< اول پادشاهان 9 >

پس از آنکه سلیمان پادشاه بنای خانهٔ خداوند، کاخ سلطنتی و هر چه را که خواسته بود به اتمام رسانید، 1
Sa’ad da Solomon ya gama ginin haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki, ya kuma yi dukan abin da yake so yă yi,
خداوند بار دیگر بر او ظاهر شد، چنانکه پیش از این در جبعون به او ظاهر شده بود، و به او فرمود: «دعای تو را شنیده‌ام و این خانه را که ساخته‌ای تا نام من تا ابد بر آن باشد، تقدیس کرده‌ام. چشم و دل من همیشه بر این خانه خواهد بود. 2
sai Ubangiji ya bayyana gare shi sau na biyu, kamar yadda ya bayyana masa a Gibeyon.
3
Ubangiji ya ce masa, “Na ji addu’arka da kuma roƙon da ka yi a gabana; na tsarkake wannan haikali wanda ka gina, ta wurinsa Sunana zai kasance a can har abada. Idanuna da zuciyata kullum za su kasance a can.
اگر تو نیز مانند پدرت داوود با کمال صداقت و راستی رفتار کنی و همیشه مطیع من باشی و از احکام و دستورهای من پیروی نمایی، 4
“Kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana da mutunci a zuci da kuma gaskiya, kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka yi dukan abin da na umarta, ka kuma yi biyayya da ƙa’idodina da kuma dokokina,
آنگاه همان‌طور که به پدرت داوود قول دادم همیشه یک نفر از نسل او بر اسرائیل سلطنت خواهد کرد. 5
zan kafa kujerar sarautarka a bisa Isra’ila har abada, kamar yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani a kan kujerar sarautar Isra’ila ba.’
«اما اگر شما و فرزندان شما از دستورهایی که من به شما داده‌ام سرپیچی کنید و از من روی برگردانید و خدایان دیگر را عبادت کنید، 6
“Amma in kai, ko’ya’yanka maza, suka juye daga gare ni, ba ku kuma kiyaye umarnai da ƙa’idodin da na ba ku ba, kuka yi gaba, kuka bauta wa waɗansu alloli, kuka kuma yi musu sujada,
آنگاه بنی‌اسرائیل را از این سرزمین که به آنان بخشیده‌ام، بیرون می‌رانم و حتی این خانه را که به نام خود تقدیس کرده‌ام ترک خواهم گفت؛ به طوری که اسرائیل رسوا شده، زبانزد قومهای دیگر خواهد شد. 7
sai in yanke mutanen Isra’ila daga ƙasar da na ba su, in kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Isra’ila kuwa za tă zama abin gori da abin dariya a cikin dukan mutane.
این خانه با خاک یکسان خواهد گردید به گونه‌ای که هر کس از کنارش بگذرد، حیرت‌زده خواهد گفت: چرا خداوند با این سرزمین و این خانه چنین کرده است؟ 8
Wannan haikali zai zama tarin juji. Duk wanda ya wuce ta hanyan nan kuwa zai ji tausayi, yă kuma yi tsaki yana cewa, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi haka ga wannan ƙasa da kuma wannan haikali?’
در جواب به آنها خواهند گفت: چون بنی‌اسرائیل خداوند، خدای خود را که اجداد آنها را از مصر بیرون آورده بود ترک گفته، بت‌پرست شدند، به همین علّت خداوند این بلا را بر سر ایشان آورده است.» 9
Mutane za su amsa su ce, ‘Saboda sun yashe Ubangiji Allahnsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna yin musu sujada, suna bauta musu ne, ya sa Ubangiji ya kawo dukan masifan nan a kansu.’”
بنای خانهٔ خداوند و کاخ سلیمان بیست سال طول کشید. 10
A ƙarshen shekaru ashirin da Solomon ya ɗauka yana gina haikalin Ubangiji da fadan sarki,
سلیمان به جای چوبهای سرو و صنوبر و طلاهایی که حیرام پادشاه صور برای ساختن خانهٔ خداوند و کاخ سلطنتی او تقدیم کرده بود، بیست شهر از شهرهای جلیل را به او پیشکش نمود. 11
sai Sarki Solomon ya ba wa Hiram sarkin Taya garuruwa ashirin a yankin Galili, gama Hiram ya tanada masa da dukan katakai al’ul da na fir, da kuma zinariyar da ya bukaci domin aiki.
ولی وقتی حیرام از صور به دیدن این شهرها آمد آنها را نپسندید 12
Amma sa’ad da Hiram ya zo daga Taya don yă ga garuruwan da Solomon ya ba shi, sai bai ji daɗi ba.
و به سلیمان گفت: «ای برادر، این چه شهرهایی است که به من می‌دهی؟» (به همین جهت آن شهرها تا به امروز کابول (بی‌ارزش) نامیده می‌شوند.) 13
Sai ya ce, “Wanda irin garuruwa ke nan ka ba ni, ɗan’uwana?” Saboda haka ya kira su Ƙasar Kabul, sunan da suke da shi har wa yau.
حیرام بیش از چهار تن طلا برای سلیمان فرستاده بود. 14
Hiram kuwa ya aika wa sarki talenti 120 na zinariya.
