< اشعیا 56 >

و خداوند چنین می‌گوید: «انصاف رانگاه داشته، عدالت را جاری نمایید، زیرا که آمدن نجات من و منکشف شدن عدالت من نزدیک است. ۱ 1
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ku riƙe gaskiya ku yi abin da yake daidai, gama cetona yana kusa za a kuma bayyana adalcina nan da nan.
خوشابحال انسانی که این را بجا آورد و بنی آدمی که به این متمسک گردد، که سبت را نگاه داشته، آن را بی‌حرمت نکند و دست خویش را از هر عمل بد باز‌دارد.» ۲ 2
Mai albarka ne mutumin da ya aikata wannan, mutumin da ya riƙe kam yana kiyaye Asabbaci ba tare da ƙazantar da shi ba, yana kuma kiyaye kansa daga yin mugun abu.”
پس غریبی که با خداوند مقترن شده باشد تکلم نکند و نگویدکه خداوند مرا از قوم خود جدا نموده است وخصی هم نگوید که اینک من درخت خشک هستم. ۳ 3
Kada baƙon da ya miƙa kansa ga Ubangiji ya ce, “Ai Ubangiji zai ware ni daga mutanensa.” Kada kuma wani bābā ya yi gunaguni cewa, “Ni busasshen itace ne kawai.”
زیرا خداوند درباره خصیهایی که سبت های مرا نگاه دارند و آنچه را که من خوش دارم اختیار نمایند و به عهد من متمسک گردند، چنین می‌گوید ۴ 4
Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Wa bābānnin da suna kiyaye Asabbatai, waɗanda suka zaɓi yin abin da ya gamshe ni suna kuma riƙe da alkawarina kankan,
که «به ایشان در خانه خود و دراندرون دیوارهای خویش یادگاری و اسمی بهتراز پسران و دختران خواهم داد. اسمی جاودانی که منقطع نخواهد شد به ایشان خواهم بخشید. ۵ 5
a gare su cikin haikalina da kuma bangayensa zan ba da matuni da kuma suna mafi kyau fiye da’ya’ya maza da kuma’ya’ya mata; zan ba su madawwamin sunan da ba za a raba su da shi ba.
و غریبانی که با خداوند مقترن شده، او راخدمت نمایند و اسم خداوند را دوست داشته، بنده او بشوند. یعنی همه کسانی که سبت را نگاه داشته، آن را بی‌حرمت نسازند و به عهد من متمسک شوند. ۶ 6
Baƙin da suka miƙa kansu ga Ubangiji don su bauta masa, su kuma ƙaunaci sunan Ubangiji, waɗanda kuma suke yin masa sujada, duk waɗanda suka kiyaye Asabbaci ba tare da ƙazantar da shi ba suka kuma riƙe alkawarina kankan,
ایشان را به کوه قدس خودخواهم آورد و ایشان را در خانه عبادت خودشادمان خواهم ساخت و قربانی های سوختنی وذبایح ایشان بر مذبح من قبول خواهد شد، زیراخانه من به خانه عبادت برای تمامی قوم‌ها مسمی خواهد شد.» ۷ 7
waɗannan ne zan kai tsattsarkan dutsena in sa su yi farin ciki a gidana na addu’a. Hadayunsu na ƙonawa da sadakokinsu za su zama abin karɓa a bagadena; gama za a ce da gidana gidan addu’a domin dukan al’ummai.”
و خداوند یهوه که جمع کننده رانده شدگان اسرائیل است می‌گوید که «بعد از این دیگران را با ایشان جمع خواهم کرد علاوه برآنانی که از ایشان جمع شده‌اند.» ۸ 8
Ubangiji Mai Iko Duka ya furta cewa, zai tattara korarru na Isra’ila, “Zan ƙara tattaro waɗansu bayan waɗanda na riga na tattara.”
‌ای تمام حیوانات صحرا و‌ای جمیع حیوانات جنگل بیایید و بخورید! ۹ 9
Ku zo, dukanku namun jeji, ku zo ku ci, dukanku namun jeji!
دیده بانان اوکورند، جمیع ایشان معرفت ندارند و همگی ایشان سگان گنگ‌اند که نمی توانند بانگ کنند. ۱۰ 10
Matsaran Isra’ila makafi ne, dukansu jahilai ne; dukansu bebayen karnuka ne ba za su iya haushi ba; suna kwance ne kawai suna mafarki, suna son barci ba dama.
و این سگان حریصند که نمی توانندسیر بشوند و ایشان شبانند که نمی توانندبفهمند. جمیع ایشان به راه خود میل کرده، هریکی بطرف خود طالب سود خویش می‌باشد. ۱۱ 11
Su karnuka ne masu kwaɗayi; ba su taɓa ƙoshi. Su makiyaya ne marasa ganewa; duk sun nufi inda suka ga dama, kowa yana nemar wa kansa riba.
(و می‌گویند) بیایید شراب بیاوریم و ازمسکرات مست شویم و فردا مثل امروز روزعظیم بلکه بسیار زیاده خواهد بود. ۱۲ 12
Kowanne yakan ce, “Zo, bari in samo ruwan inabi! Bari mu cika cikinmu da barasa! Gobe ma zai zama kamar yau, ko ma fiye da haka.”

< اشعیا 56 >