< Lioka 6 >

1 Ie tamy Sabotse valoha’e faharoey, le niranga teteke naho nitifo loham-bare o mpiama’eo naho nanosokosoke aze am-pitàñe vaho nikama.
Ana nan wata Asabaci Yesu yana ratsawa cikin gonar hatsi, almajiransa kuma na karyar zangarkun hatsin, suna murtsukawa a hanayensu suna ci.
2 Aa le hoe ty Fariseo ila’e: Mañino nahareo ro mañota faly ami’ty Sabata?
Amma wasu daga cikin Farisawa suka ce, “Saboda me kuke yin abin da bai halatta a yi a ranar Asabaci ba?”
3 Le natoi’ Iesoà ty hoe: Mbe tsy vinaki’areo hao ty nanoe’ i Davide te nisaliko—ie naho o mindre ama’eo:
Yesu ya amsa masu, ya ce, “Ba ku karanta abin da Dauda ya yi a lokacin da yake jin yunwa ba, shi da mutanen da ke tare da shi?
4 ie nizilik’ añ’ Anjom­ban’ Añahare ao nandrambe mofo-fiatreke naho nikama vaho nandiva amo nindre ama’eo, ze faly tsy kamaeñe naho tsy o mpisoroñeo avao.
Ya je cikin gidan Allah, ya dauki gurasar alfarwa ya kuma ci daga ciki, ya kuma ba mazajen da ke tare da shi su ci, ko da shike ya halarta ga Firistoci ne kadai su ci.”
5 Hoe re tam’iereo, Toe Talè’ o Sabatao i Ana’ondatiy.
Sai ya ce masu, “Dan Mutum shi ne Ubangijin asabaci.”
6 Teo ty Sabata t’ie niheo am-piton­tonañ’ ao hañoke, le inge ty lahilahy mate-fitàn-kavana.
Ya kasance a wata ranar Asabaci ya shiga cikin majami'a ya kuma koya wa mutane a can. Wani mutum na can wurin wanda hannun damansa ya shanye.
7 Aa le nikirok’ aze o mpanoki-dilio naho o Fariseoo ke hañafak’ amy Sabotsey, ho talin-kitombok’ aze.
Marubuta da Farisawa na kallonsa su ga ko zai warkar da wani a ranar Asabaci, domin su samu dalilin zarginsa da yin abin da bai cancanta ba.
8 Fe niarofoana’ Iesoà ty fitsakorea’ iareo, le hoe re am’ indaty mate-fitañey: Miongaha, mijohaña añivo etoa. Niongake re naho nijohañe.
Amma ya san abin da suke tunani, sai ya ce wa mai shanyeyen hannun, “Tashi, ka tsaya a nan tsakiyar jama'a.” Sai mutumin ya tashi ya tsaya a nan.
9 Le hoe t’Iesoà tam’ iereo: Inao ty ontaneko: ty fanoan-tsoa hao ke ty fanoan-draty ro mete ami’ty Sabata; ty handrombahañ’ aiñe, he ty hañohofan-doza?
Yesu ya ce masu, “Ina tambayar ku, ya halatta a ranar Asabaci a yi nagarta ko mugunta, a ceci rai ko a hallaka shi?
10 Jinilojilo’e iaby, le hoe re am’ indatiy: Ahitio o fità’oo. Nahiti’e le nijangañe amy zao i fità’ey.
Sai ya dube su duka, ya kuma ce wa mutumin, “Mika hannunka.” Ya yi haka, sai hannunsa ya koma lafiyayye.
11 Aa le niloroloro iereo, nikilily hañoho-doza amy Iesoà.
Amma suka fusata kwarai, suka yi shawara da junansu game da abin da za su yi da Yesu.
12 Tamy andro zay, nomb’ ambohitse mb’eo t’Iesoà nitalaho, le nitolom-pilolok’ aman’Añahare ampara’ te niporea’ ty maraindray.
Ya zama a kwanakin nan, ya hawo bisan dutse domin ya yi addu'a. Ya ci gaba dukan dare yana addua'a ga Allah.
13 Ie terak’ andro, le kinanji’e o mpiama’eo vaho nijoboñe ty folo ro’amby ze nanoe’e ty hoe: Firàheñe:
Da safiya ta yi, ya kira almajiransa zuwa wurinsa, ya kuma zabi goma sha biyu daga cikinsu, wadanda ya kira su “Manzanni.”
