< Marka 1 >
1 Ty namotorañe ty talili-soa’ Iesoà Norizañey, Anak’ Andrianañahare.
Wannan itace farkon bisharar Yesu Almasihu, Dan Allah.
2 Pinatetse am’ Isaia Mpitoky ao ty hoe: Ingo mañitrike ty irako mb’añ’aolon-dahara’o mb’eo, ie ty hañajary ty lalañe añatrefa’o eo;
kamar yadda aka rubuta cikin littafin annabi Ishaya. Duba, ina aika manzona, a gabanka, wanda zai shirya maka hanya.
3 Ty fiarañanaña’ i mikoikey: Hajario am-patrambey añe ty fombà’ Iehovà, Avantaño o lala’eo.
Akwai murya mai kira a jeji, tana cewa ka shirya hanyar Ubangiji. ka daidaita ta.
4 Izay ty niboaha’ i Jaona Mpandipotse am-babangoañe añe nitsey ty filiporam-pisolohoañe ho ami’ty fañafahan-kakeo.
Yahaya ya zo, yana baptisma acikin jeji yana wa'azin tuba, domin gafarar zunubai.
5 Le niakatse mb’ ama’e mb’eo ty an-tane’ Iehodà iaby naho o nte-Ierosalemeo; vaho nilipotse añama’e an-tsaka Iordane ao, songa nibaboke amo hakeo’eo.
Dukan kasar Yahudiya da mutanen Urshalima suka zo wurin sa, a ka kuma yi masu baptisma a kogin urdun. suna furta zunubansu.
6 Nisafotse volon-drameva t’i Jaona, naho nidiañe kitamben-kolitse an-toha’e, naho nikama bekapàke naho ron-tsý,
Yahaya yana saye da tufa ta gashin rakumi, yana kuma da damara ta fata a kugunsa, abincinsa fara ce da zuma.
7 vaho nitaroñe ty hoe: Manonjohy ahy ty fatratse te amako; tsy mañeva ahy ty hibotreke ambane hampidraitse i talin-kana’ey.
Yana wa'azi, ya ce “akwai mai zuwa a bayana wanda ya ke da iko fiye da ni. wanda ko maballin takalminsa ban isa in kwance ba.
8 Toe mandipotse anahareo an-drano iraho, fa ie ty handipotse anahareo amy Arofo Masiñey.
Ni ina yi maku baptisma da ruwa, amma mai zuwa a bayana zai yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki''.
9 Ie amy andro rezay, nihirike Nazareta e Galilia añe t’Iesoà, vaho nampilipore’ i Jaona am’ Iordaney.
Sai ya kasance a kwanakin nan Yesu ya zo daga Nazarat ta Galili, sai Yahaya ya yi masa baptisma a kogin urdun.
10 Ie vaho nitroatse amy ranoy, le nivazoho’e te nikodriatse i likerañey, naho nizotso hoe deho ama’e i Arofoy
Sa'adda Yesu ya fito daga ruwan, sai sama ta bude, sai Ruhu ya sauko a bisansa da kamanin kurciya.
11 vaho niboak’andindìñe ao ty fiarañanañañe nanao ty hoe: Anako kokoako irehe, toe ampokòako.
Sai wata murya ta zo daga sama, tana cewa, “Kai kaunataccen Dana ne. zuciyata ta na murna da kai kwarai''.
12 Tineha’ i Arofoy amy zao re mb’ an-jerezere tane añe,
Sai Ruhu ya iza shi zuwa jeji.
13 le tan-tane bangiñe añe efa-polo andro re, nizizie’ i mpañìnjey naho nindre amo bibi-lìo, vaho nitoroña’ o Anjelio.
Yana a jeji kwana arba'in, Shaidan yana jarabtar sa. Yana cikin jeji da dabobi, sai malaiku su ka yi masa hidima.
14 Ie najòñ’ an-drohy ao t’i Jaona; le nimb’e Galilia mb’eo t’Iesoà nitaroñe i talili-soan’ Añaharey;
Bayan da aka kama Yahaya, Yesu ya shiga kasar Galili yana wa'azin bisharar Allah.
15 ami’ty hoe: Fa heneke ty sa; mitotoke i Fifehean’ Añaharey; misolohoa naho atokiso i talili-soay.
