< UJohane 15 >
1 “Mina ngilivini eliqotho, uBaba ungumlimi.
“Nine itacen inabi na hakika, Ubana kuwa shi ne manomin.
2 Zonke ingatsha ezingatheli izithelo uyaziquma, kuthi zonke ingatsha ezithelayo uyazithena kuhle ukuze zithele kakhulu.
Yakan cire duk wani rashe a cikina da ba ya bada 'ya'ya, mai bada 'ya'ya kuwa ya kan gyara shi domin ya kara bada 'ya'ya.
3 Lina selihlambulukile ngenxa yelizwi esengilikhulume kini.
Kun rigaya kun tsarkaka saboda maganar da na yi muku.
4 Hlalani kimi, lami ngizahlala kini. Kalukho ugatsha olungathela izithelo ngokwalo kodwa kumele luhlale lusevinini. Lani lingeke lithele izithelo ngaphandle kokuthi lihlale kimi.
Ku zauna ciki na, Ni kuma cikin ku. Kamar yadda reshe ba ya iya bada 'ya'ya shi kadai sai ya zauna cikin itacen, haka kuma ba za ku iya ba, sai kun zauna ciki na.
5 Mina ngilivini; lina lizingatsha. Nxa umuntu ehlala kimi lami kuye, uzathela izithelo ezinengi; ngaphandle kwami kakukho elingakwenza.
Ni ne itacen inabi, ku ne rassan. Wanda ya zauna ciki na, ni kuma cikin sa, yana bada 'ya'ya dayawa, gama in ba tare da ni ba, ba za ku iya yin kome ba.
6 Nxa lingahlali kimi, lizabe lifana logatsha olulahliweyo lwabuna; ingatsha ezinjalo ziyathezwa, zibaswe besezisitsha.
Wanda kuma bai zauna a ciki na ba, akan jefar da shi kamar reshe, ya bushe, kuma sukan tattara rassan su jefa a wuta, su kone.
7 Nxa lihlala kimi lamazwi ami ehlala kini, celani loba yini eliyifunayo, lizayiphiwa.
In kun zauna a ciki na, maganata kuma ta zauna a cikin ku, sai ku roki duk abinda kuke so, za a kuwa yi maku.
8 Lokhu kungokwenkazimulo kaBaba ukuze lithele izithelo ezinengi, lizitshengisa ukuthi lingabafundi bami.
Ta haka ake daukaka Ubana: cewa ku bada 'ya'ya dayawa, kuma cewa ku almajiraina ne.
9 Njengoba uBaba engithanda, lami ngilithande ngendlela angithanda ngayo. Ngakho-ke, hlalani ethandweni lwami.
Kamar yadda Ubana ya kaunace ni, haka Ni ma na kaunace ku; Ku zauna cikin kaunata.
10 Nxa ligcina imilayo yami, lizahlala lisethandweni lwami, njengoba lami ngilalele imilayo kaBaba ngihlala ngisethandweni lwakhe.
Idan kun kiyaye dokokina, za ku zauna cikin kaunata kamar yadda Na kiyaye dokokin Ubana, na kuma zauna cikin kaunarsa.
11 Ngilitshele lokhu ukuze ukuthokoza kwami kube kini lokuthi ukuthokoza kwenu kuphelele.
Ina gaya maku wadannan al'amura domin farincikina ya kasance a cikin ku, kuma domin farincikinku ya zama cikakke.
12 Umlayo wami yilo: Thandanani njengoba ngilithandile lani.
“Wannan shine umarnina, cewa ku kaunaci juna kamar yadda na kaunace ku.
13 Kakho olothando olukhulu kulonikela ukuphila kwakhe ngenxa yabangane bakhe.
Babu wanda ke da kaunar da tafi haka, wato ya bada ransa domin abokansa.
14 Lingabangane bami nxa lisenza lokho engililaya khona.
Ku abokaina ne idan kuna yin abubuwan da na umarce ku.