14 i Simona ze natovo’e ty hoe Petera, naho i Andrea rahalahi’e, Iakobe naho i Jaona; i Filipo naho i Bartolomeo,
Sunayen Manzannin sune Siman (wanda ya kuma kira Bitrus) da dan'uwansa, Andrawus, Yakubu, Yahaya, Filibus, Bartalamawus,
15 i Matio naho i Tomasy; Iakobe ana’ i Alfeo; naho i Simona natao Zelota,
Matta, Toma, Yakubu dan Halfa, Siman, wanda ake kira Zaloti, Yahuda dan Yakubu,
16 i Jodasy ana’ Iakobe vaho i Jodasy nte-K’riote nifotetse azey.
da Yahuda dan Iskariyoti, wanda ya zama maci amana.
17 Nindre nizotso am’iereo t’Iesoà, le nijohañe an-tane mira amo mpiama’e nivorigidiñeo, le nimb’eo ka ty lahialeñe hirike e Iehodà naho e Ierosaleme naho o rova añ’olon-dria’ i Tiro naho i Sidona añeo,
Sai Yesu ya gangaro daga dutsen tare da su, suka kuma tsaya a sarari. Almajiransa da yawa na nan a wurin, tare da mutane da yawa daga Yahudiya da Urushalima, da kuma bakin tekun Taya da Sidon.
18 songa pok’eo hijanjiñe aze naho ho janganeñe amo areteñeo vaho nafaha’e o vinolevo­lem-pañahy maleotseo.
Sun zo domin su ji shi, da kuma su sami warkarwa daga dukan cututukansu. Mutane waddan da ke fama da kazaman ruhohi ma sun sami warkarwa.
19 Fonga te hitsapa aze i màroy, amy te nitolom-piboak’ ama’e ty haozarañe nampijangañe ie iaby.
Dukan taron jama'ar suna kokarin su taba shi domin ikon warkarwa yana fitowa daga wurinsa, ya kuma warkar da su duka.
20 Nampiandra fihaino amo mpiama’eo t’Iesoà le nanao ty hoe: Haha nahareo rarakeo Fa anahareo i Fifehean’Añaharey
Sai ya dubi almajiransa ya ce, “Masu albarka ne ku matalauta, gama Mulkin Allah naku ne.
21 Haha o limpoañe henanekeo fa hanjañeñe. Haha o mirovetse henanekeo fa hiankahake.
Masu albarka ne ku masu yunwa yanzu, domin za a kosar da ku. Masu albarka ne ku masu kuka a yanzu, domin za ku yi dariya.
22 Haha nahareo, naho heje’ondaty, naho aitoa’e, naho onjire’e, vaho homosokoso’e o tahina’ areoo ty amy Ana’ondatiy.
Masu albarka ne ku idan mutane sun ki ku, suka nuna maku wariya suna mai da sunayen ku na mugunta, domin Dan Mutum.
23 Mirebeha amy andro zay, vaho mivoàña an-kaehake! Inao, jabajaba o tambe’areo andindìñeo; manahake izay ka ty nanoan-droae’iareo amo mpitokio.
Za ku yi farin ciki a ranan nan kuna tsalle domin murna, domin hakika za ku samu lada mai girma a sama, domin haka kakannin-kakannin su suka yi wa annabawa.
24 Hankàñe ama’areo mpañalealeo! fa niazo’areo ty fañohòañe.
Amma kaitonku mawadata! Domin kun rigaya kun samu ta'aziyar ku.
25 Hankàñe amo anjañe henanekeo! fa ho saliko. Hankàñe amo mpiankahake henanekeo, fa hirovetse naho handala.
Kaitonku kosassu a yanzu! Domin za ku ji yunwa nan gaba. Kaitonku masu dariya yanzu! Domin za ku yi makoki kuna kuka nan gaba.
26 Hankàñe ama’areo naho tsiririe’ondaty, Amy t’ie ty nanoen-droae’ iareo amo nieva ho mpitokio.
Kaiton ku idan kowadanne mutane suna yabon ku! Domin haka kakannin-kakanninsu suka yi wa annabawan karya.
