< Luke 23 >

1 Hanchu, ântûpngei murdi an inthoia, Pilat makunga Jisua an tuonga.
Sai duk taron suka tashi, suka kawo Yesu gaban Bilatus.
2 “Hi mi hin, kin mingei anôk tieng a ruoia, Caesar kôma khom chôiruol chôi no roi,” a tipea. “Mapêna, ama reng Messiah rêng ki ni ântia, kin sûr ani,” tiin an nôna.
Suka fara saransa, cewa “Mun same wannan mutum yana ruda kasarmu, ya haramta a ba Kaisar haraji, yana kuma cewa shi da kansa ne Almasihu, sarki.”
3 Pilat'n, “Judangei rêng mo nani?” tiin a rekela. Hanchu, “Ani, mi ni ti zoi hate” tiin a thuona.
Bilatus ya tambaye shi, cewa “Shin kaine Sarkin Yahudawa?” Sai Yesu ya amsa masa ya ce, “Haka ka ce.”
4 Hanchu, Pilat'n, Ochaisingei le mipui ngei kôma, “Hi mi hih theiloi mintumna rang abi reng mu mu-ung” a tipe ngeia.
Sai Bilatus ya ce wa manyan firistocin da taro mai yawa, “Ban samu ko laifi daya game da wannan mutumin ba.”
5 Hannisenla, anni han, “Galilee ram renga phutin hi mun dên rakin Judea ram pumpuia, a minchua, a minjêla,” tiin an nôn uol uola.
Amma suka yi ta cewa, “Yana ta da hankalin mutane da koyarwa a dukan Yahudiya, ya fara daga Galili har zuwa ga wannan wuri.”
6 Hanchu, Pilat'n ha chong hah a riet lehan, “Galilee mi mo ni ni” tiin a rekela.
Sa'adda Bilatus ya ji wannan, sai ya tambaya ko mutumin daga Galiline.
7 Galilee rama mi ani iti a rietin chu, Herod kôma a tîra; Herod khom Jerusalema a om lâitak ani.
Sa'adda ya gane cewa yana karkashin mulkin Hirudus, sai ya tura Yesu wurin Hirudus, wanda shi da kansa yana Urushalima a wadannan kwanakin.
8 Jisua a mûn chu a râisân oka, a thurchi a lei rieta, amu rang a nuomna a lei sôt zoi sikin. Jisua sininkhêl mu rang khom a sabei sa ani.
Sa'adda Hirudus ya ga Yesu, sai ya cika da farin ciki sosai, saboda ya so ganinsa tunda dadewa. Tun can ya ji game da shi sai ya yi begen ganin wadansu al'ajibai da zai yi.
9 Masikin, Herod'n chong rekelna tamtak a neia, ania, Jisua'n thuon maka.
Hirudus ya tambaye Yesu cikin kalmomi masu yawa, amma Yesu bai amsa masa da komai ba.
10 Ochai Inlalngei le Balam minchupungei mântieng an hôn thîna, Jisua an nôn uol uola.
Sai manyan firistoci da marubuta suka tsaya, suna ta yi masa zargi mai zafi.
11 Herod le a râlmingeiin Jisua an phenênga, esêl takin tusiem thonân an manga; male kancholi inchuol an minhaka, Pilat kôm an tîr nôk zoi.
Hirudus da sojojinsa suka zarge shi, suka kuma yi masa ba'a, suka sa masa tufafi masu kyau, sa'annan ya sake aika Yesu zuwa wurin Bilatus.
12 Hâni lelea han Herod le Pilat hah mal an inchanga, ma mâna han chu râla lei om an ni.
Sai Hirudus da Bilatus suka zama abokai a wannan rana (da ma su abokai gaba ne).
