< Zabura 113 >

1 Yabi Ubangiji. Ku yabe shi, ya ku bayin Ubangiji, ku yabi sunan Ubangiji.
Halleluja. Lofver, I Herrans tjenare, lofver Herrans Namn.
2 Bari a yabi sunan Ubangiji, yanzu da har abada kuma.
Lofvadt vare Herrans Namn, ifrå nu och i evighet.
3 Daga fitowar rana zuwa inda take fāɗuwa, a yabi sunan Ubangiji.
Ifrå solenes uppgång, allt intill nedergången, vare Herrans Namn lofvadt.
4 Ana ɗaukaka Ubangiji a bisa dukan al’ummai, ɗaukakarsa a bisa sammai
Herren är hög öfver alla Hedningar; hans ära går så vidt som himmelen är.
5 Wane ne yake kamar Ubangiji Allahnmu, Wannan mai zama a kursiyi can bisa,
Hvilken är såsom Herren vår Gud, den sig så högt satt hafver?
6 wanda yake sunkuya yă dubi sammai da duniya?
Och ser uppå det nedriga, i himmelen och på jordene;
7 Yakan tā da matalauta daga ƙura yakan ɗaga mabukata daga tarin toka;
Den som den ringa upprättar utu stoftet, och upplyfter den fattiga utu träcken;
8 ya zaunar da su tare da sarakuna, tare da sarakunan mutanensu.
Att han skall sätta honom bredovid Förstar, vid hans folks Förstar;
9 Yakan zaunar da matar da ba haihuwa a gidanta ta zama kamar mahaifiyar’ya’ya mai farin ciki. Yabi Ubangiji.
Den der låter den ofruktsamma bo i huset, att hon en glad barnamoder varder! Halleluja.

< Zabura 113 >