< Mithali 5 >

1 Mwanangu, sikiliza kwa makini hekima yangu, sikiliza vizuri maneno yangu ya busara,
Ɗana, ka mai da hankali ga hikimata ka saurara da kyau ga kalmomin basirata,
2 ili uweze kutunza busara na midomo yako ihifadhi maarifa.
don ka ci gaba da yin kome daidai leɓunanka za su adana sani.
3 Kwa maana midomo ya mwanamke kahaba hudondoza asali, na maneno ya kinywa chake ni laini kuliko mafuta;
Gama leɓunan mazinaciya na ɗigan zuma, maganarta tana da sulɓi fiye da mai;
4 lakini mwisho wake ni mchungu kama nyongo, mkali kama upanga ukatao kuwili.
amma a ƙarshe tana da ɗaci kamar tafashiya, mai ci kamar takobi mai kaifi biyu.
5 Miguu yake hushuka kuelekea kwenye kifo; hatua zake huelekea moja kwa moja kaburini. (Sheol h7585)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
6 Yeye hafikiri juu ya njia ya uzima; njia zake zimepotoka, lakini yeye hajui.
Ba ta wani tunanin rayuwa; hanyoyinta karkatacce ne, amma ba tă sani ba.
7 Sasa basi wanangu, nisikilizeni; msiache ninalowaambia.
Yanzu fa,’ya’yana, ku saurare ni; kada ku juye daga abin da nake faɗa.
8 Njia zenu ziwe mbali naye, msiende karibu na mlango wa nyumba yake,
Ku yi nesa da hanyarta, kana ku je kusa da ƙofar gidanta,
9 usije ukatoa nguvu zako nzuri kwa wengine na miaka yako kwa aliye mkatili,
don kada ku ba da ƙarfi mafi kyau ga waɗansu da kuma shekarunku ga wani marar imani,
10 wageni wasije wakasherehekea utajiri wako na jitihada yako ikatajirisha nyumba ya mwanaume mwingine.
don kada baƙi su yi biki a kan dukiyarku wahalarku ta azurta gidan wani mutum dabam.
11 Mwishoni mwa maisha yako utalia kwa uchungu, wakati nyama na mwili wako vimechakaa.
A ƙarshen rayuwarku za ku yi ta nishi, sa’ad da namanku da jikinku suka zagwanye.
12 Utasema, “Tazama jinsi gani nilivyochukia adhabu! Tazama jinsi moyo wangu ulivyodharau maonyo!
Za ku ce, “Me ya sa na ƙi horo! Me ya sa zuciyata ta ƙi gyara!
13 Sikuwatii walimu wangu wala kuwasikiliza wakufunzi wangu.
Ban yi biyayya da malamaina ba ko in saurari masu koyar da ni.
14 Nimefika ukingoni mwa maangamizi kabisa katikati ya kusanyiko lote.”
Na zo gab da hallaka gaba ɗaya a tsakiyar dukan taron.”
15 Kunywa maji kutoka kwenye kisima chako mwenyewe, maji yanayotiririka kutoka kwenye kisima chako mwenyewe.
Ku sha ruwa daga tankinku, ruwa mai gudu daga rijiyarku.
16 Je, chemchemi zako zifurike katika barabara za mji na vijito vyako vya maji viwanjani?
In maɓulɓulanku suka cika suna malala har waje, rafuffukan ruwanku a dandalin jama’a?
17 Na viwe vyako mwenyewe, kamwe visishirikishwe wageni.
Bari su zama naka kaɗai, don kada ka raba da baƙi.
18 Chemchemi yako na ibarikiwe na umfurahie mke wa ujana wako.
Bari maɓulɓulanka ya zama mai albarka, bari kuma ka yi farin ciki da matar ƙuruciyarka.
19 Kulungu jike apendaye, kulungu mzuri: matiti yake na yakutosheleze siku zote, nawe utekwe daima na upendo wake.
Ƙaunatacciyar mariri, barewa mai kyan gani, bari mamanta su ishe ka kullum, bari ƙaunarta ta ɗauke hankalinka kullum.
20 Kwa nini mwanangu, utekwe na mwanamke kahaba? Kwa nini ukumbatie kifua cha mke wa mwanaume mwingine?
Ɗana, me ya sa za ka bari mazinaciya ta ɗauke maka hankali? Don me za ka rungume matar wani?
21 Kwa maana njia za mtu ni wazi kabisa mbele za Bwana, naye huyapima mapito yake yote.
Gama hanyar mutum a bayyane take a gaban Ubangiji, yana kuma lura da dukan hanyoyinsa.
22 Matendo mabaya ya mtu mwovu humnasa yeye mwenyewe; kamba za dhambi yake humkamata kwa nguvu.
Ayyukan mugunta na mugun mutum tarko ne gare shi; igiyoyin zunubinsa za su daure shi kankan.
23 Atakufa kwa kukosa nidhamu, akipotoshwa kwa upumbavu wake mwenyewe.
Zai mutu saboda rashin ɗa’a yawan wawancinsa zai sa yă kauce.

< Mithali 5 >