< 1 Bitrus 3 >

1 Haka ma, ku matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, domin in waɗansunsu ba su gaskata maganar ba, wataƙila a shawo kansu ba tare da magana ba
Etu nisena, shadi kora maiki khan nijor laga mota logote bhal kori kene thakibi. Eneka korile kunba mota kun Isor laga kotha namani kene ase, taikhan ke eku kotha nokoi kene jiti lobole paribo, taikhan maiki laga adat saikene.
2 sa’ad da suka ga rayuwarku mai tsabta da kuma na ladabi.
Kelemane taikhan apuni laga bhal kaam aru adat khan dikhi kene thakibo.
3 Kyanku bai kamata yă zama na adon jiki ba, kamar kitso da sa kayan ado na zinariya da kuma sa kaya masu tsada.
Apuni laga sundur to eneka nisena bahar laga saman pora nadikha bhi, jineka chuli bandhe, suna laga mala lagai, aru bhal sundur kapra khan lagai.
4 Maimakon haka, kyanku ya kamata yă zama ainihi na halinku na ciki, kyan da ba ya koɗewa na tawali’u da kuma na natsattsen ruhu, wanda yake mai daraja a gaban Allah.
Kintu apuni laga bhal aru bhitor mon to he dikhai dibi, aru kitia bhi khotom nakora sundur aru shanti thaka atma to dikhai dibi, etu he Isor usorte bisi daam laga ase.
5 Gama haka matan masu tsarki na dā waɗanda suka sa begensu ga Allah suka yi wa kansu ado. Sun yi wa mazansu biyayya,
Kelemane poila laga pobitro mahila kunkhan Isor ke mohima kore, taikhan bhi nijor mota ke eneka kori kene manise.
6 kamar Saratu, wadda ta yi biyayya ga Ibrahim, har ta kira shi maigidanta. Ku’ya’yanta ne mata in kun aikata abin da yake daidai, ba ku kuma ba tsoro dama ba.
Etu nisena Sarah pora Abraham laga kotha mani kene taike tai laga probhu matise. Apuni khan bhi tai laga bacha ase jodi apuni khan ki bhal ase etu kore aru jodi apuni khan dukh aha to bhoi nakore.
7 Mazan aure, ku ma, ku yi zaman sanin ya kamata yayinda kuke zama da matanku, ku girmama su a matsayin abokan zama marasa ƙarfi da kuma a matsayin magādan kyautar rai na alheri tare da ku, don kada wani abu yă hana addu’o’inku.
Etu nisena, shadi kora mota khan nijor maiki logote mon mili kene thaki bhi, aru taikhan komjur ase koi kene bhal pora sabi. Apuni taike sonman dibi aru jibon te asirbad ana ekjon ase koi kene tai logote bhal pora thakibi. Eneka korile apuni laga prathana te kitia bhi digdar nahobo.
8 A ƙarshe, dukanku ku zauna lafiya da juna; ku zama masu juyayi, kuna ƙaunar juna kamar’yan’uwa, ku zama masu tausayi da kuma tawali’u.
Aru hekh te, etiya pora, apuni khan sob, ekta bhabona hoi jabi, nomro koribi, kokai bhai ke morom koribi, mon to shanti rakhibi, aru chutu hoi kene thakibi.
9 Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi, sai dai ku sa albarka, gama ga wannan ne aka kira ku, ku kuma gāji albarka.
Manu pora biya kaam korile wapas aru biya kaam kori kene nadikhabi aru apuni ke sorom khilai diya kotha koile aru wapas taike sorom nakhila bhi. Kintu manu pora ki koile bhi, taike asirbad dibi, kelemane etu nimite apuni ke mati loise, etu pora apuni asirbad pabo.
10 Gama, “Duk wanda yake so yă ji daɗin rayuwa, yă kuma ga kwanaki masu kyau dole yă ƙame harshensa daga mugunta leɓunansa kuma daga maganar yaudara.
Kelemane, Isor kotha te likha nisina, “Kun manu jibon to morom kore aru bhal din dikhi bole mon ase Tai nijor laga jiba ke biya kotha pora rukhai kene rakhibi aru tai laga mukh pora biya kotha ulabole nadibi.
11 Dole yă juye daga mugunta, ya aikata nagarta; dole yă nemi salama yă kuma bi ta.
Kintu tai nijorke biya kaam pora dur hoi kene thaki bole dibi aru ki bhal kaam ase etu koribi. Taike shanti bisari bole dibi aru etu te thaki bole nimite kosis koribi.
