< Luke 21 >

1 Jisua'n a en titira, Biekina chôiruol dôngna, minei ngeiin an chôiruol thâk a mua.
Yesu ya tada ido sai ya ga mutane masu arziki wadanda suke saka baikonsu a cikin ma'aji.
2 Meithâi inriengte'n sumdâr chînte inik a thâklâi khom a mu saa.
Ya ga wata gwauruwa matalauciya tana saka anini biyu a ciki.
3 “Mi dadangngei nêkin hi meithâi inriengte hin a thâk mintam uol.
Sai ya ce, “Gaskiya ina gaya maku, wannan matalauciyar gwauruwa ta saka fiye da dukansu.
4 Mi dangngei chu an nei minieng kêng an pêk, ania, ama'n chu ai dônsunte, kêng ai pêkrip,” a tia.
Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi.”
5 Ruoisi senkhat ngeiin Biekin lung ânvo enhoi tie le Pathien kôma an neinunpêk an misîr lâiin, Jisua'n an kôma,
Kamar yadda wadansu suke maganan haikali, yadda aka yi masa ado da duwatsu masu daraja da bayebaye, ya ce,
6 “Nikhuo la hong tung a tih, nin mu ngei murdi amuna oma, lung inchuon reng om no nih,” a tipe ngeia.
“Game da wadannan abubuwa da ku ke gani, rana tana zuwa da ba dutse ko daya da zai zauna kan dan'uwansa da ba za a rushe kasa ba.”
7 Anni han a kôma, “Minchupu, mahah tika mo ai ni rang? Ahongtung rang zora rietna minsinna imo a om rang?” tiin an rekela.
Sai suka yi masa tambaya, cewa, “Malam, yaushe ne wadannan abubuwan zasu faru? Menene kuma zai zama alama sa'adda wadannan abubuwa suna shirin faruwa?”
8 Jisua'n, “Nangni an huong loina rangin singthei roi. Mi tamtakin Khrista ki ni, azora atung zoi kêng, keima riming pêlin hong an ta, ha mingei hah jûi no roi.
Yesu ya amsa, “Ku yi hankali kada a rude ku. Gama dayawa zasu zo a cikin sunana, suna cewa, 'Ni ne shi,' kuma, 'Lokaci ya yi kusa.' Kada ku bi su.
9 Hanchu, indoi, insuol roi nin riet tikin chi no roi, mahah a tung masa ngêt rang ani, a zoinatak chu la tung kelen no nih,” a tia.
Sa'adda ku ka ji game da yakoki da hargitsi, kada ku firgita, dole ne wadannan abubuwa su faru tukuna, amma karshe ba zai faru nan da nan ba.”
10 Nam dang le nam dang, ram dang le ram dang indoi an ta;
Sa'annan ya ce masu, “Al'umma za ta tasar ma al'umma, mulki kuma za ya tasar wa mulki.
11 Muntina ningnupui, mâitâm, ripui lêng a ta, invâna neinun kamâmruoi le ichiom ngei inlang a tih.
Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
12 Nikhomrese, ma ngei tungmân han nangni sûr an ta, an nuom nangni lông an ta, synagog taka nin roijêk rangin pêng an ta, lung ina nangni khum an tih. Keima sikin rêngngei, roijêkpungei makunga nangni tuong an tih.
Amma kafin abubuwan nan duka, za su kama ku, su kuma tsananta maku, suna mika ku ga majami'u da kuma gidajen kurkuku, za su kawo ku gaban sarakuna da gwamnoni saboda sunana.
13 Mahah nin ranga Thurchi Sa rilna zora sa nîng a tih.
Zai zamar maku zarafin shaida.
14 Lei riet roi, inmo ênpiel rang, inmo ei thuon rangtie tiin nin kângmindoi no roi.
Saboda haka ku kudurta a ranku kada ku shirya yadda za ku amsa,
15 Nin râlngeiin an sût theiloi rang dôrin chong theina le vârna nangni pêng ki tih.
gama ni zan ba ku kalmomi da hikima, wadda dukan makiyanku ba za su yi tsayayya ko su karyata ku ba.
16 Nin nû, nin pa, nin lâibung, nin sûngsuok, nin ruolngeiin nangni minsûr an ta, senkhat chu nangni that an tih.
Amma har da mahaifa da 'yan'uwa da dangi da abokai za su bashe ku, su kuma kashe wadansun ku.
17 Keima sikin mitinin nangni mumâk an tih.
Kowa zai ki ku saboda sunana.
18 Ania, nin sam sangkhat te luo inmang no nih,
Amma ba ko gashin kanku da zai hallaka.
19 Adetin inding ungla insaninjôk nin tih.
A cikin hankurin ku za ku ribato rayukanku.
20 “Hanchu, râlmingeiin Jerusalem an huol nin mu tikin chu a siet rang ani zoi iti riet ta roi.
Sa'adda ku ka ga Urushalima tana kewaye da sojoji, sai ku sani da cewa faduwarta ta yi kusa.
