< Nehemías 10 >
1 Los que sellaron fueron: Nehemías, el gobernador, hijo de Hacalías, y Sedequías,
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2 Seraías, Azarías, Jeremías,
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3 Pashur, Amarías, Malquías,
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4 Hattush, Sebanías, Malluch,
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5 Harim, Meremot, Abdías,
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6 Daniel, Ginetón, Baruc,
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7 Mesulam, Abías, Mijamín,
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8 Maazías, Bilgai y Semaías. Estos eran los sacerdotes.
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9 Los levitas: Jesúa hijo de Azanías, Binúi de los hijos de Henadad, Cadmiel;
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10 y sus hermanos, Sebanías, Hodías, Kelita, Pelaías, Hanán,
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11 Mica, Rehob, Hasabías,
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12 Zaccur, Serebías, Sebanías,
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13 Hodías, Baní y Beninú.
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14 Los jefes del pueblo: Parosh, Pahathmoab, Elam, Zattu, Bani,
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16 Adonías, Bigvai, Adin,
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17 Ater, Ezequías, Azzur,
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18 Hodías, Hashum, Bezai,
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19 Hariph, Anathoth, Nobai,
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20 Magpiash, Meshullam, Hezir,
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21 Meshezabel, Zadok, Jaddua,
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22 Pelatiah, Hanan, Anaiah,
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23 Hoshea, Hananiah, Hasshub,
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24 Hallohesh, Pilha, Shobek,
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25 Rehum, Hashabnah, Maaseiah,
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27 Malluch, Harim y Baanah.
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
28 El resto del pueblo, los sacerdotes, los levitas, los porteros, los cantores, los servidores del templo, y todos los que se habían apartado de los pueblos de las tierras a la ley de Dios, sus esposas, sus hijos y sus hijas — todos los que tenían conocimiento y entendimiento —
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
29 se unieron a sus hermanos sus nobles, y entraron en una maldición y en un juramento, para andar en la ley de Dios, que fue dada por Moisés el siervo de Dios, y para observar y hacer todos los mandamientos de Yahvé nuestro Señor, y sus ordenanzas y sus estatutos;
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
30 y que no daríamos nuestras hijas a los pueblos de la tierra, ni tomaríamos sus hijas para nuestros hijos;
“Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
31 y que si los pueblos de la tierra trajeran mercancías o algún grano en el día de reposo para vender, no les compraríamos en el día de reposo, ni en un día santo; y que renunciaríamos a las cosechas del séptimo año y a la exacción de toda deuda.
“Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
32 Además, nos hemos impuesto la obligación de cobrar anualmente la tercera parte de un siclo para el servicio de la casa de nuestro Dios:
“Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
33 para el pan de la proposición, para la ofrenda continua, para el holocausto continuo, para los sábados, para las lunas nuevas, para las fiestas, para las cosas santas, para las ofrendas por el pecado para hacer expiación por Israel, y para toda la obra de la casa de nuestro Dios.
Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
34 Nosotros, los sacerdotes, los levitas y el pueblo, echamos suertes sobre la ofrenda de leña, para traerla a la casa de nuestro Dios, según las casas de nuestros padres, en los tiempos señalados de año en año, para quemarla en el altar de Yahvé nuestro Dios, como está escrito en la ley;
“Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
35 y para traer las primicias de nuestra tierra y las primicias de todos los frutos de toda clase de árboles, de año en año, a la casa de Yahvé;
“Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
36 también los primogénitos de nuestros hijos y de nuestros ganados, como está escrito en la ley, y los primogénitos de nuestras vacas y de nuestros rebaños, para llevarlos a la casa de nuestro Dios, a los sacerdotes que sirven en la casa de nuestro Dios
“Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
37 y que traigamos las primicias de nuestra masa, nuestras ofrendas de ondas, el fruto de toda clase de árboles, el vino nuevo y el aceite, a los sacerdotes, a las salas de la casa de nuestro Dios; y los diezmos de nuestra tierra a los levitas; porque ellos, los levitas, toman los diezmos en todas nuestras aldeas agrícolas.
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
38 El sacerdote, descendiente de Aarón, estará con los levitas cuando éstos tomen los diezmos. Los levitas llevarán el diezmo de los diezmos a la casa de nuestro Dios, a las habitaciones, a la casa del tesoro.
Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
39 Porque los hijos de Israel y los hijos de Leví llevarán la ofrenda mecida del grano, del vino nuevo y del aceite, a las habitaciones donde están los utensilios del santuario y los sacerdotes que ministran, con los porteros y los cantores. No abandonaremos la casa de nuestro Dios.
Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”