< UJohane 16 >

1 “Ngilitshela konke lokhu ukuze ukholo lwenu lunganyikinyeki.
“Na fada maku wannan ne domin kada kuyi tuntube.
2 Bazalixotsha esinagogweni; ngempela siyeza isikhathi lapho abazalibulala khona bezitshela ukuthi benzela uNkulunkulu into enhle.
Zasu fitar da ku daga majami'u. Amma, sa'a tana zuwa, wadda idan wani ya kasheku, zai yi zaton aikin Allah yake yi.
3 Bazakwenza lokhu ngoba kabamazanga uBaba loba mina.
Za suyi haka ne kuwa domin ba su san Uban ko ni ba.
4 Ngilitshela lokhu ukuze kuthi isikhathi lesi sifika likhumbule ukuthi ngalixwayisa ngaso. Kangilitshelanga lokhu ekuqaleni ngoba ngangilani.”
Na fada maku wadannan abubuwa ne domin in lokacin da zasu faru yayi, ku tuna na fada maku.” Ban fada maku wadannan abubuwa ba tun da farko, domin ina tare da ku.
5 “Kodwa khathesi sengisiya kuye ongithumileyo. Kakho kini ongibuzayo ukuthi, ‘Uya ngaphi na?’
Yanzu kuwa za ni wurin wanda ya aiko ni, duk da haka a cikinku, ba wanda ya tambaye ni, 'Ina za ka?'
6 Kodwa ngenxa yokuba sengizitshilo lezizinto, selihlulukelwe.
Amma saboda na fada maku wadannan abubuwa, bakin ciki ya cika zuciyarku.
7 Ngilitshela iqiniso ngithi: Kulungele lina ukuba ngihambe. Ngaphandle kokuthi ngihambe, uMeli akayikuza kini; kodwa nxa ngihamba, ngizamthuma kini.
Amma ina gaya maku gaskiya: zai fi ye maku in na tafi. Domin in ban tafi ba, Mai Ta'aziyya ba zai zo gare ku ba, in kuwa na tafi, zan aiko shi gare ku.
8 Lapho efika uzatshengisa umhlaba ukuthi ulahlekile ngesono, ngokulunga langokwahlulelwa:
Idan kuwa ya zo, Mai Ta'aziyyar zai fadarkar da duniya a kan zunubi, da adalci, da kuma hukunci.
9 ngokwesono, ngoba abantu kabakholwa kimi;
Game da zunubi, domin basu gaskata da ni ba,
10 ngokulunga, ngoba ngiya kuBaba, lapho elingasayi kungibona khona njalo;
Game da adalci, domin za ni wurin Uba, kuma ba za ku sake ganina ba,
11 langokwahlulelwa, ngoba umbusi walo umhlaba usemiselwe ukulahlwa.
game da hukunci kuma, domin an yanke wa mai mulki duniyan nan hukunci.
12 Kusasekunengi engingakutsho kini, kodwa kungalisinda.
“Akwai abubuwa da yawa da zan gaya maku, amma ba za ku iya fahimta a yanzu ba.
13 Kodwa yena uMoya weqiniso nxa esefikile uzalikhokhelela kulolonke iqiniso. Kazukuzikhulumela yena; uzakhuluma lokho akuzwayo kuphela, njalo uzalitshela lokho okusazobuya.
Saboda haka, sa'adda Ruhu na gaskiya ya zo, zai bishe ku a cikin dukan gaskiyar, domin ba zai yi magana don kansa ba, sai dai duk abin da ya ji, shi zai fada, zai kuma sanar da ku al'amuran da zasu faru.
14 Uzaletha inkazimulo kini ngokuthatha kulokho okungokwami akwenze kwazakale kini.
Zai daukaka ni, domin zai dauko abubuwa dake nawa ya sanar da ku.
15 Konke okungokukaBaba ngokwami. Yikho ngithe uMoya uzathatha kokungokwami akwenze kwazakale kini.”
Duk abinda Uba yake da shi, nawa ne. Domin wannan ne nace zai dauko abubuwa da yake nawa ya sanar da ku.
16 UJesu waqhubeka esithi, “Ngesikhatshana aliyi kungibona, kodwa ngemva kwesikhatshana lizangibona.”
“Bayan dan lokaci kadan, ba zaku kara ganina kuma ba. bayan dan lokaci kadan kuma, zaku gan ni.”
17 Abanye babafundi bakhe bakhulumisana bathi, “Utshoni ngokuthi, ‘Ngemva kwesikhatshana kalisayikungibona,’ njalo athi, ‘Kuthi ngemva kwesikhatshana lizangibona njalo, Ngoba ngiya kuBaba’ na?”
Sai wadansu almajiransa sukace wa juna, “Me nene wannan da yake fadi mana, 'Bayan dan lokaci kadan ba zaku gan ni ba, bayan dan lokaci kadan kuma zaku gan ni?' da kuma, ' zan tafi wurin Uba'?”
18 Babelokhu bebuza besithi, “Utshoni nxa esithi ‘isikhatshana’? Kasikuzwisisi lokho akutshoyo.”
Saboda haka sukace, “Me nene wannan da yake fada, 'Bayan dan lokaci kadan'? Bamu san abinda yake fada mana ba.”
