< Lioka 20 >

1 Teo amy andro rezay, ie nañoke ondatio añ’Anjomban’ Añahare ao naho nitaroñe i talili-soay, te nimb’ ama’e mb’eo o mpisorom-beio naho o mpanoki-dilio mitraoke amo roandriañeo,
Ana nan wata rana, Yesu yana kan koyarwa a haikali da wa'azin bishara, sai shugaban firistoci da marubuta suka zo wurinsa da dattawa.
2 nañontane aze ty hoe: Isaontsio: Lily hirik’ aia ty anoe’o o raha zao? ke Ia ty nanolots’ Azo o lily zao?
Suka yi magana, su na ce masa, “Gaya mana da wanne iko ne ka ke yin wadannan abubuwan? Ko wanene ya baka wannan ikon?”
3 Aa le hoe ty natoi’ Iesoà: Hañontaneako raha raike hey, le isaontsio:
Ya amsa sai ya ce masu, “Ni ma zan yi maku tambaya. Gaya mani game
4 ty filipora’ i Jaona—boak’ andin­dìñe añe hao ke hirik’ am’ ondaty?
da baptisman Yahaya. Daga sama take ko kuwa daga mutane ne?”
5 Aa hoe ty vesoveso’ iareo: Naho ataontika t’ie nihirik’ andin­diñ’ao, le hatoi’e ty hoe: Aa manao akore t’ie tsy niantofa’ areo?
Sai suka yi mahawara da junansu, suna cewa, “In mun ce, 'Daga sama,' zai ce, 'To don me ba ku ba da gaskiya gareshi ba?'
6 Fe naho ataontika ty hoe: Boak’ am’ondatio: le hene hametsa-bato aman-tika ondatio ie miantoke te nimpitoky t’i Jaona.
Amma in mun ce, 'Daga mutane ne,' dukan mutane za su jejjefe mu da duwatsu, domin sun tabbata a ransu Yahaya annabi ne.”
7 Aa le tinoi’ iereo te tsy fohi’ iareo ty nihirifa’e.
Sai suka amsa cewa ba su san ko daga ina ne take ba.
8 Le hoe t’Iesoà tam’iereo, Tsy hitaroñako ka ty lily anoeko o raha zao.
Yesu yace masu, “To haka ni ma ba zan gaya maku ko da wanne iko nake yin wadannan abubuwan ba.”
9 Namototse nandrazañe talily raike ka re am’ ondatio, Teo t’indaty nañalahala tetem-bahe le nafondro’e ami’ty mpiava; le nañavelo mb’eo vaho nitambatse añe.
Ya gaya wa mutane wannan misali, “Wani mutum ya dasa gonar inabi, ya ba wadansu manoma jinginarta, sai ya tafi wata kasa har ya dade.
10 Ie an-tsa’e, nirahe’e ty mpitoroñe homb’ amo mpiavao hitolora’e amy voka’ i tetem-bahey, f’ie trinabotrabo’ o mpiavao vaho nampolie’ iereo mañomaño.
Da lokacin girbi ya yi sai ya aiki wani bawansa zuwa wurin manoman, saboda su bashi daga cikin anfanin gonar. Amma manoman suka doke shi, sai suka kore shi hannu wofi.
11 Nañiraha’e mpitoroñe raike ka, f’ie linafa’ iereo naho nampisilofeñe vaho nampolie’ iereo hara’e.
Ya aike wani bawa kuma sai suka daddoke shi, suka kunyatar da shi, suka kore shi hannu wofi.
12 Mbe nañirake ty faha­telo’e: f’ie namonotrobo’ iereo vaho nanao soike aze.
Ya kuma sake aike na uku suka yi masa rauni, suka jefar da shi a waje.
13 Le hoe ty tompo’ i tanem-bahey: Inoñ’ arè ty hanoeko? Hiraheko mb’eo ty anak’ isoko; ie oni’ iereo, le va’e himeñara’ iareo maso.
Sai mai gonar inabin ya ce, 'Me zan yi? Zan aiki kaunattacen dana. Watakila zasu ba shi daraja.'
14 Fa ie nitalake’ o mpiavao, le nikinia ty hoe, Intike i mpandovay antao hañè-doza ama’e, le ho antika i lovay.
Amma sa'adda manoman suka gan shi, suka yi shawara a tsakaninsu, cewa, 'Wannan ne magajin. Bari mu kashe shi, saboda gadon ya zama namu.'
15 Aa le nafetsa’ iereo alafe’ i tondam-bahey re vaho vinono’ iereo. Inoñe henaneo ty hanoa’ i tompo-tetem-bahey?
Suka jefar da shi waje daga gonar, suka kashe shi. Menene ubangijin gonar inabin zai yi da su?
