< 1 Bitrus 1 >

1 Bitrus, manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga zaɓaɓɓu na Allah, baƙi a duniya, da suke a warwatse ko’ina a Fontus, Galatiya, Kaffadokiya, Asiya da kuma Bitiniya,
Peter, Jisu Khrista laga apostle, pora Isor laga basi luwa kiman dusra desh te ase, Pontus, Galatia, Cappadocia, Asia, aru Bithynia jaga khan te thaka khan ke likhi ase.
2 waɗanda aka zaɓa bisa ga rigyasanin Allah Uba, ta wurin aikin tsarkakewar Ruhu, don biyayya ga Yesu Kiristi, su kuma sami yayyafan jininsa. Alheri da salama su zama naku a yalwace.
Etu sob to Baba Isor laga gyaan te age pora jani thaka pora hoise, aru Atma laga kotha mani bole alag kori kene rakhidise, aru Jisu Khrista laga khun pora sapha kori diya khan ase. Anugraha apuni khan logote thaki bole dibi, aru shanti hodai apuni khan uporte bisi bhorta hoi thaki bole dibi.
3 Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi! Cikin jinƙansa mai girma ya ba mu sabuwar haihuwa cikin bege mai rai ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Baba Isor aru Probhu Jisu Khrista laga mohima hodai hobole dibi! Tai laga dangor daya te, Tai amikhan ke notun jonom dise aru Jisu Khrista ke mora pora jinda kori kene amikhan ke biswas te jinda thaki bole nimite ekta asha rakhidise.
4 da kuma cikin gādon da ba zai taɓa lalacewa, ɓacewa ko koɗewa ba, ajiyayye a sama dominku,
Etu kitia bhi khotom nohobole, aru eku dagi nathakibole, aru kitia bhi naharabole dise. Etu amikhan nimite sorgote rakhi dikene ase.
5 ku waɗanda ta wurin bangaskiya ake kiyayewa ta wurin ikon Allah har yă zuwa ceton da yake a shirye da za a bayyana a ƙarshen lokaci.
Apnikhan ke Isor laga hokti pora roikhya kori kene rakhi ase, biswas dwara poritran pabo nimite, juntu hekh homoi te prokahit hobo.
6 A kan wannan kuke cike da farin ciki ƙwarai, ko da yake yanzu na ɗan lokaci kuna fuskantar baƙin ciki daga gwaje-gwaje iri-iri.
Apuni khan etu sob nimite bisi khushi kori ase, kintu etiya pora olop din tak, dorkar hoile, apuni khan kisim dukh aru kosto koribo lagibo.
7 Wannan kuwa domin a tabbatar da sahihancin bangaskiyarku ne, wadda ta fi zinariya daraja nesa, ita zinariya kuwa, ko da yake mai ƙarewa ce, akan gwada ta da wuta, domin bangaskiyan nan taku ta jawo muku yabo da girma da ɗaukaka a bayyanar Yesu Kiristi.
Etu sob to apuni laga biswas dikhai dibole nimite ase. Etu to suna, juntu harai jabole bostu ase, etu ke bhi jui pora sapha kore, etu nisena biswas, kun suna pora bhi bisi daam ase, etu ke bhi porikha kori ase. Titia Jisu ke prokahit kora dinte, apuni laga biswas to stuti, mohima, aru sonman pabo.
8 Ko da yake ba ku taɓa ganinsa ba, kuna ƙaunarsa; kuma ko da yake ba kwa ganinsa yanzu, kun gaskata shi, kun kuma cika da farin ciki ƙwarai, wanda ya fi gaban faɗi,
Apuni khan Jisu ke dikha nai, kintu Taike morom kore. Apuni khan etiya Taike dikha nai, kintu Taike biswas kore aru kobole napara laga anond aru khushi pora Taike mohima diye.
9 gama kuna samun sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku ke nan.
Apuni khan etiya nijor biswas nimite parinam pai ase, juntu apnikhan atma laga poritran ase.
10 Game da ceton nan, annabawa, waɗanda suka yi maganar alherin da za tă zo gare ku, sun yi bincike mai zurfi, a natse,
Sob bhabobadi khan etu poritran ki ase koi kene bhal pora bisarise, aru taikhan pora apuni khan pabole thaka kripa laga bhabobani koi dise.
11 suna ƙoƙari su san lokaci da kuma yanayin da Ruhun Kiristi da yake cikinsu yana nunawa sa’ad da ya yi faɗi a kan wahalolin Kiristi da kuma ɗaukaka da za tă bi.
Taikhan janibole nimite bisarise kunke Khrista laga Atma pora taikhan ke ki koi ase. Atma pora taikhan ke Khrista kineka dukh pabole ase etu sob koi dise aru etu pichete ki hobole ase eitu khan sob taikhan ke age pora janai dise.
