< Salmenes 29 >
1 En salme av David. Gi Herren, I Guds sønner, gi Herren ære og makt!
Zabura ta Dawuda. Ku ba da girma ga Ubangiji, ya ku manya, ku ba da girma ga Ubangiji saboda ɗaukaka da kuma ƙarfinsa.
2 Gi Herren hans navns ære, tilbed Herren i hellig prydelse!
Ku ba da girma ga Ubangiji, ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku bauta wa Ubangiji cikin ɗaukakar tsarkinsa.
3 Herrens røst er over vannene, ærens Gud tordner, Herren over de store vann.
Muryar Ubangiji tana a bisa ruwaye; Allah Maɗaukaki ya yi tsawa, Ubangiji ya yi tsawa a bisa manyan ruwaye.
4 Herrens røst lyder med kraft, Herrens røst med herlighet.
Muryar Ubangiji mai iko ce; muryar Ubangiji da girma take.
5 Herrens røst bryter sedrer, Herren sønderbryter Libanons sedrer,
Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon. Ubangiji ya kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon kucu-kucu.
6 og han får dem til å hoppe som en kalv, Libanon og Sirjon som en ung villokse.
Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi, Siriyon kuma kamar ɗan jakin jeji.
7 Herrens røst slynger ut kløvede ildsluer.
Muryar Ubangiji ta buga da walƙatar walƙiya.
8 Herrens røst får ørkenen til å beve, Herren får Kades' ørken til å beve.
Muryar Ubangiji ta girgiza hamada Ubangiji ya girgiza Hamadan Kadesh.
9 Herrens røst får hindene til å føde og gjør skogene bare, og i hans tempel sier alt: Ære!
Muryar Ubangiji ta murɗa itatuwan oak ya kakkaɓe itatuwan kurmi. Kuma a cikin haikalinsa kowa ya ce, “Ɗaukaka!”
10 Herren tronte på vannflommens tid, og Herren troner som konge evindelig.
Ubangiji na zaune yana sarauta a bisa rigyawa; Ubangiji yana sarauta kamar Sarki har abada.
11 Herren skal gi sitt folk kraft, Herren skal velsigne sitt folk med fred.
Ubangiji kan ba da ƙarfi ga mutanensa; Ubangiji kan albarkace mutanensa da salama.