< Deotoronomia 12 >

1 Inao o fañè naho fepètse tsy mahay tsy hambena’areo soa an-tane atolo’ Iehovà Andrianañaharen-droae’o azo ho lova’o amy ze hene andro hiveloma’ areo an-tane atoy.
Waɗannan su ne ƙa’idodi da kuma dokokin da za ku lura, ku kuma kiyaye a ƙasar da Ubangiji, Allahn kakanninku, yake ba ku don ku ci gādonta, muddin kuna zama a ƙasar.
2 Fonga ho rotsahe’ areo ze toe-pitoroña’ o rofoko ho tavane’ areoo, ze ndrahare’ iareo andengo’ o vohitse aboo, naho ankaboa’ o vohibohitseo vaho añ’alo’ ze hene hatae leñe.
Ku hallaka dukan wuraren da al’umman da kuke kora suke yi wa allolinsu sujada, a kan duwatsu masu tsawo, da a kan tuddai, da kuma ƙarƙashin kowane itace gaba ɗaya.
3 Ho fongore’ areo o kitreli’eo le ho pozahe’ areo o hazomanga’eo, le ho forototoe’ areo an’ afo o Aserimeo, le ho hatsafe’ areo o sare­saren-drahare’eo vaho ho faohe’ areo amy toetsey ty añara’ iareo.
Ku rurrushe bagadansu, ku farfashe keɓaɓɓun duwatsunsu, ku kuma ƙone ginshiƙan Asheransu da wuta; ku yayyanka gumakan allolinsu, ku kuma shafe sunayensu daga waɗannan wurare.
4 F’ie tsy hanoe’ areo am’ Iehovà Andrianañahare’ areo,
Ba za ku yi wa Ubangiji Allahnku sujada a hanyar da suke yi ba.
5 fa amy ze toetse ho joboñe’ Iehovà Andria­nañahare’ areo amo fifokoa’ areo iabio, hampipoha’e ty tahina’e ho akiba’e, le izay ty hipaia’ areo aze, vaho eo ty hiheova’o.
Amma sai ku nemi wurin da Ubangiji Allahnku zai zaɓa daga cikin dukan kabilanku, inda zai sa Sunansa, yă mai wurin mazauninsa. A wannan wuri ne za ku tafi;
6 Eo ty hindesa’ areo o hisoroña’ areoo, naho o banabanà’ areoo, naho o engam-paha-folo’ areoo, naho o engaem-pità’ areoo, naho o nifantà’ areoo naho o enga satrin’ arofo’ areoo vaho ty valohan’ ana’ o añombe’ areoo naho o lia-rai’ areoo.
a can ne kuma za ku kawo hadayun ƙonawa da sadakoki, zakkarku da kyautai na musamman, da abin da kuka yi alkawari za ku bayar, da hadayunku na yardar rai, da kuma’ya’yan farin garkunanku na shanu da na tumaki.
7 Eo ka ty hikamà’ areo naho o keleia’ areoo, añatrefa’ Iehovà Andrianañahare’ areo, le hirebek’ amo hene tolom-pità’ areo nitahia’ Iehovà Andrianañahare’o azoo.
A can, a gaban Ubangiji Allahnku, ku da iyalanku za su ci, su kuma yi farin ciki a kome da kuka sa hannunku a kai, domin Ubangiji Allahnku zai albarkace ku.
8 Tsy hanoe’ areo ka o satan-tika henaneo, t’ie songa manao ze to am-pihaino’e avao,
Kada ku yi kamar yadda muke yi a nan yau, yadda kowa yake yin abin da ya ga dama.
9 amy te mboe tsy niheova’ areo i fitofàñe naho lova atolo’ Iehovà Andria­nañahare’ areo azoy.
Gama ba ku kai wurin hutawa wanda Ubangiji Allahnku zai ba ku gādo ba tukuna.
10 Ie itsaha’ areo Iardene himoneñe amy tane atolo’ Iehovà Andrianañahare’ areo anahareo ho lovay, le ie ampitofà’e amo rafelahy miariseho iabio vaho imoneña’areo am-panintsiñañe;
Amma sa’ad da kuka haye Urdun, kuka zauna a ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku ita gādo, zai kuwa ba ku hutu daga dukan abokan gābanku da suke kewaye da ku, kuka sami zaman lafiya,
11 le eo ty toetse ho joboñe’ Iehovà Andrianañahare’ areo hampimoneña’e ty tahina’e, eo ty hanesea’ areo ze han­diliako anahareo; le o hisoroñañeo, naho o banabana’ areoo naho o faha-folom-bara’ areoo naho o engaem-pità’ areoo, naho ze hene engam-panta nifantà’ areo am’ Iehovà.
sai ku kai dukan abin da na umarce ku ku kai, wato, hadayu na ƙonawa, da sadakokinku, da zakkarku, da hadayunku na ɗagawa, da hadayunku na alkawarin da kuka yi wa Ubangiji a wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa yă sa sunansa.
