bama haka kadai ba, amma muna murna a cikin Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Almasihu, wanda ta wurinsa ne muka sami wannan sulhu.
Isiñi cho bulyo, kono tusanga hape ni Ireeza cha Simwine wetu Jesu Kreste, chakwe tuba tambuli kubozinsana kwe nkulo.
12 Saboda haka, kamar yadda ta wurin mutum daya zunubi ya shigo cikin duniya, ta haka mutuwa ta shigo ta dalilin zunubi.
Nihakwina bulyo, chive muchibe njilili muchisi cha mutu yenke, cheyo inzala ifu libenjili che chive. Imi ifu nilya hasana kubantu bonse, mukuti bonse babatendi chive.
13 Domin kuwa tun kafin a bada shari'a, zunubi na nan a duniya, amma ba' a lissafin zunubi in da ba shari'a.
Kulindila kutwala haisi mulao, chive chibena muchisi, kono kana kubena kuli zuminina chive kokuti kakwina mulao.
14 Duk da haka, mutuwa ta mallake tun daga Adamu har Musa, har ma wadanda basu yi zunubin keta umarni irin na Adamu ba, wanda yake misalin mai zuwan nan a gaba.
Nahakuba bulyo, ifu liba kuyendisa kuzwa kwa Adama kuya kwa Mushe, nanga abo basana baba tendi chive ubu nji Adama chokubula ikute kwakwe, yabali mutala wozo lyaba kwiza.
15 Amma kyautar ba kamar keta umarnin take ba. Domin in sabo da laifin mutum dayan nan ne, da yawa suke mutuwa, haka ma alherin sa da baiwarsa ta wurin mutum dayan nan, Yesu Almasihu, sai baiwar ta wadata zuwa ga masu yawa.
Kono ni hakuba bulyo, impo yakuhewa bulyo kaikoli ubu kuluta mulao. Mukuti che mwilandu ya yenke bangi baba fwi, nihakulibulyo zingi zibatendwa kechishimo che Ireeza imi ni mpo ka chishemo cha muntu umwina, Jesu Kreste, chi njihile bangi.
16 Domin kyautar ba kamar sakamakon wannan da yayi zunubin bace. Ta haka din nan ne, hukuncin nan mai tsanani ya zo sabo da zunubin mutum dayan. Har yanzu dai, wannan baiwa ta yanci ta zo ne bayan laifuffuka masu yawa.
Mukuti impo kaikoli ubu chintu chizwa kuchatendwa muntu watenda chive. Munzila imwi, inkutulo yaku nyanswa ibakezi chebaka lya chive cha muntu umwina. Kono munzila imwi, impo itubahewa bulyo ibezi cha kubonisa buniti mumasule ezive zingi.
17 Domin, idan sabo da laifin mutum dayan nan ne, mutuwa ta mallake, saboda dayan, haka ma wadanda suka karbi alheri mai yawa da kuma baiwar adalci ta wurin ran, Yesu Almasihu.
Mukuti haiba, cha chive cha muntu umwina, ifu liba busi cha muntu umwina, kuekeza aho kana bana bete bawane kwinjiha kuamana ni mpo ya chishemo imi impo yakuluka ibusa cha buhalo bwa umwina, Jesu Kreste.
18 Don haka, kamar yadda zunubin dayan ya sa hukunci ya zo kan dukka, haka ma aikin adalci na dayan zai kawo barata da rai ga mutane masu yawa.
Linuhe, cha chive cha umwina bonse bantu baba atulwa, ni hakuba bulyo cha mutendo wonke wa chishemo uba lite intukuluho yabuhalo bwa bantu bonse.
19 Kuma kamar yadda rashin biyayyar dayan ta sa mutane masu yawan gaske su zama masu zunubi, haka ma ta biyayyar dayan mutane da yawan gaske za su sami adalci.
Mukuti chokubula inkutwiso kwa muntu umwina bungi bwabo baba babatendwa batendi bazichive, ni hakuba bulyo che nkutwisiso yamuntu umwina bungi bwabo baba tendwe basheyeme.
20 Amma shari'a ta zo, inda ta sa zunubi ya habaka. Amma inda zunubi ya habaka, alheri ma ya habaka ribin ribi.
Kono mulao uba kezi bulyo nawo, mukuti chive pona chi wole kwi njiha. Kono hena chive chingi, chishemo chi kanduha ni kuhitiliza.
21 Wannan ya faru ne, don kamar yadda zunubi yai mallaka zuwa mutuwa, haka kuma alheri ya mallaka zuwa adalci da rai na har abada ta wurin Yesu Almasihu Ubangijin mu. (aiōnios g166)
Izi ziba tendahali mukuti, ubu chive hachiba busi mwifu, Nikuba bulyo chishemo pona chiwole kuyendisa cha busakusima mubuhalo bukeza ka Jesu Kreste Simwine wetu. (aiōnios g166)

< Romawa 5 >