13 Hanchu, Pilat'n Ochaisingei, ruoipungei, mipui ngei a koitûpa.
Bilatus ya kira manyan firistoci tare da masu mulki da kuma taron jama'ar,
14 An kôma, “Hi mi hin mipui ngei aletieng a ruoisiet, tiin ko kôm nin hong tuonga, ania, hin nin makung renga ke ena, nin nôn lam angin ite theiloina man mu-ung.
sai ya ce masu, “Kun kawo mani wannan mutum kamar wanda yake jagorar mutane ga munanan ayyuka, ku kuma gani, Ni, na tuhume shi a gabanku, ban sami ko kuskure daya daga mutumin nan game da abinda ku ke zarginsa da shi ba.
15 Herod khomin a theiloina man maka, masikin ei kôma a hongtîr nôk ani. Athina rang dôrin hi mi hin ite tho minchâina nei mak.
Babu, ko Hirudus ma, ya sake komar mana da shi, kun gani, babu wani abu wanda ya yi da ya cancanci mutuwa,
16 Masikin jêm ka ta mojôk ki tih” a tia.
saboda haka zan yi masa horo sa'annan in sake shi.”
17 (Kalkân kût rachamin Pilat'n mi intâng inkhat an rangin a mojôk pe ngâi ani)
[Ya zama dole Bilatus ya sakar wa Yahudawa wani daurarre guda daya lokacin idin.]
18 Mipui ngeiin an hêta, “That roh, kin rangin Barabbas mi mojôk pe roh” an tia.
Amma dukansu suka yi ihu tare, cewa, “A tafi da wannan mutumin, sai a sako mana Barabbas!”
19 Barabbas chu khopuia injêlna le mithat sika jêlina intâng ani.
Barabbas mutum ne wanda aka sa a cikin kurkuku saboda wani tada hankali a cikin birni da kuma kisankai.
20 Pilat'n chu Jisua mojôk rang a nuom sikin, mipui ngei kôma atharin a ti nôka.
Bilatus ya sake yi masu magana, yana so ya saki Yesu.
21 Hannisenla, an hêtkhuma, “Khrosa jêmdel roh, Khrosa jêmdel roh” an tia.
Amma suka yi ihu, cewa, “A giciye shi, a giciye shi.”
22 Pilat'n, avoithumnân, an kôma, “Imo a tho minchâina? Athina rangin a minchâina mu mu-ung! jêm ka ta, mojôk ki tih,” a tia.
Sai ya sake ce masu sau na uku, “Don me, wace magunta wannan mutum ya yi? Ban sami wani abu da ya isa sanadin mutuwa game da shi ba. Saboda haka bayan na hore shi, zan sake shi.”
23 Hannisenla, rôl inring theidôrin, Jisua chu khrosa jêmdel rangin an ti ngita. Hanchu an iniekin a mene zoia.
Amma suka nace da murya mai karfi, suna so a giciye shi, sai muryarsu ta rinjayi Bilatus.
24 An ngên lam angin Pilat'n aroi a masata;
Sai Bilatus ya yarda ya yi masu bisa ga abin da suke so.
25 an nuom lam angin, injêlna sika mithata intângpu a mojôk pea, Jisua chu an ning an nuoma an lo rangin an kôma a pêk ngei zoi.
Ya sako masu wanda suka tambaya ya ba su wanda aka sa a kurkuku domin tada hankali da kuma kisankai. Amma ya ba da Yesu bisa nufinsu.
26 Hanchu, râlmingeiin Jisua an tuonga, an se lâiin a riming Simon Cyrene mi khosûng renga khopuilien hong pan an tonga. An sûra, khros an min ruputa, Jisua nûka an min lôna.
Da suka tafi da shi, sai suka kama wani mai suna siman Bakurane, yana zuwa daga karkara, sai suka daura masa giciyen ya dauka, yana biye da Yesu.
27 Mipui tamtakin an jûia, an lâia nupang senkhat ngei chu an châa, an chapa.
Babban taron jama'a, da na mata da suke makoki da kuka dominsa, suna binsa.
28 Jisua'n an tieng ânheia, “Jerusalem nupangngei o, micha no roi, nangni le nin nâingei rangin chap roi.
Amma da ya juya wurinsu, Yesu yace, “Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka domina, amma ku yi kuka domin kanku da 'ya'yanku.