12 Gama idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kunnuwansa kuma suna jin addu’arsu, amma fuskar Ubangiji tana gāba da masu mugunta.”
Probhu laga suku dharmik manu ke he sai thake, aru Tai laga kan taikhan pora ki koi etu hune. Kintu kun manu Probhu laga bhirodh te biya kaam kore taikhan usor pora Tai laga chehera hatai diye.”
13 Wa zai yi muku lahani in kun himmantu ga yin nagarta?
Jodi apuni bhal kaam kore koile kun manu apuni ke dukh dibo?
14 Amma ko da za ku sha wahala saboda abin da yake daidai, ku masu albarka ne. “Kada ku ji tsoron abin da suke tsoro; kada kuma ku firgita.”
Kintu apuni dharmik aru bhal kori kene dukh pai thakile bhi, apuni asishit ase. Etu nimite taikhan apuni ke bhoi khilai le bhi, bhoi nokoribi, aru chinta nokoribi.
15 Sai dai a cikin zukatanku ku keɓe Kiristi a matsayin Ubangiji. A kullum, ku kasance a shirye ku ba da amsa ga duk wanda yake neman ku ba da dalilin wannan begen da kuke da shi. Amma ku yi wannan cikin tawali’u da ladabi,
Kintu, hodai Probhu Khrista pobitro ase koi kene sonman dibi. Aru jodi manu khan apuni ke Isor apuni nimite ki ase eneka hudile, jowab dibole nimite taiyar thakibi.
16 tare da lamiri mai kyau, saboda waɗanda suke maganganun banza a kan kyawawan ayyukanku cikin Kiristi su ji kunya da irin ɓata suna da suke yi.
Kintu etu sob to nomro aru manu ke sonman dikene koribi. Jitia taikhan apuni ke kotha hude, etu homoi te apuni laga bhabona sapha rakhibi, titia kun manu apuni Khrista te bhal jibon dikhi kene apuni ke sorom khilai, tai sorom hoi jabo.
17 Ya fi kyau, in nufin Allah ne, a sha wahala don yin nagarta fiye da yin mugunta.
Kelemane etu bhal ase, jodi Isor itcha kore, apuni biya kori kene dukh pai thaka pora to bhal kaam kori kene dukh pai thaka to he bhal ase.
18 Gama Kiristi ya mutu domin zunubi sau ɗaya tak, mai adalci saboda marasa adalci, don yă kawo ku ga Allah. An kashe shi a cikin jiki, amma an rayar da shi a Ruhu,
Kelemane Khrista bhi paap nimite bisi dukh paise. Tai ekjon dharmik thakise kintu amikhan nimite dukh paise, etu pora amikhan ke Isor usorte anibole nimite. Taike gaw mangso te morai dise, kintu Pobitro Atma pora Taike jinda kori dise.
19 ta wurin wanda kuma ya tafi ya yi wa ruhohin da suke a kurkuku wa’azi
Aru Tai jai kene bondhi ghor te thaka atma khan logote prochar kori bole jaise.
20 waɗanda dā ba su yi biyayya ba sa’ad da Allah ya jira da haƙuri a kwanaki Nuhu yayinda ake sassaƙa jirgi. A cikinsa mutane kima ne kawai, su takwas, aka kuɓutar ta ruwa,
Kilekoile taikhan poila te, kitia jahaaj bonaise aru Noah laga yug te Isor pora dhorjo hoi kene rukhise, taikhan pora kotha mana nai, Isor pora kunba manu ke he bachai loise- etu hoile, ath-jon atma ke pani pora bachai dise.
21 ruwan nan kuwa kwatancin baftisma ne da yanzu ya cece ku ku ma, ba kawar da dauda daga jiki ba, sai dai yin alkawari na lamiri mai kyau ga Allah. Ya cece ku ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Etu etiya amikhan nimite bachai diya laga ekta baptizma laga chihna ase- jineka amikhan laga gaw pora moila dhulai eneka nohoi, kintu Isor usorte bhal bhabona loi kene thaki bole nimite aru etu sob to Jisu Khrista jee-utha laga naam te.
22 wanda ya tafi sama, yana kuma a hannun dama na Allah, mala’iku, mulkoki da kuma masu iko suna masa biyayya.
Khrista to Jisu laga dyna hath ase. Tai sorgote jaise. Sorgodoth khan, aru adhikari khan, aru sob takot Tai nichete ahibole lage.

< 1 Bitrus 3 >

A Dove is Sent Forth from the Ark
A Dove is Sent Forth from the Ark