27 Hoe ka iraho amo mahajanjiñeo: Kokò o rafelahi’ areoo; hasoào o malaiñe anahareoo.
Amma ina ce maku ku masu saurare na, ku kaunaci magabtanku, ku kuma aikata nagarta ga wadanda suke kinku.
28 Tatao ze mamatse anahareo le mihalalia ho amo mijoy anahareoo.
Ku albarkaci masu zaginku, ku kuma yi addu'a ga wadanda suke wulakanta ku.
29 Ie manampify azo ami’ty fiambina’o t’indaty, atoloro ama’e ka ty haila’e; ie gaoñe’e ty saravi’o, ko tambozoreñ’ ama’e ty saro’o.
Wanda ya mare ku a wannan kunci, ku juya masa dayan. Idan wani ya dauki mayafinka, kada ka hana masa taguwarka.
30 Meo ze mihalaly ama’o; le ko ampipolieñe ze rinambe’e ama’o.
Ku bayar ga duk wanda ya roke ku. Idan wani ya dauki wani abu da ke naku, kada ku bidi ya mayar da shi.
31 Ty tea’areo hanoe’ ondaty ama’areo, anò am’iareo ka.
Duk abin da kake so mutane su yi maka, ka yi masu hakan nan.
32 Naho ze mpikoko anahareo avao ty ikokoa’areo, Ino ty ho tambe’ areo? Fa tea’ ty mpanan-kakeo ka ty te aze.
Idan ka kaunaci masoyan ka ne kadai, me wannan zai amfane ka? Ko masu zunubi ma na kaunar masoyan su.
33 Aa naho ze mañasoa anahareo avao ro añasoañe, Ino ty ho tambe’ areo? Amy te manao izay ka ty bey hakeo.
Idan kuna nuna alheri ga wadan da ke maku alheri kadai, menene ladan ku a nan? Ko masu zunubi ma na yin hakan nan.
34 Naho mampisongo amy ze tamae’ areo hahavake avao, ino ty ho tambe’areo? Fa mampisongo amo bey hakeoo o mpanan-kakeoo, hañavaha’iareo mira.
Idan kun ba da rancen abubuwa ga mutanen da kuna sa zuciya zasu mayar maku ne kadai, menene ribar ku a nan? Ko masu zunubi suna ba masu zunubi rance, suna kuma sa zuciya a mayar masu dadai gwargwado.
35 Fe kokò ty rafelahi’ areo, hasoao, ampisongò, le ko mitamà avake naho ho ra’elahy ty tambe’ areo, vaho ho ana’ i Andindimoneñey, ie matarik’ amo tsivokatseo naho amo tsereheñeo.
Amma ku kaunaci magabtan ku, ku kuma nuna masu alheri. Ku basu rance, kada ku sa zuciya a maido maku, kuma sakamakon ku zai zama da girma. Za ku zama yayan Mafifici, domin shi da kansa yana nuna jinkai ga marasa godiya da miyagun mutane.
36 Mitretreza manahake ty fiferenaiñan-dRae’ areo.
Ku zama masu jinkai, domin Ubanku mai jinkai ne.
37 Ko manìñe, le tsy ho tiñeañe. Ko mamàtse le tsy hafàtse. Mihevea le hiheveañe.
Kada ku shari'anta, kuma ba za a shari'anta ku ba. Kada ku kayar, ku ma ba za a kashe ku ba. Ku yafe wa wasu, kuma za a yafe maku.
38 Mañomea le ho meañe; ho tolorañe am-pañaranañe pea, nikobakobaheñe naho nihotsokotsòfeñe vaho mipopoke; ami’ty fañaranañe añarana’ areo ro añaranañe ama’areo.
Ku bayar ga wasu, ku ma za a ba ku da yawa. Magwaji dankararre, girgizajje har ya cika yana zuba, za su zuba har cinyarku. Domin duk ma'aunin da ku ka yi amfani da shi, da shi za a auna maku.
39 Tinovo’ Iesoà ami’ty ohatse toy: Mahay miaolo ty goa hao ty fey? Tsy sindre higodoñe an-kadaha ao v’iereon-droroe?
Sai ya sake basu wani misali, “Makaho yana iya yi wa makaho jagora? Idan ya yi haka, dukansu biyu za su fada cikin rami, ko ba haka ba?