سلیمان برای ساختن خانهٔ خداوند، کاخ سلطنتی خود، قلعهٔ ملو، حصار اورشلیم، و شهرهای حاصور، مجدو و جازر، افراد زیادی را به کار گرفته بود. 15
Ga lissafin ma’aikatan gandun da Sarki Solomon ya ɗauka don ginin haikalin Ubangiji, da fadarsa, da madogaran gini, da katangar Urushalima, da kuma Hazor Megiddo da Gezer.
(جازر همان شهری است که پادشاه مصر آن را آتش زده و تمام سکنهٔ کنعانی آن را قتل عام نموده بود. ولی وقتی سلیمان با دختر او ازدواج کرد، فرعون آن شهر را به عنوان جهیزیهٔ دخترش به او بخشید 16
(Fir’auna sarkin Masar ya kai wa Gezer hari, ya kuma ci ta da yaƙi. Ya sa mata wuta, ya kashe Kan’aniyawanta mazaunan wurin, ya kuma ba da ita a matsayin kyautar aure ga’yarsa, matar Solomon.
و سلیمان هم آن را بازسازی کرد.) سلیمان همچنین بیت‌حورون پایین 17
Solomon kuwa ya sāke gina Gezer.) Ya gina Bet-Horon ta Kwari,
و شهر بعلت و تدمور را که ویران بودند، از نو ساخت و آباد نمود. 18
da Ba’alat, da Tadmor a hamada, na cikin ƙasarsa.
سلیمان علاوه بر آنها شهرهای مخصوصی نیز برای انبار آذوقه، نگهداری اسبها و ارابه‌ها ساخت. او هر چه می‌خواست در اورشلیم و لبنان و سراسر قلمرو سلطنت خود بنا کرد. 19
Haka kuma ya gina dukan biranen ajiyarsa, da garuruwa domin kekunan yaƙinsa, da garuruwa domin dawakansa. Ya gina duk abin da ya so yă ginawa a Urushalima, da Lebanon, da kuma ko’ina a dukan yankin da ya yi mulki.
سلیمان از بازماندگان قومهای کنعانی که اسرائیلی‌ها در زمان تصرف کنعان آنها را از بین نبرده بودند برای کار اجباری استفاده می‌کرد. این قومها عبارت بودند از: اموری‌ها، فرزی‌ها، حیتی‌ها، حوی‌ها و یبوسی‌ها. نسل این قومها تا زمان حاضر نیز برده هستند و به بیگاری گرفته می‌شوند. 20
Dukan Amoriyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa da Yebusiyawan da suka ragu a ƙasar (waɗanda ba Isra’ilawa ba ne),
21
wato, waɗanda suka ragu a ƙasar, waɗanda Isra’ilawa ba su iya hallakawa ba, su ne Solomon ya ɗauka su zama bayinsa don aikin gandu, kamar yadda yake har wa yau.
اما سلیمان از بنی‌اسرائیل کسی را به بیگاری نمی‌گرفت، بلکه ایشان به صورت سرباز، افسر، فرمانده و رئیس ارابه‌رانها خدمت می‌کردند. 22
Amma Solomon bai mai da Isra’ilawa bayi ba; su ne mayaƙansa, shugabannin gwamnatinsa, dogarawansa, shugabannin sojojinsa, da shugabanninsa na kekunan yaƙi da mahayan kekunan yaƙinsa.
پانصد و پنجاه نفر نیز به عنوان سرپرست بر گروه‌های کارگران گمارده شده بودند. 23
Su ne kuma manyan shugabanni masu lura da ayyukan Solomon, su ne shugabanni 550 masu lura da mutanen da suke aiki.
آنگاه سلیمان پادشاه، دختر فرعون را از شهر داوود به قصر تازه‌ای که برای او ساخته بود، انتقال داد و سپس قلعهٔ ملو را ساخت. 24
Bayan’yar Fir’auna ta haura daga Birnin Dawuda zuwa fadan da Solomon ya gina mata, sai ya gina madogaran gini.
پس از ساختن خانهٔ خداوند، سلیمان روی مذبح آن سالی سه بار قربانیهای سوختنی و قربانیهای سلامتی به خداوند تقدیم می‌کرد و بخور می‌سوزانید. 25
Sau uku a shekara Solomon kan miƙa hadayun ƙonawa da hadayun salama a kan bagaden da ya gina wa Ubangiji, yana ƙone turare a gaban Ubangiji haɗe da su, ta haka ya cika abin da ake bukata na haikali.
سلیمان در عصیون جابر که از بنادر سرزمین ادوم است کشتیها ساخت. (عصیون جابر بندری است در نزدیکی شهر ایلوت واقع در خلیج عقبه.) 26
Sarki Solomon ya kuma gina jiragen ruwa a Eziyon Geber, wadda take kusa da Elot a Edom, a bakin Jan Teku.
حیرام پادشاه، دریانوردان با تجربهٔ خود را فرستاد تا در کشتیهای سلیمان با دریانوردان او همکاری کنند. 27
Hiram kuwa ya aiki mutanensa, masu tuƙan jirgin ruwa waɗanda suka san teku, don su yi hidima a jerin jiragen ruwa tare da mutanen Solomon.
آنها با کشتی به اوفیر مسافرت کردند و برای سلیمان طلا آوردند. مقدار این طلا بیش از چهارده تن بود. 28
Suka tafi Ofir suka kuma dawo da talenti 420 na zinariya, wanda suka ba wa Sarki Solomon.

< اول پادشاهان 9 >