< U-Isaya 47 >

1 “Yehla uhlale othulini Ndodakazi emsulwa yaseBhabhiloni, hlala emhlabathini ungelasihlalo sobukhosi, ndodakazi yamaBhabhiloni. Akusayikuthiwa ubuthakathaka loba kuthiwe uthambile.
“Ki gangara, ki zauna a ƙura, Budurwa Diyar Babilon; ki zauna a ƙasa ba tare da rawani ba, Diyar Babiloniyawa. Ba za a ƙara kira ke marar ƙarfi’yar gata ba.
2 Thatha amatshe okuchola uchole impuphu; ukhuphe isimbombozo sakho. Phakamisa izidwaba zakho, uveze imilenze yakho, ugxabhaze udabule ezifuleni.
Ɗauki dutsen niƙa ki niƙa gari; ki kware lulluɓinki. Ki ɗaga fatarinki ki bar ƙafafunki tsirara, ki kuma yi ta ratsa cikin rafuffuka.
3 Ubunqunu bakho buzavezwa, ihlazo lakho lambuleke. Ngizaphindisela, kakho engizamyekela.”
Tsirararki zai bayyana za a kuma buɗe kunyarki. Zan ɗauki fansa; ba zan bar wani ba.”
4 Umhlengi wethu uThixo uSomandla libizo lakhe ungoNgcwele ka-Israyeli.
Mai Fansarmu, Ubangiji Maɗaukaki shi ne sunansa, shi ne Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
5 “Hlala ngokuthula, yana emnyameni, ndodakazi yamaKhaladiya; awuyikubizwa ngokuthi ndlovukazi yemibuso futhi.
“Zauna shiru, tafi cikin duhu, Diyar Babiloniya; ba za a ƙara kira ke sarauniyar masarautai.
6 Ngabathukuthelela abantu bami, ngangcolisa ilifa lami, ngabanikela ezandleni zakho, kawaze waba lesihawu kubo. Lasebeluphele, wabethesa ijogwe elinzima.
Na yi fushi da mutanena na ƙazantar da gādona; na ba su ga hannunki, ba ki kuwa nuna musu jinƙai ba. Har ma da tsofaffi kin jibga musu kaya masu nauyi sosai.
7 Wathi, ‘Ngizaqhubeka kokuphela ngiyindlovukazi nini lanini.’ Kodwa kawuzinakanga lezizinto, kumbe unakane ngokungenzakala.
Kika ce, ‘Zan ci gaba har abada, madawwamiyar sarauniya!’ Amma ba ki lura da waɗannan abubuwa ko ki yi la’akari a kan abin da zai faru ba.
8 Khathesi-ke lalela, wena sidalwa esingazibekanga, wena ocambaleleyo uvikelekile usithi ngenhliziyo yakho, ‘Mina yimi, njalo kakho omunye ngaphandle kwami, angisoze ngaba ngumfelokazi kumbe ngifelwe ngabantwana.’
“To, yanzu fa, ki kasa kunne, ke mai ƙaunar nishaɗi, mai zama da rai kwance kina kuma ce wa kanki, ‘Ni ce, kuma babu wani in ban da ni. Ba zan taɓa zama gwauruwa ko in sha wahalar rashin’ya’ya ba.’
9 Kodwa lokhu kokubili kuzakwehlela ngokuphangisa, ngasuku lunye ukufelwa ngabantwana lobufelokazi. Lokhu kuzakwehlela phezu kwakho ngokugcweleyo, bungakhathelekile ubuthakathi bakho layo yonke imilingo yakho elamandla.
Duk waɗannan za su sha kanki cikin farat ɗaya, a rana guda, rashin’ya’ya da gwauranci. Za su zo a kanki da cikakken minzani, duk da yawan masu dubanki da kuma dukan sihirinki.
10 Wethembele ebubini bakho, njalo watsho wathi, ‘Kakho ongibonayo.’ Inhlakanipho yakho lolwazi lwakho kuyakukhohlisa lapho usithi kuwe, ‘Mina yimi, njalo kakho omunye ngaphandle kwami.’
Kin dogara a muguntarki kika kuma ce, ‘Babu wanda ya gan ni.’ Hikimarki da saninki sun ɓad da ke sa’ad da kika ce wa kanki, ‘Ni ce, kuma babu wani in ban da ni.’
11 Incithakalo izakwehlela phezu kwakho, njalo awuyikwazi ukuyivikela ngemilingo. Umonakalo uzakwehlela phezu kwakho, ongeke uwuvimbe ngenhlawulo, lengozi ongeke uyikhumbulele izakujuma.
Bala’i zai fāɗo a kanki, kuma ba za ki san yadda za ki rinjaye shi yă janye ba. Masifa za tă fāɗo a kanki da ba za ki iya tsai da ita da kuɗin fansa ba; lalacewar da ba ki taɓa mafarkinta ba za tă auko miki nan da nan.
12 Qhubeka-ke ngemilingo yakho, langobuthakathi bakho obunengi okusebenza kusukela ebantwaneni bakho. Mhlawumbe uzaphumelela, kumbe njalo wenze kube lokwesaba.
“Ki dai ci gaba, da sihirinki da kuma makarunki masu yawa, waɗanda kika yi ta wahala tun kina jaririya. Mai yiwuwa ki yi nasara, mai yiwuwa ki jawo fargaba.
13 Zonke izeluleko owazitholayo zikucobile. Izazi zezinkanyezi kazisondele, labahloli bezinkanyezi ababika ngokuzakwenzakala inyanga ngenyanga. Kabakuhlenge kulokhu okuzakwehlela.
Dukan shawarwarin da kika samu sun dai gajiyar da ke ne kawai! Bari masananki na taurari su zo gaba, waɗannan masu zāna taswirar sammai suna kuma faɗa miki dukan abin da zai faru da ke wata-wata, bari su cece ki daga abin da zai faru da ke.
14 Impela banjengamahlanga; umlilo uzabatshisa futhi bangeke bazihlenga emandleni amalangabi. Lapha akulamalahle okothiwa ngumuntu; lapha akulamlilo wokotha.
Tabbas suna kama da bunnu; wuta za tă cinye su ƙaf. Ba za su ma iya ceton kansu daga ikon wutar ba. Ba wutar da wani zai ji ɗumi; ba wutar da za a zauna kusa da ita.
15 Lokho yikho abangakwenzela khona labo owasebenza labo, uthengiselana labo kusukela ebuntwaneni. Omunye lomunye wabo uyaqhubeka ngesiphosiso sakhe; kakho ongakusindisa.”
Abin da za su iya yi miki ke nan kawai, waɗannan da kika yi ta fama da su kika kuma yi ciniki da su tun kina jaririya. Kowannensu zai tafi cikin kuskurensa; babu ko ɗayan da zai cece ki.

< U-Isaya 47 >