< Ayubu 25 >

1 Ndipo Bildadi Mshuhi akajibu:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 “Mamlaka na kuheshimiwa ni vyake Mungu; yeye huthibitisha amani katika mbingu juu.
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3 Je, majeshi yake yaweza kuhesabika? Ni nani asiyeangaziwa na nuru yake?
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4 Mtu awezaje kuwa mwadilifu mbele za Mungu? Awezaje mtu aliyezaliwa na mwanamke kuwa safi?
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5 Ikiwa hata mwezi sio mwangavu nazo nyota si safi machoni pake,
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6 sembuse mtu ambaye ni funza: mwanadamu ambaye ni buu tu!”
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”

< Ayubu 25 >