Yana cewa, “Lokaci ya yi, gama mulkin Allah ya kusato. Ku tuba ku bada gaskiya ga bishara”.
16 Ie nidraidraitse añ’olon-dria’ i Galilia, le nahavazoho i Simona naho i Andrea rahalahi’ i Simona nañifike harato an-driake ao fa mpañarato.
Sa'adda ya ke wucewa a gefen takun Galili, sai ya ga Saminu da Andarawus, dan'uwansa suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
17 Le hoe t’Iesoà tam’ iereo: Mañoriha ahy, vaho hanoeko mpañarato ondaty.
Yesu ya ce masu ku zo, ku biyo ni, ni kuwa sai in maisheku masuntan mutane”.
18 Nado’ iereo amy zao o harato’ iareoo vaho nañorik’ aze.
Nan da nan suka bar tarun su, suka bi shi.
19 Ie nisitsitse mb’eo, le nivazoho’e t’Iakobe Ana’ i Zebedio naho i Jaona rahalahi’e, an-dakañe ao nanosoke harato.
Sa'adda Yesu ya yi tafiya kadan, sai ya ga Yakubu dan Zabadi da Yahaya dan'uwansa; suna gyaran tarunsu a jirgin ruwa.
20 Kinanji’e amy zao; le nenga’ iereo an-dakañe ao t’i Zebedio rae’ iareo naho o mpikaramao, vaho nanonjohy aze.
Sai ya kira su, su kuwa suka bar mahaifinsu Zabadi a jirgin ruwan da ma'aikatansu, sai su ka bi shi.
21 Nigodañe mb’e Kapernaome iereo le nizilike am-pitontonañ’ ao te Sabotse vaho nañòke.
Da su ka shigo cikin kafanahum, a ranar asabar, Yesu ya shiga majami'a ya koya masu.
22 Nahajagòñe iareo i fañoha’ey, foto’e nanare’e manahake t’ie aman-dily, fe tsy manahake o mpanoki-dilio.
Su ka yi mamakin koyarwarsa, domin ya na koya masu da iko ba kamar marubuta ba.
23 Tam-pitontona’ iareo ao t’indaty amam-pañahi-maleotse, nikoikoike
A nan cikin majami'a akwai wani mutum mai kazamin ruhu, sai ya yi ihu da karfi.
24 ty hoe: Inoñe ty itraofan-tika, ry Iesoà nte-Nazareta? hanjaman’ anay v’o talin-dia’oo? Apotako irehe, t’i Masin’ Añahare.
Yana cewa Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo ne domin ka halakar da mu? Na san wanene kai. Kai ne Mai Tsarki na Allah”.
25 Nitrevoke aze t’Iesoà ami’ty hoe: Mamantsy, iakaro!
Sai Yesu ya tsauta wa kazamin ruhun ya ce, “Ka yi shiru ka fita daga cikinsa”.
26 Nagibigibi’ i kokolampay re naho nikontsiañe am-peo, vaho niakatse ama’e.
Bayan da kazamin ruhun ya buga shi kasa, sai kazamin ruhun ya yi ihu sa'annan ya fita daga jikinsa.
27 Akore ty halatsà’ ie iaby kanao nifañontàne ty hoe: Raha akore v’itoio? Toe fañòhañe vao naho aman-dily! Ie ami’ty halàko lilitse ro mandily o anga-dratio, le ivohora’ iareo.
Sai dukan mutanen su ka yi mamaki kwarai, suna tambayar junansu menene wannan? wace sabuwar koyarwa ce da iko haka? har yana umartar kazaman ruhohi suna kuwa yi masa biyayya!”
28 Aa le niboele nanitsike i tane mañohoke i Galiliay ty enge’e.
Nan da nan labarinsa ya bazu ko'ina a dukkan kewayen kasar Galili.
29 Niakatse i fitontonañey iereo, le nizilike añ’an-jomba’ i Simona naho i Andrea ao rekets’ Iakobe naho i Jaona.
Bayan da suka bar majami'a, sai su ka shiga gidan Saminu da Andarawus, suna kuma tare da Yakubu da Yahaya.
30 Natindri’ ty hamae sandriñe ty rafoza’ i Simona ampela le nisaontsiañe amy zao ty ama’e.
Surikar Saminu tana kwance ba lafiya tana fama da zazzabi. Sai suka gaya wa Yesu game da ita.
