< Hosea 8 >
1 Ropa högt, såsom en basun, och säg: Han kommer allaredo öfver Herrans hus, lika som en örn; derföre, att de hafva öfverträdt mitt förbund, och vordit affällige ifrå min lag;
“Ka sa kakaki a leɓunanka! Gaggafa tana a bisan gidan Ubangiji domin mutane sun tā da alkawarina suka kuma tayar wa dokata.
2 Skola de då ropa till mig: Du äst min Gud; vi känne dig, vi Israel.
Isra’ila ta yi mini kuka, ‘Ya Allahnmu, mun yarda da kai!’
3 Men ehuru väl man det menar, så låter dock Israel intet säga sig; derföre måste fienden förfölja dem.
Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau; abokin gāba zai fafare su.
4 De söka Konungar, och akta intet mig; de hålla sig intill Förstar, och jag måtte intet vetat; af sitt silfver och guld göra de afgudar, att de ju snarliga förgås skola.
Suna naɗa sarakuna, ba da izinina ba; sun zaɓa shugabanni ba da yardanta ba. Da azurfa da zinariya sun ƙera gumaka wa kansu wanda zai kai zuwa ga hallakarsu.
5 Din kalf, o Samarla, förkastar han. Min vrede hafver förgrymmat sig öfver dem; det kan icke länge stå, de måste straffade varda.
Ku zubar da gunkin maraƙinku, ya Samariya! Fushina yana ƙuna a kansu. Sai yaushe za su rabu da gumaka?
6 Ty kalfven är kommen ifrån Israel, och en mästare hafver gjort honom, och han kan ju ingen Gud vara; derföre skall Samarie kalf till stoft gjord varda.
Su daga Isra’ila ne! Wannan maraƙi, mai aikin hannu ne ya yi shi; gunki ne ba Allah ba. Za a farfashe shi kucu-kucu, waccan maraƙin Samariya.
7 Ty de så väder, och skola uppskära oväder; deras säd skall icke uppkomma, och deras frukt intet mjöl gifva; och om hon det än gifver, så skola dock främmande äta det upp.
“Gama sun shuka iska don haka za su girbe guguwa. Hatsin da yake tsaye ba shi da kai, ba zai yi tsaba ba. Ko da ya yi tsaba ma, baƙi ne za su ci.
8 Israel varder uppäten; Hedningarna hafva sig med honom, lika som med ett oterigt kärile;
An haɗiye Isra’ila; yanzu tana cikin al’ummai kamar abin da ba shi da amfani.
9 Derföre, att de löpa upp efter Assur, såsom vildåsnen i villone; Ephraim skänker bolarom;
Gama sun haura zuwa Assuriya kamar jakin jejin da yake yawo shi kaɗai. Efraim ya sayar da kansa ga maza.
10 Ja, gifver ock Hedningom skatt; de samma Hedningar vill jag nu församla öfver dem; de skola snart ledse varda vid Konungens och Förstarnas tunga.
Ko da yake sun sayar da kansu a cikin al’ummai, yanzu zan tattara su wuri ɗaya. Za su fara lalacewa a ƙarƙashi danniyar babban sarki.
11 Ty Ephraim hafver gjort mång altare, till att synda; så skola ock altaren varda honom till synd.
“Ko da yake Efraim ya gina bagadai masu yawa don hadayun zunubi, waɗannan sun zama bagade don yin zunubi.
12 Om jag än mycket predikar dem om min lag, så kalla de det kätteri.
Na rubuta musu abubuwa masu yawa na dokata, amma suka ɗauke su tamƙar wani baƙon abu ne.
13 Det de ännu mycket offra, och frambära kött och äta i så hafver dock Herren intet behag dertill; utan han vill ihågkomma deras ondsko, och hemsöka deras synder, som sig till Egypten vända.
Suna miƙa hadayun da aka ba ni su kuma ci nama, amma Ubangiji ba ya jin daɗinsu. Yanzu zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta zunubansu. Za su koma Masar.
14 Israel förgäter sin skapare, och bygger kyrkor; så gör Juda många fasta städer; men jag skall sända eld uti hans städer i han skall förtära hans hus.
Isra’ila ya manta da Mahaliccinsa ya kuma gina fadodi; Yahuda ya gina katanga a yawancin garuruwansa. Amma zan aiko da wuta a bisa biranensu da zai cinye kagaransu.”