40 Tsy ambone’ ty mpiana’e hao ty talè? fe ze añoñe ro hanahake an-talè’e.
Almajiri baya fin Malaminsa, amma duk wanda ya samu horo sosai zai zama kamar malaminsa.
41 Aa vaho ino ty angarefa’o ty alìfe am-pihainon-drahalahi’o ao, fe tsy isa’o ty varamba am-pihaino’o ao?
Don me kake duba dan hakin da ke a idon dan'uwanka, amma ba ka iya ganin gungumen da ke a idonka ba?
42 Akore ty anoa’o aman-drahalahi’o ty hoe: O koahe hafàhako o alìfe am-pihaino’oo. Fe tsy oni’o i varamba am-pihaino’oy? Soamiatreke! Ahi­fiho añe hey ty varamba am-pihaino’o ao hahafibiribira’o ty hañafake i alìfe am-pihainon-drahalahi’oy.
Don me za ka ce wa dan'uwanka, 'Dan'uwa, bari in cire dan hakin da ke a idonka', bayan kai da kanka ba ka iya ganin gungumen da ke a idonka ba? Kai munafuki! Ka fara cire gungumen da ke a idonka, sa'annan za ka gani da kyau yadda zaka cire hakin da ke a idon dan'uwanka.
43 Tsy mamoa voa raty ty hatae soa, vaho tsy mamoa soa ty hatae raty.
Domin babu itace mai kyau da ke haifar rubabbun 'ya'ya, ko rubabben itace da zai haifi kyawawan 'ya'ya.
44 Sindre rendrek’ ami’ty voa’e ty hatae; tsy hampipotorañe voan-tsakoa ami’ty fatike, ndra filomboke ami’ty lombiry.
Domin ana iya sanin ko wani itace ta wurin 'ya'yan da yake bayarwa. Domin mutane basu kan tsinki 'ya'yan baure a jikin kaya, ko kuwa su dibi inabi daga jikin sarkakkiya.
45 Mañakatse ty soa ami’ty fañajàm-bara an-tro’e ao t’indaty soa vaho aboa’ i lo-tserekey am-pañajam-bara an-tro’e ao ty hativàñe; fa ty haliforañ’ arofo ro fisaontsiam-palie.
Mutumin kirki, daga wadatar zuciyarsa ya kan ba da yaya masu kyau, kuma mugu daga cikin muguwar ajiyar zuciyarsa yake aikata mugunta. Domin daga cikar zuciyarsa ne bakinsa yakan yi magana.
46 Ino ty tokava’ areo ahy Talè, Talè; fe tsy manao ze itaroñako?
Don me kuke ce da ni, 'Ubangiji, Ubangiji', amma ba ku yin biyayya da magana ta?
47 Ze mb’ amako, naho mijanjiñe o volakoo, vaho anoe’e, le itoroako ty ihambaña’e:
Duk wanda ya zo wurina ya ji kalmomina ya kuma yi biyayya da su, zan gaya maku yadda yake.
48 Manahake t’indaty nañoreñ’ anjomba re; nihaly laleke vaho naore’e an-damilamy eo o faha’eo. Ie nisorotombaheñe le naronje’ i rano-vohitsey mafe i anjombay, f” ie tsy naha-ozoñozoñ’ aze, kanao nioreñe am-bato.
Yana kama da mutum da ke gina gida, wanda ya haka da zurfi zuwa cikin kasa ya kuma gina harshashin gidan sa a kan dutse. Da rigyawa ta zo, sai ruwa ya buga gidan, amma bai iya girgiza shi ba, domin an gina shi da kyau.
49 Ty mijanjiñe fe tsy manao, ro sarèñe amy t’indaty nañoren-traño am-paseñe tsy amam-pahañe; tinorotosi’ i rano vohitsey; le niforetrake, vaho bey-fianto’ i trañoy.
Amma duk mutumin da ya ji kalmomina ya kuma ki biyayya da su, yana kamar mutum wanda ya gina gidansa a kan kasa, babu harshashi. Amma da ambaliyan ruwa ta buga gidan, nan take ya rushe, ragargajewar gidan kuma da girma take.

< Lioka 6 >