12 Le hirebeke añatrefa’ Iehovà Andrianañahare’ areo nahareo, ie naho o anadahi’ areoo naho o anak’ ampela’ areoo naho ondevo lahy naho ampela’ areoo naho i nte-Levy am-po-kijoli’ areoy, ie tsy aman’ anjara ndra lova ama’ areo.
A can kuma za ku yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku, ku da’ya’yanku maza da mata, da bayinku maza da mata, da kuma Lawiyawa daga biranenku, waɗanda ba a ba su rabo ba, ba su kuma da gādo na kansu.
13 Mitomira tsy hañenga soroñe amy ze toetse isa’o añe,
Ku kula fa kada ku miƙa hadayun ƙonawa a wani wurin da kuka ga dama.
14 te mone amy toetse ho joboñe’ Iehovà amo fifokoa’ooy, ao ty hañenga’o o fisoroña’oo, le eo ty hanoa’o ze hene lilieko.
Ku miƙa su kawai a wurin da Ubangiji zai zaɓa a cikin ɗaya daga kabilanku, a can za ku yi kowane abin da na umarce ku.
15 Ie amy izay mahazo mandenta naho mikama ze biby amy ze hene lalam-bei’o ao irehe, ze paia’ ty tro’o amo fitahiañe natolo’ Iehovà Andrianañahare’o azoo, ie sambe ho kamae’ ty malio naho ty tsy malio, manahake t’ie tsebý ndra aiale.
Amma kwa iya yanka nama ku ci a garuruwanku, a duk lokacin da ranku yake so, kamar yadda ake yi da gada ko barewa, bisa ga albarkar da Ubangiji Allahnku yake sa muku. Marar tsarki da mai tsarki, duka za ku iya ci.
16 Fe tsy ho kamae’o ty lio’e; fa hadoa’o an-tane hoe rano.
Amma kada ku ci jini, ku zubar da shi a ƙasa kamar ruwa.
17 Tsy ho kamae’o an-dalam-bei’o eo ka ze fahafolo’ ty am­pem­ba’o ndra ty divai’o ndra ty mena’o ndra ty valohan’ ana’ ty mpirai-tro’o ndra ty mpirai-lia’o, ndra ze engam-panta nifantà’o, ndra ze enga satrin’ arofo’o, ndra ze engaem-pità’o.
Kada ku ci zakkar hatsi, da na sabon inabi, da kuma na mai a biranenku, ko kuwa na’ya’yan fari na garkunanku na shanu da na tumaki, ko kuwa duk wani abin da kuka yi alkawari za ku bayar, ko hadayunku na yardar rai, ko kyautai na musamman.
18 F’ie ho kamae’o añatrefa’ Iehovà Andriana­ñahare’o amy toetse ho joboñe’ Iehovà Andria­nañahare’oy, ihe naho ty ana-dahy naho anak’ ampela’o naho ty ondevo-lahy naho ampela’o naho i nte-Levy an-tanà’oy; vaho hirebek’ añatrefa’ Iehovà Andrianañahare’o irehe amy ze hene tolom-pità’o.
A maimakon haka, sai ku ci su a gaban Ubangiji Allahnku a wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa, da ku da’ya’yanku maza da mata, da bayinku maza da mata, da kuma Lawiyawa daga biranenku, ku kuwa yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku a kowane abin da kuka sa hannunku.
19 Mitomira tsy haforintse’o i nte-Leviy, te ihe mbe veloñe an-tane atoy.
Ku yi hankali, kada ku manta da Lawiyawa, muddin kuna zaune a ƙasarku.
20 Aa ie ampigadagadañe’ Iehovà Andrianañahare’o ty tane’o amy nitsarà’e ama’oy, le hanao ty hoe irehe: Hihinan-kena iraho, aa kanao hasijim-bata’o, le mete mikama hena irehe, ze hadrao’o iaby.
Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya fadada iyakarku kamar yadda ya yi muku alkawari, kuka kuma ji marmarin nama, kuka kuma ce, “Muna so mu ci nama,” to, za ku iya cin yadda kuke so.
21 Aa ie lavitse azo i toetse jinobo’ Iehovà Andriana­ñahare’o hampipoha’e i tahina’eiy, le handenta amo mpirai-tro’oo irehe naho amo mpirai-lia’o natolo’ Iehovà azoo amy nandiliako azoy, le hikama an-tanà’o ao ze satrie’ ty tro’o,
In wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa don yă sa Sunansa yana da nisa sosai daga inda kuke, za ku iya yankan dabbobi daga garkunanku na shanu da na tumakin da Ubangiji ya ba ku, kamar yadda na umarce ku, a cikin biranenku kuma za ku iya ci, yadda kuke so.