29 Nikhuo a hong tung tir zoi, mingeiin, ‘nupang a chingngei, nâi vong ngâi loi ngei, nâi neiloingei chu an ralvân asa pe bah na!’ la tîng an tih.
Gama ku gani, kwanaki suna zuwa da za su ce, 'Albarka ta tabbata ga bakararru da wadanda basu taba haihuwa ba da kuma wadanda ba a taba shan mamansu ba.'
30 Ha tikin chu mingeiin muolngei kôma, ‘Ni del roh,’ la tîng an tih. Muolngei kôma, ‘Ni thup roh’ la tîng an tih.
Sa'annan za su fara ce wa duwatsu, 'Ku fado bisanmu,' da tuddai ma, 'Ku rufe mu.'
31 Thing aringa luo hi ang takin a thôn te, achâr vanga te i ang takin mo tho ta nih,” a tia.
Gama idan sun yi wadannan abubuwan lokacin da itace yana danye, me zai faru sa'adda ya bushe?”
32 Hanchu, midang inik, mipuoloi, ama leh that sa rangin an tuonga.
Aka kai wadansu mutum biyu masu laifi, domin a kashe shi tare da su.
33 Hanchu, “Luru mun” an ti mun an tungin chu mahan Jisua khrosa an jêmdela, mipuoloi inik a voitieng inkhat a chang tieng inkhat.
Sa'adda suka zo wurin da a ke kira kwalluwa, nan suka giciye shi da barayin, daya daga hannun damansa dayan kuma daga hannun hagu.
34 Jisua'n, “O Pa, ngâidam ngei roh, imo an tho an riet loi kêng,” a tia. Hanchu taruo sânin a puon an insema.
Yesu yace, “Uba, ka yafe masu, gama basu san abin da suke yi ba.” Sai suka jefa kuri'a, suka rarraba tufafinsa.
35 Hanchu mipui indingin an thîra, Juda ruoipungeiin, “Mi dangngei chu a mojôk ngâia, Pathien ithang, ani tatakin chu, a thenin jôk rese” tiin an êroa.
Mutane sun tsaya suna kallo sa'annan masu mulki suna ta yin masa ba'a, cewa, “Ya ceci wadansu. Bari ya ceci kansa, idan shine Almasihu na Allah, zababben nan.”
36 Râlmingei khomin an khorâia; a kôma an honga ju thûr an pêka.
Sojojin ma suka yi masa dariya, suna zuwa wurinsa, suna mika masa ruwan tsami,
37 A chunga, “Judangei rêng na nîn chu ne theiin jôk roh bah!” an tia.
suna cewa, “Idan kai Sarkin Yahudawa ne, ceci kanka.”
38 A chunga, “Hi mi hih Judangei Rêng ani” iti miziek a oma.
Akwai wata alama bisansa, “Wannan shine Sarkin Yahudawa.”
39 Mipuoloi inkhat an makhâi han êro chongin a kôma, “Messiah nimak che mo? jôk inla, keini khom mi mojôk sa roh” a tia.
Daya daga cikin barayi wanda aka giciye, ya zage shi, cewa, “Ba kai ne Almasihu ba? Ka ceci kanka da mu.”
40 Inkhatpa han a ngoa a kôma, “Pathien ni chi loi mo? Ama leh in-ang banga dûk min mintong hih.
Amma dayan ya amsa, ya tsauta masa cewa, “Ba ka tsoron Allah, da yake shari'arka daya ne da nasa?
41 Eini chu ei sintho man ei man rangtum piel ei man ani, aniatachu, ama chu ite tho minchâina nei mak,” a tia.
Mu kam an yi ma na daidai, gama mun samu bisa ga abin da muka yi. Amma wannan mutum bai yi wani abu mara kyau ba.”
42 Hanchu, Jisua kôma, “Jisua Rêngin nu juong tikin ni riettit roh,” a tia.
Sai ya kara, “Yesu, ka tuna da ni sa'adda ka shiga mulkinka.”