21 Matikin chu Judea rama om ngei chu tânga rot rese ngei, asûnga om ngeiin chu suoksan rese ngei, rama om ngei chu khopuiliena lût no rese ngei.
Sai wadanda su ke Yahudiya su gudu zuwa kan tuddai, wadanda suke tsakiyar gari kuma su tafi, kada su bar wadanda suke kauyuka su shigo ciki.
22 Lekhabua ânziek atung indikna rangin ha nikhuongei chu, ‘Phuba luok ni nîng a tih.’
Gama wadannan ranakun ramako ne, saboda duka abubuwan da aka rubuta su cika.
23 Nupang nâivongngei le nû nâi rununêk dônngei rangin chu nikhuo intak inthangtak nîng a tih, dûktongna inthang, hi rama hin a juong tung rang sik le Pathien taksina hi mingei chunga atung rang sikin.
Kaiton wadanda suke da juna biyu da masu ba da mama a wannan kwanakin! Gama za a sha kunci mai girma a kasan, da fushi kuma zuwa ga mutanen nan.
24 Senkhat khandaiin thîng an ta, Adangngei ram tina suokin tuongin om an tih. Hanchu an zora achuk mâka Jerusalem chu Jentailngei sirdênin om a tih.”
Za su fadi ta kaifin takobi kuma za a kai su cikin bauta ga dukan kasashe, al'ummai za su tattake Urushalima, har ya zuwa lokacin al'ummai ya cika.
25 “Hanchu, nisa, thâ, ârsi ngeia khin minsinna om a ta, tuikhanglien rahang le tui insôn sikin pilchunga khom jâttin dengthei, lungjîng mintung a tih.
Za a ga alamomi cikin rana da wata da kuma taurari. A duniya kuma, al'ummai za su sha kunci, za su rude saboda rurin teku da rakuman ruwa.
26 Pilchung pumpuia ichi juong tung mindonin mingei jâmzalin inzal neng an ta, invân-lâijôla neinun bulpui ngei rujûlpai nîng a tih.
Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
27 Male Miriem Nâipasal inlang a ta, roineina le roiinpui takin sûm lâia juong a tih.
Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
28 Hanchu, ha ngei hah a juong tung phutin chu inding ungla, tang roi, nin jôkna rang anâi zoi sikin.”
Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
29 Hanchu, hi chongmintêk hih Jisua'n a rila, “Theichang kung le thingkung dadang ngei mindon roi.
Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
30 A hong incher innoi nin mûn chu, kholum anâi iti nin riet ngâi.
Sa'adda su ke fitar da ganye, za ku gani da kanku cewa bazara ta yi kusa kuma.
31 Ha anghan, ha ngei hong tung nin mûn chu, Pathien Rêngram a juong tung rang ani zoi iti rieng nin tih.
Haka kuma, sa'adda ku ka ga wadannan abubuwa suna faruwa, ku sani cewa mulkin Allah ya yi kusa.
32 Atûnlâi mingei an thi riei mân ngêtin hi neinunngei hih juongtung a tih, iti riet roi.
Gaskiya, na ke gaya maku, wannan zamani ba za ya shude ba, sai duka abubuwan nan sun faru.
33 Pil le invân boi a ta, ko chong chu boi no nih.”
Sama da kasa za su shude, amma maganata ba za ta shude ba.
34 “Singthei roi, aninon chu, sâk akhoprai le ju inrûi le ringlâi nunkhohoi mindonnân nin mulung sip rai a ta, ha nikhuo hah juong tungrak a tih,
Amma ku lura da kanku, domin kada ku nawaita zuciyarku da tararradin duniya da shayeshaye da damuwa ta rayuwa. Gama ranar za ta zo babu shiri
35 chânga inôk anghan. Ha anghan pilchung muntina mi murdi chunga tung a tih
kamar tarko. Gama zai zo akan kowa da ke rayuwa a fuskar dukan duniya.
36 Ha intakna juong tung rang adamriema nin pal theina rang, ranak nin dôn theina rang le Miriem Nâipasal makunga nin inding theina rangin indînin khotiklâi khomin chubai tho tit ngâi roi,” a tia.
Amma ku zama a fadake kowanne lokaci, kuna addu'a domin ku iya samun karfin tserewa dukan wadannan abubuwa da za su faru, da kuma yadda za ku tsaya a gaban Dan Mutum.”
37 Jisua'n ha sûnngei hah Biekina minchûn a minhek ngâia, kholoi a hong nin chu Olive muola a jân mang rangin a se ngâi.
Da rana yana koyarwa a cikin haikali, dukan dare kuma yakan tafi dutsen da a ke kira zaitun.
38 Anîngtin, jînga a chongril rangâi rangin a kôma Biekina mi murdi an hong ngâi.
Dukan mutane suka rika zuwa wurinsa da sassafe domin su ji shi a haikali.

< Luke 21 >