22 manahake ty fikamañe o tsebý naho o aiàleo ty hikama’o aze; le songa mete ikama’ ty malio naho ty tsy malio.
Ku ci su yadda akan ci barewa ko mariri. Marar tsarki da mai tsarki, za ku iya ci.
23 Fe mifoneña tsy hikama ty lio’e: fa amy lio’ey ty havelo’e, le tsy hatrao’o fikama ami’ty hena i haveloñey.
Amma ku tabbata ba ku ci jinin ba, domin jini ne rai, ba kuwa za ku ci rai cikin naman ba.
24 Tsy ho kamae’o izay fa hadoa’o an-tane eo hoe rano.
Ba za ku ci jini ba, ku zubar da shi a ƙasa kamar ruwa.
25 Tsy hikama’o, soa te ho tahie’e irehe naho o ana’o manonjohy azoo ie manao ty fahiti’e am-pivazohoa’ Iehovà.
Kada ku ci shi, don ku zauna lafiya, da ku da’ya’yanku bayanku, gama za ku riƙa aikata abin da yake daidai a gaban Ubangiji.
26 Fe o raha ama’o mete ho navì’oo naho ze nifantà’o ro hen­dese’o mb’amy toetse ho joboñe’ Iehovày mb’eo.
Amma ku ɗauki abubuwa masu tsarki, da kuma duk abin da kuka yi alkawari za ku bayar, ku tafi inda Ubangiji ya zaɓa.
27 Le hengae’o i hisoroña’oy, ty hena’e naho ty lio’e, amy kitreli’ Iehovà Andria­na­ña­hare’oy, le hadoa’o amy kitreli’ Iehovà Andria­naña­hare’oy ty lion’ enga’o vaho ho kamae’o ty hena’e.
Ku miƙa hadayunku na ƙonawa a bagaden Ubangiji Allahnku, da naman da kuma jinin. Dole a zub da jinin hadayunku a gindin bagaden Ubangiji Allahnku, amma za ku iya cin naman.
28 Ambeno naho janjiño o tsara iaby lilieko azoo, soa t’ie hiraorao naho o ana’o handimbe azo kitro añ’afe’eo; ano ty soa naho ty hiti’e am-pivazohoa’ Iehovà Andrianañahare’o.
Ku yi hankali, ku yi biyayya da dukan waɗannan umarnan da nake ba ku, da kuma’ya’yanku, don ku zauna lafiya, da ku da’ya’yanku a bayanku, gama za ku riƙa aikata abin da yake daidai da kuma yake mai kyau a gaban Ubangiji Allahnku.
29 Aa ie aitoa’ Iehovà Andrianaña­hare’o aolo’o o fifeheañe handenà’o ho tavane’oo naho limbeza’o vaho fa mimoneñ’ an-tane’ iareo ao,
Ubangiji Allahnku zai kawar muku da al’umman nan da kuke niyyar shiga cikin ƙasarsu don ku kore su, bayan kuka kore su, kuka kuma zauna a ƙasarsu,
30 le mitaoa tsy ho tra-pandrike ami’ty fitsi­kombea’o iareo, ie mongoreñe aolo’o eo, le ko añontanea’o o ndrahare’ iareoo ami’ty hoe, Aa vaho akore ty fitoroña’ ondaty retìa o ndrahare’ iareoo? hanoeko ka.
to, sai ku lura, kada ku jarrabtu ku kwaikwaye su bayan da an riga an shafe su daga gabanku, kada ku tambayi kome game da allolinsu, kuna cewa, “Yaya waɗannan al’ummai suke bauta wa allolinsu? Mu ma za mu yi kamar yadda suka yi.”
31 Ko manao izay am’ Iehovà Andrianañahare’o, amy te ze atao hativàñe am’ Iehovà, o raha vata’e heje’eo le fonga nanoe’ iereo amo ndrahare’ iareoo mbore sinodo’ iareo añ’afo ao amo ndrahare’eo o ana-dahi’eo naho o anak’ampela’eo.
Ba za ku yi wa Ubangiji Allahnku sujada a hanyar da suke yi ba, gama a cikin yin sujada wa allolinsu, sun yi dukan abubuwan banƙyaman da Ubangiji yake ƙi. Har ma sukan ƙone’ya’yansu maza da mata a wuta a matsayin hadayu.
32 Aa le ambeno naho oriho ze hene andiliako anahareo: ko anovoña’o vaho ko añafaha’o.
Ku lura, ku aikata dukan abin da na umarce ku; kada ku ƙara, kada ku rage daga cikin.

< Deotoronomia 12 >