16 Ho mb’eo re hanjamañe o mpiavao vaho hatolo’e am’ ondaty ila’eo i tetem-bahey. Ie nirendre’ ondatio izay le hoe ty asa’ iareo: Hete! Sondia’e any!
Zai zo ya halakar da wadannan manoma, sai ya ba wadansu gonar.” Da suka ji wannan, suka ce, “Allah ya sawake!”
17 Nitolik’ am’iareo t’Iesoà le nanao ty hoe: Abejaño arè i pinatetse ami’ty hoey: I vato nado’ o mpamboatseoy ty ninjare fehe-kotsoke.
Amma Yesu ya kalle su, sai yace, “Menene ma'anar wannan nassi? 'Dutsen da magina suka ki, an mayar da shi kan kusurwa'?
18 Dorodòro ze mideboñe amy vato zay; le ho demohe’e ze igodoiña’e.
Duk wanda ya fadi kan dutsen zai farfashe. Amma duk wanda dutsen ya fadi a kansa, zai rugurguza shi.”
19 Te ho nitsepak’ aze amy ora zay o mpisorom-beio naho o mpanoki-dilio, fe napota’iareo t’ie ty nitalifira’e i ohatsey fe nimarimariheñe i lahialeñey;
Sai marubutan da manyan firistocin suka so su kama shi a wannan sa'a, domin sun sani ya yi wannan misali a kansu ne. Amma sun ji tsoron mutane.
20 Aa le nivoñone’iereo naho nañirake mpitampoñe hihaboke havañonañe, hitsepak’ aze ami’ty tsara’e hanesea’ iereo ami’ty hery naho ty lili’ i ragovay.
Suna fakonsa, suka aiki magewaya, wadanda suke kamar masu adalci, saboda su sami kuskure cikin maganarsa, don su mika shi ga hukumci da kuma ikon gwamna.
21 Le hoe ty nañontanea’ iareo: O Talè, fohi’ay te to o saontsi’oo naho ty fanoroa’o, naho tsy eo ty irihia’o, vaho mahity ty fitaroña’o i satan’ Aña­harey.
Suka tambaye shi, cewa, “Malam, mun sani da cewa kana fada da koyar da abin ke daidai, kuma ba wanda yake cusa maka ra'ayi, amma kana koyar da gaskiya game da hanyar Allah.
22 Aa vaho Hake hao ty androroña’ay amy Kaisara ke tsie?
Wai shin doka ne mu biya haraji ga Kaisar, ko babu?”
23 Niarofoana’ Iesoà ty hakalitaha’ iareo vaho nanoa’e ty hoe: Ino ty itsoha’ areo ahy?
Amma Yesu ya gane makircinsu, sai ya ce masu,
24 Itoloro drala raike, Sare’ ia naho tahina’ ia ro ama’e eo? A i Kaisara, hoe iereo.
“Nuna mani dinari. Sifar wanene da kuma rubutun wanene akan sa?” Suka ce, “Na Kaisar ne.”
25 Le hoe t’Iesoà am’ iereo: Atoloro amy Kaisara arè ze a i Kaisara vaho an’ Andrianañahare ze an’ Andrianañahare.
Sai ya ce masu, “To sai ku ba Kaisar abin da ke na Kaisar, ku kuma ba Allah, abin da ke na Allah.”
26 Aa le tsy eo ty nahatsepak’ aze amo saontsi’eo añatrefa’ ondatio. Toe nahavereñe iereo i toi’ey, vaho nianjiñe.
Marubutan da manyan firistocin ba su sami abin zargi cikin maganarsa, a gaban mutane ba. Suka yi mamakin amsar sa, ba su kuma ce komai ba.
27 Niheo mb’ama’e o Tsa­doke ila’eo; o tsy miantoke o fiva­ño­nan-ko velo­­ñeoo, le hoe ty nañontanea’ iareo:
Sa'adda wadansu Sadukiyawa suka zo wurinsa, wadan da suka ce babu tashin mattatu,
28 O Talè, sinoki’ i Mosè aman-tika te, naho vilasy ty rahalahi’ ondaty amam-baly, ie mivetrake tsy aman’ anake, le soa te hengae’ i rahalahi’ey i ramavoiñey, hisamake, hameloñe tabiry ho a i rahalahi’ey.
suka tambaye shi, cewa, “Malam, Musa ya rubuta mana cewa idan dan'uwan mutum ya mutu, mai mace kuma ba shi da yaro, sai dan'uwansa ya auri matar, ya samar wa dan'uwansa yaro.
29 Aa le teo ty fito miroahalahy. Ty va­loha’e nañenga valy fe nikoromake tsy aman-tiry,
Akwai 'yan'uwa guda bakwai kuma na farin ya yi aure, sai ya mutu babu da,
30 naho ty faharoe;
haka ma na biyun.