15 Kangisalibizi ngokuthi liyizinceku ngoba inceku kayiwazisisi umsebenzi wenkosi yayo. Kodwa ngithe kini lingabangane ngoba konke engakufunda kuBaba ngilazisile.
Nan gaba ba zan kara ce da ku bayi ba, don bawa bai san abinda Ubangijinsa ke yi ba. Na kira ku abokaina, domin na sanar da ku duk abinda na ji daga wurin Ubana.
16 Kalingikhethanga, kodwa yimi engalikhethayo, ngalibeka ukuze liyethela izithelo, izithelo ezizahlala isikhathi eside ukuze kuthi konke elikucela ngebizo lami uBaba alinike khona.
Ba ku kuka zabe ni ba, amma Ni ne na zabe ku, na aike ku don ku je ku bada 'ya'ya, 'ya'yanku kuma su tabbata. Wannan ya zama domin duk abinda kuka roki Uba a cikin sunana, zai baku.
17 Nanku umlayo wami: Thandanani.”
Na baku wannan umarni: domin ku kaunaci juna.
18 “Nxa umhlaba ulizonda, khumbulani ukuthi wangizonda kuqala.
In duniya ta ki ku, ku sani cewa ta kini kafin ta ki ku.
19 Ngabe belingabomhlaba, ubuzalithanda njengabantu bawo. Njengoba kunje, kalisibo abomhlaba, kodwa ngilikhethe lisemhlabeni. Yikho umhlaba ulizonda.
Da ku na duniya ne, da duniya ta kaunace ku kamar nata. Amma saboda ku ba na duniya bane, na kuma zabe ku daga duniya, don haka duniya take kin ku.
20 Khumbulani amazwi engawakhuluma kini ngisithi: ‘Kakulanceku enkulu kuleNkosi yayo.’Nxa bangihlukuluza, lani bazalihlukuluza. Nxa balalela imfundiso yami, bazayilalela leyenu.
Ku tuna da maganar da na yi muku, 'Bawa ba ya fi Ubangijinsa girma ba.' Idan sun tsananta mani, ku ma za su tsananta maku; Idan sun kiyaye maganata, za su kuma kiyaye maganarku.
21 Bazaliphatha ngaleyondlela ngenxa yebizo lami, ngoba kabamazi lowo ongithumileyo.
Za su yi maku duk wadannan abubuwa saboda sunana, don basu san wanda ya aiko ni ba.
22 Aluba bengingezanga ngakhuluma kubo bebengayikuba lomlandu wesono. Kodwa manje kabaselaxolo ngesono sabo.
Da ban zo na yi masu magana ba, da basu da zunubi, amma yanzu, basu da wata hujja don zunubinsu.
23 Lowo ozonda mina uzonda loBaba.
Duk wanda ya ki ni ya ki Ubana.
24 Aluba angenzanga umangaliso ongenziwanga ngomunye wabo phakathi kwabo, babengayikuba lomlandu wesono. Kodwa khathesi sebeyibonile imimangaliso le, kodwa baphinde bangizonde mina kanye loBaba.
Da ban yi ayyukan da babu wanda ya taba yinsu a cikin su ba, da basu da zunubi, amma yanzu sun gani, sun kuma ki ni da Ubana duka.
25 Kodwa lokhu kwenzeka ukuze kugcwalise okulotshiweyo eMthethweni wabo ukuthi: ‘Bangizonda kungelasizatho.’”
An yi wannan kuwa domin a cika maganar da ke rubuce a cikin shari'arsu, ' Sun ki ni ba dalili.'
26 “Angaze afike uMeli engizamthumela kini evela kuBaba, uMoya weqiniso ophuma kuBaba, uzafakaza ngami;
Sa'adda Mai Ta'aziya- wanda zan aiko maku daga wurin Uban, wato, Ruhun gaskiya, wanda ke fita daga wurin Uban-ya zo, zai bada shaida a kai na.
27 lani kumele lifakaze, ngoba laba lami kusukela ekuqaleni.”
Ku ma kuna bada shaida saboda kuna tare da ni tun daga farko.