12 Aka bayyana musu cewa ba kansu ne suke bauta wa ba sai ku, sa’ad da suka yi maganar abubuwan da aka faɗa muku ta wurin waɗanda suka yi muku wa’azin bishara, ta wurin Ruhu Mai Tsarki wanda aka aika daga sama. Ko mala’iku ma suna marmari su ga waɗannan abubuwa.
Taikhan ke prokahit kori diya kotha to taikhan nimite nohoi, kintu jitia taikhan pora utu kotha khan koi dise juntu etiya apnikhan ke Isor laga susamachar prochar kora khan pora sorgo pora aha Pobitro Atma dwara apnikhan ke koi dise - etu kotha khan sorgodoth khan bhi etu khobor janibole bisi itcha korise.
13 Saboda haka, ku shirya kanku don aiki; ku zama masu kamunkai; ku kafa begenku duka a kan alherin da za a ba ku sa’ad da aka bayyana Yesu Kiristi.
Etu nimite apuni khan laga mon taiyar kori lobi. Nisa nahobi. Apuni khan laga asha pura Tai laga mohima te rakhibi, jitia Jisu Khrista wapas ahibo titia sob to dikhai dibo.
14 Kamar’ya’ya masu biyayya, kada ku bi mugayen sha’awace-sha’awacen da dā kuke da su sa’ad da kuke rayuwa a cikin jahilci.
Kotha mani kene thaka bacha nisena, poila najani kene thaka nisena gaw mangso itcha te nathakibi.
15 Amma kamar yadda wanda ya kira ku yake mai tsarki, haka ku ma sai ku kasance masu tsarki cikin dukan abubuwan da kuke yi;
Kintu kun apuni ke matise Tai pobitro thaka nisena, apuni bhi, apuni laga sob kaam te pobitro thakibi.
16 gama a rubuce yake cewa, “Ku zama masu tsarki, domin ni mai tsarki ne.”
Kelemane eneka likha ase, “Pobitro thakibi, kelemane Moi pobitro ase.”
17 Tun da yake kuna kira ga Uba wanda yake yin wa kowane mutum shari’a bisa ga ayyukansa ba bambanci, sai ku yi rayuwarku a nan kamar baƙi cikin tsoro mai bangirma.
Etu nimite jodi apuni Isor ke “Baba” mate, jun manu laga mukh nasai, kintu kaam saikene bisar kore, etu prithibi te homoi thaka to, ekdom bhoi kori kene thik thakibi.
18 Gama kun san cewa ba da abubuwa masu lalacewa kamar azurfa ko zinariya ce aka fanshe ku daga rayuwar banza da kuka karɓa daga kakanni-kakanninku ba,
Sob murkho kaam apuni khan laga baba khan pora apnikhan sikhise. Aru apuni khan jane, harai ja laga suna chandi pora apuni khan ke udhar kora nohoi.
19 sai dai an fanshe ku da jini mai daraja na Kiristi, ɗan rago marar aibi ko lahani.
Kintu, apuni khan ke Jisu Khrista laga khun pora bachai loise, aru Tai ekta jokhom aru dagi nathaka mer bacha nisena ase.
20 An zaɓe shi kafin halittar duniya, amma an bayyana shi a zamanin ƙarshe saboda ku.
Taike etu prithibi shuru nohua age pora basi loise, kintu Taike etu hekh homoi te apuni khan ke prokahit kori dise.
21 Ta gare shi ne kuka gaskata da Allah, wanda ya tā da shi daga matattu, aka kuma ɗaukaka shi, ta haka bari bangaskiyarku da begenku su kasance ga Allah.
Tai dwara apuni khan Isor ke biswas korise, kun Taike mora pora jinda kori dise aru sob mohima dise, etu pora apuni laga biswas aru asha Isor uporte hodai thaki bole.
22 Yanzu da kuka tsarkake kanku ta wurin yin biyayya ga gaskiyan nan, don ku kasance da ƙauna mai gaskiya wa’yan’uwanku, sai ku ƙaunaci juna ƙwarai, daga zuciya.
Hosa kotha mani kene apuni khan nijor laga atma ke sapha kori loise. Aru etu sob nijor kokai bhai ke morom kori kene thaki bole nimite; etiya ekjon-ekjon ke sapha mon pora morom kori kene thakibi.
23 Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Apuni khan notun jonom hoise, harai ja laga bijon pora nohoi, kintu kitia bhi nahara laga bijon pora, aru hodai jinda thaka Isor laga kotha pora. (aiōn g165)
24 Gama, “Dukan mutane kamar ciyawa suke, darajarsu kuma kamar furannin jeji ne; ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
Kelemane, Isor kotha te likha ase, “Sob gaw mangso ghas nisena ase, Aru tai laga sob mohima jongol te ulai thaka phul nisena ase, Etu ghas sukhi jai, aru phul khan giri jai,
25 amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
Kintu Probhu laga kotha hodai nimite thake.” Etu he ase susamachar laga kotha juntu apuni khan nimite koi dise. (aiōn g165)

< 1 Bitrus 1 >