31 Nimb’eo re nandrambe ty fità’e naho nongaha’e naho nisitake ama’e i firemporempo’ey, vaho nitoroñe iareo.
Sai ya zo, ya kama hannunta, ya daga ta, sai zazzabin ya sake ta, ta fara yi masu hidima.
32 Ie hariva, naho fa nimotake i àndroy, le nendeseñe mb’ama’e o marare iabio vaho o nangaran-kokolampao,
Da yamman nan, bayan da rana ta fadi, sai su ka kawo masa dukan marasa lafiya da masu fama da aljanu.
33 naho nivorigidiñe an-dalambey eo i rova iabiy,
Dukan mutanen garin su ka taru a bakin kofa.
34 naho nahajangañe ty maro nisilofe’ ty areteñe ankafankafa re naho nañary kokolampa maro vaho tsy nenga’e hibeoke o anga-dratio; foto’e napota’ iereo.
ya warkar da masu ciwo da yawa da masu chututtuka iri-iri, ya kuma fitar da bakaken aljanu, amma bai yarda aljanun su yi magana ba domin sun san shi.
35 Ie maraindrain-tsikiake naho mbe nangararak’ atiñana, le nitroatse, nienga mb’an-toetse bangiñe añe nitalaho.
Ya tashi da sassafe, tun da sauran dare, ya tafi wurin da ba kowa, a can ya yi add'ua.
36 Tsinoe’ i Simona naho o mpiama’eo;
Saminu da wandanda suke tare da shi suka neme shi.
37 Naho nitendreke, le hoe iereo ama’e: Hene mipay Azo.
Suka sa me shi, sai su ka ce masa, “kowa yana nemanka”.
38 Hoe re tam’ iereo: Antao hiveve mb’ an-tane ila’e, mb’amo tanàñe mañohokeo, hitaroñe añe ka; amy te izay ty talin-diako.
Ya ce, bari mu tafi wani wuri, zuwa wadansu garuruwan da ke kewaye, Saboda in yi wa'azi a can kuma. Wannan shi yasa na zo nan''.
39 Aa le nitsitsife’e ty Galilia nitaroñe am-pitontona’ iareo ao, vaho nañary kokolampa.
Ya tafi dukan kasar Galili, yana wa'azi a majimi'un su yana kuma fitar da aljanu.
40 Niheo mb’ama’e mb’eo ty angamae, nitongaleke le nitoreova’e ty hoe: Naho satri’o, mahalio ahy.
Wani kuturu ya zo wurinsa. Yana rokonsa, ya durkusa. Ya ce masa, “in ka yarda kana iya warkar da ni.
41 Nitretreza’ Iesoà, le nañitia’e fitàñe, nitsapa aze vaho nanao ty hoe: Satriko, maliova.
Sai ya yi juyayi, Yesu ya mi ka hannun sa ya ta ba shi ya na ce masa “Na yarda. Ka sarkaka”.
42 Nisitake aze amy zao i haangamàe’ey vaho nalio.
Nan da nan kuturtar ta barshi, ya kuma sa mu tsarkakewa.
43 Hinatahata’e, naho nampombà’e mb’eo,
Yesu ya yi masa gargadi sosai, ya salame shi.
44 le nanoa’e ty hoe: Asoao tsy hitalily ama’ia ia; akia, miboaha amy mpisoroñey, le engao i fiefera’oy ty amy linili’ i Mosèy, ho fitaliliañe iareo.
Ya ce masa “ka tabbata fa kada ka gayawa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, sai ka je ka yi hadaya domin tsarkakewa kamar yadda Musa ya umurta, domin shaida.
45 F’ie niavotse, le namototse nitsey am-pidadàñe naho naboele’e mbeo’ mbeo i entañey, naho tsy nimete nizilike am-palangesañe an-tanañe ao ka t’Iesoà; f’ie nitoetse am-bangiñe ao vaho niropake ama’e tok’aia tok’aia i màroy.
Amma da ya fita sai ya fara gaya wa kowa, ya baza maganar a ko'ina, har Yesu bai iya tafiya a sake a garin ba. Ya tafi ya tsaya a wuraren da ba kowa, mutane kuwa su ka zo wurinsa daga ko'ina.