43 Hanchu, Jisua'n a kôma, “Chong kên khâm, avien ko kôma Paridise'a om ni tih,” a tipea.
Yesu ya ce masa, “Gaskiya ina ce maka, yau za ka kasance tare da ni a firdausi.”
44 Hanchu, sûnlâi dâr sômleinik renga kholoi dârthum dênin, nisa avâr ân ngama, ram pumpui a jîngkhap zoi.
Anan nan a wajen sa'a na shida, sai duhu ya mamaye kasar duka har zuwa sa'a na tara
45 Hanchu, Biekina puonjâr hah inikin a kêrphata.
sa'adda rana ya fadi. Sai labulen haikalin ya rabu a tsakiya zuwa kasa.
46 Jisua'n rôl inring takin ânieka, “O Pa, na kuta ka ratha ka bâng,” a tia. Mahah a ti zoiin chu a rang achat zoi.
Da kuka da murya mai karfi, Yesu yace, “Uba, na mika Ruhu na a hannunka.” Bayan da ya fadi wannan, sai ya mutu.
47 Hanchu, râlmi ulienpu han neinun omtie a mûn chu, “Inkhel loiin midik ani khet” tiin Pathien a minpâk zoia.
Sa'adda jarumin ya ga abin da ya faru, ya daukaka Allah, cewa, “Lallai wannan mutumin mai adalci ne.”
48 Ha enhoi ithîra mipui intûpngei han neinun omtie an mûn chu, ngâisieta rôp ruchumin an in tieng an kîr nôk zoi.
Sa'adda dukan taro mai yawa wadanda suka zo tare domin su shaida da idanunsu suka ga abubuwan da suka faru, suka koma suna bugan kirjinsu.
49 Jisua mêlrietngei le nupangngei murdi Galilee ram renga ama hong jûingeiin lâtaka indingin an thîra.
Amma duk idon sani, da kuma matan da suka bi shi tun daga Galili, suka tsaya daga nesa, suna duban wadannan abubuwa.
50 Hanchu Judea ram, Arimathea khuo mi a riming Joseph a oma. Ama hah midik, mi mirit om, Pathien Rêngram juong tung rang lei ngâk mi ania. Roijêkpungei lâia mi inkhat nikhomrese an roi masat lam le an sintho lam nuom loi mi ani.
Ga shi kuwa, wani mutum mai suna Yusufu, shi dan majalisa ne, nagari ne kuma mutum mai adalci ne
(bai yarda da shawarar da kuma abin da suka aikata ba), daga Arimatiya a kasar Yahudiya, wanda yake jiran mulkin Allah.
52 Pilat kôma a sea Jisua ruok a zonga.
Wannan mutum, ya sami Bilatus, ya tambaya a bashi jikin Yesu.
53 Hanchu ruok hah a musuma, rosom puonin a thoma, thân, lungkuo ihel tute la minjâlna ngâi loia a min jâla.
Ya saukar da shi kasa, sai ya nade shi cikin likafani na linin mai kyau, ya kwantar da shi cikin kabari da aka sassaka shi daga dutse, inda ba a taba binne wani ba.
54 Hanchu, sûn rangnga ni ania, Sabath ni phut rang ani zoia.
Ranar kuwa, ranar shiri ce, Asabaci kuma ta kusato.
55 Galilee ram renga nupang Jisua hong jûi ngei hah Joseph ngei leh an sea, thân le Jisua ruok an dar tie khom an mua.
Matan da suka taho da shi tun daga Galili, suka biyo baya, su ga kabarin da inda aka ajiye shi.
56 Hanchu ina an sea, mirimhoi le sariekngei ruok pol rangin an sinsiema. Balam angin Sabathnin chu an ingam zoi.
Suka koma, sai suka shirya kayan kamshi da mai. Suka kuma huta a ranar Asabaci bisa ga doka.

< Luke 23 >