< 1 Timoty 2 >

1 Ty añosihako valoha’e le te hanoeñe ho a ondaty iabio ty fihalaliañe, filolohañe, fañalañalañañe naho fañandriañañe,
Da farko dai, ina gargaɗe ku cewa a yi roƙe-roƙe, ana addu’o’i, ana yin addu’a a madadin waɗansu da kuma a yi godiya saboda kowane mutum
2 naho amo mpanjakao naho o fonga mpifeheo, hiveloman-tika am-pianjiñañe naho fanintsiñañe, mañambeñe Hake vaho migahiñe.
da sarakuna da dukan masu mulki, domin mu zauna lafiya, rai kuma kwance, muna bin Allah sosai a cikin natsuwa.
3 Fa izay ty soa naho mete am-pivazohoan’ Añahare Mpan­drombak’ antika,
Wannan yana da kyau, yakan kuma gamshi Allah Mai Cetonmu,
4 ie satri’e te ho hene tra-drombake ondatio hahatendreke ty faharendrehañe ty hatò.
wanda yake so dukan mutane su sami ceto su kuma zo ga sanin gaskiya.
5 Raike t’i Andrianañahare, naho raike ty Mpañalañalañe añivon’ Añahare naho ondatio, indaty atao Iesoà Norizañey,
Gama Allah ɗaya ne, matsakanci kuma ɗaya tsakanin Allah da mutane, shi ne kuwa Kiristi Yesu,
6 i nanolotse ty fañòva’e ho vilin’ ai’ ze he’ey, ho fitaliliañe an-tsa do’e.
wanda ya ba da kansa fansa domin dukan mutane, shaidar da aka bayar a daidai lokaci.
7 Izay ty nanendreañe ahy ho mpitaroñe naho Firàheñe—mivolan-katò iraho fa tsy mandañitse—ho mpañoke to naho migahiñe amo kilakila’ ndatio.
Don haka ne aka sa ni mai wa’azi, da manzo kuma, gaskiya nake faɗa, ba ƙarya ba, na kuma zama malami mai koya wa al’ummai al’amarin bangaskiya da kuma na gaskiya.
8 Aa le salalàeko te hene hitalaho ondatio ndra aia’ aia am-pañonjoñam-pitàñe miavake, tsy an-kaboseke ndra lietse.
Ina so maza a ko’ina su ɗaga hannuwansu masu tsarki cikin addu’a, ba tare da fushi ko faɗa ba.
9 Manahake izay, te hisaroñe ami’ty eva’e o rakembao, ho hendre naho tsò-po, tsy a-maròy mirandrañe tsy am-bolamena ndra hange, vaho tsy misikin-damba marerarera,
Ina kuma so mata su lura su yi wa kansu adon da ya cancanta, da rigunan da suka dace, ba da adon kitso ko sa kayan zinariya ko lu’ulu’u ko kuma tufafi masu tsada ba,
10 fa mitolon-tsoa mañeva o rakemba manao ho mpitalaho aman’ Añahareo.
sai dai su yi ayyuka masu kyan da suka dace da matan da suke masu bauta wa Allah.
11 Ehe te hianjiñe naho hiandaly o rakembao t’ie mioke.
Ya kamata mace ta riƙa koyo cikin natsuwa da cikakkiyar biyayya.
12 Tsy meiko hañòke ndra hanan-dily ami’ty lahilahy ty rakemba, fa hianjiñe.
Ban ba mace izini ta koyar ko tă yi mulki a kan namiji ba; sai dai ta zauna shiru.
13 Amy te namboareñe hey t’i Dame, vaho izay i Haova.
Gama Adamu ne aka fara halitta, sa’an nan Hawwa’u.
14 Le tsy i Dame ty ni-fañahieñe, fa i rakembay ty finitake vaho nikorovoke an-kakeo.
Ba kuma Adamu ne aka yaudara ba; macen ce aka yaudara ta kuma zama mai zunubi.
15 Ie amy zao, ho rombahen-dre amo fisamahañeo, ie milozoke am-patokisañe naho fikokoañe vaho fiavahañe mitrao-pilieram-batañe.
Amma mata Za tă sami ceto za su sami ceto ta wurin haihuwa, in suka ci gaba cikin bangaskiya, ƙauna da kuma tsarki tare da halin sanin ya kamata.

< 1 Timoty 2 >