31 vaho nengae’ ty fahatelo ka; manahake izay, songa nihomake i roahalahy fito rey fe tsy nampipoke anake.
Na ukun ya aure ta, haka nan na bakwai ma bai bar yaya ba, har suka mutu.
32 Honka’e, nivilasy ka i rakembay.
Daga baya sai matar ma ta mutu.
33 Aa vaho ia ty ho vali’ i rakembay amy fivañonan-ko veloñey kanao songa nañenga aze ho vali’e i fito rey?
To a ranar tashin mattatu, matar wa za ta zama? Domin duka bakwai din sun aure ta.”
34 Hoe ty natoi’ Iesoà: Mañenga valy naho engaen-dahy o ana’ ty tane toio. (aiōn g165)
Yesu ya ce masu, “'Ya'yan duniyan nan suna aure, ana kuma ba da su ga aure. (aiōn g165)
35 F’ie volilien-ko mañeva hitakatse i haveloñey naho i fivañonam-beloñey, le tsy hañenga valy naho tsy hanoloram-baly, (aiōn g165)
Amma wadanda aka ga cancantarsu a waccan tsara, sun isa su sami tashin mattatu, ba za suyi aure ko a aurar da su ba. (aiōn g165)
36 vaho tsy hihomake ka, fa hanahake o anjelio, mbore ho anan’ Añahare kanao ana’ i fivañonan-ko veloñey.
Gama ba za su mutu kuma ba, domin suna daidai da mala'iku kuma su 'ya'yan Allah ne, da shike su 'ya'yan tashin matattu ne.
37 Le i fivañonam-beloñey, ie i natoro’ i Mosè amy talili’ i rongo­ñey, te nikanjia’ Iehovà ami’ty hoe: Andrianañahare’ i Abraàme, naho Andrianañahare’ Isaka, vaho Andrianañahare’ Iakobe.
Amma batun tashi matattu, ko Musa ma ya nuna wannan, a cikin jeji, inda ya kira Ubangiji, Allah na Ibrahim da kuma Allah na Ishaku da Allah na Yakubu.
38 Ie tsy Andrianañahare’ o vilasio fa a o veloñeo, amy t’ie kila veloñe ama’e.
Yanzu shi ba Allahn matattu ba ne, amma na masu rai, saboda duka suna raye a wurinsa.”
39 Aa le tinoi’ o mpanoki-dily ila’eo ty hoe: O Talè, vantañe o saontsi’oo.
Wadansu marubuta suka amsa, “Malam, ka amsa da kyau.”
40 Nifototse amy zay, tsy eo ty nahavany ontane ama’e ka.
Gama ba su sake yi masa wadansu tambayoyi ba.
41 Le hoe t’Iesoà am’iereo: Aa vaho akore te saontsieñe te tiri’ i Davide i Norizañey?
Yesu ya ce masu, “Yaya suke cewa Almasihu dan Dauda ne?
42 Amy te toe sinaontsi’ i Davide amy boken-Tsaboy ty hoe: Hoe t’ Iehovà amy Talèkoy: Mitoboha an-kavanako etoañe,
Gama Dauda da kansa ya ce a cikin littafin Zabura, Ubangiji ya ce wa Ubangiji na, 'Zauna a hannun dama na,
43 Ampara-panoako fitongoam- pandia’o o rafelahi’oo.
sai na maida makiyanka a karkashin tafin sawunka.'
44 Aa kanao natao’ i Davide, Talè, re, ino ty maha-tiri’e aze?
Dauda ya kira Kristi 'Ubangiji', to ta yaya ya zama dan Dauda?”
45 Hoe t’Iesoà amo mpiama’eo añtrefa’ i lahialeñey:
Dukan mutane suna ji ya ce wa almajiransa,
46 Itaò o mpanoki-dilio, ie mpidraidraitse an-tsarimbo mireba­rebao, mpipay ty hañontanea’ ondaty an-tsena ao, mpitea ty fiambesa-tsoa am-pitontonañe ao hiagaregañe, naho ty tihy aolo amo sabadidakeo
“Ku yi hankali da marubuta, wadanda suna son tafiya da manyan riguna, suna kuma son a gaishe su a cikin kasuwanni, da mayan wuraren zama a cikin majami'u, da kuma manyan wurare a wurin bukukkuwa.
47 mbore mpitavañe o trañom-bantotseo vaho loho mpipay tsiriry amo filolofa’ iareo mitoitoio. Hekoheko ty fatse am’iereo.
Suna kuma kwace wa gwamraye gidaje, suna kuma badda kama ta wurin yin doguwar addu'a. Wadannan za su sha hukumci mai girma.”

< Lioka 20 >