19 UJesu wabona ukuthi babefuna ukumbuza ngalokhu, wasesithi kubo, “Liyabuzana ukuthi bengisitshoni ngize ngithi, ‘Ngemva kwesikhatshana kalisayikungibona’?
Yesu kuwa ya ga suna so su tambaye shi, sai ya ce masu, “Wato kuna tambayar juna ne abinda nake nufi da cewa, “Bayan dan lokaci kadan ba zaku gan ni ba, bayan dan lokaci kadan kuma zaku gan ni'?
20 Ngilitshela iqiniso ukuthi lizakhala lilile kodwa umhlaba wona uthokoza. Lizakuba losizi, kodwa usizi lwenu luzakuba yintokozo.
Hakika, hakika, ina gaya maku, zaku yi kuka da makoki, amma duniya za ta yi farin ciki, zaku cika da bakin ciki, amma bakin cikinku zai koma farin ciki.
21 Owesifazane nxa ebeletha uzwa ubuhlungu ngoba isikhathi sakhe sesifikile; kodwa nxa umntwana esezelwe uyabukhohlwa ubuhlungu lobo ngenxa yentokozo yokuthi sekuzelwe umntwana emhlabeni.
Mace takan ji zafi lokacin da take nakuda don lokacin haihuwa ya zo. Amma da zarar ta haifi jinjirin nan, ba ta kara tunawa da zafin, domin ta na fariciki an haifi mutum a duniya.
22 Kunjalo lakini: Manje yisikhathi senu sosizi, kodwa ngizaphinda ngilibone beselithokoza, njalo kakho ozaphinda alemuke intokozo yenu.
To yanzu dai kuna bakin ciki, amma zan sake ganinku, kuma ba wanda zai iya kwace maku wannan farin ciki.
23 Ngalolosuku kaliyi kungibuza lutho. Ngiqinisile ngithi kini, uBaba wami uzalinika loba yini eliyicela ngebizo lami.
A rannan, ba zaku tambaye ni komai ba. Hakika hakika, ina gaya maku, komai kuka roki Uba a cikin sunana zai ba ku shi.
24 Kuze kube manje kalikaceli lutho ngebizo lami. Celani, lizakwamukeliswa, ukuze ukuthokoza kwenu kuphelele.
Harwa yau, ba ku roki komai cikin sunana ba. Ku roka, zaku karba, domin farin cikin ku ya zama cikakke.”
25 Lanxa bengikhuluma ngemizekeliso, siyeza isikhathi lapho ngingasayikukhuluma ngaleyondlela, kodwa engizalitshela khona kamhlophe ngoBaba.
“Na fada maku wadannan abubuwa cikin karin magana. Amma sa'a tana zuwa da ba zan kara fada maku komai ba cikin karin magana, amaimakon haka zan gaya maku komai a sarari game da Uba.
26 Ngalelolanga lizacela ngebizo lami. Kangitsho ukuthi ngizalicelela kuBaba.
A ranar nan, zaku yi roko a cikin sunana kuma bance maku zan yi addu'a ga Uba a madadinku ba,
27 Hatshi, uBaba yena ngokwakhe uyalithanda ngoba lingithandile, lakukholwa ukuthi ngavela kuNkulunkulu.
domin Uba da kansa yana kaunarku, domin kun kaunace ni, kun kuma gaskata daga wurin Uban na fito.
28 Ngavela kuBaba ngangena emhlabeni; okwamanje sengiwutshiya umhlaba sengibuyela kuBaba.”
Daga wurin Uban na fito, kuma na shigo duniya. Har wa yau, kuma zan bar duniya in koma wurin Uba.”
29 Abafundi bakaJesu basebesithi, “Khathesi usukhuluma kamhlophe ungasazekelisi.
Almajiransa sukace, duba, “Yanzu kake magana a sarari, ba cikin karin magana ba!
30 Khathesi sesibona ukuthi uyazazi izinto zonke lokuthi kakudingeki ukuthi ubuzwe imibuzo. Lokhu kwenza ukuthi sikholwe ukuba wavela kuNkulunkulu.”
Yanzu mun sani ka san komai, ba sai wani ya tambaye ka ba. Ta haka muka gaskata daga wurin Allah ka fito.”
31 UJesu waphendula wathi, “Khathesi selikholwa na?
Yesu ya amsa masu yace, “Ashe, yanzu kun gaskata?
32 Kodwa siyeza isikhathi, sesifikile, lapho elizachitheka khona, ngulowo aye ngakibo. Lizangitshiya ngedwa lonke. Ikanti kangingedwa ngoba uBaba ulami.
Duba, sa'a na zuwa, I, sa'ar ta yi, da za a warwatsa ku, kowa ya koma gidansa, kuma ku bar ni ni kadai. Duk da haka kuwa ba ni kadai nake ba, domin Ubana yana tare da ni.
33 Ngilitshele izinto lezi ukuze libe lokuthula kimi. Kulumhlaba lizahlupheka. Kodwa wobani lesibindi! Sengiwunqobile umhlaba.”
Na fada maku wannan ne domin a ciki na ku sami salama. A duniya kuna shan tsanani, amma ku karfafa: na yi nasara da duniya,”

< UJohane 16 >