< 2 Timoty 1 >

1 I Paoly, Firàhe’ Iesoà Norizañey ami’ty satrin’ arofon’ Añahare, amam-pitamàn-kaveloñe am’ Iesoà Norizañey.
Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, bisa ga alkawarin rai wanda yake cikin Kiristi Yesu,
2 Ho a i Timoty, anake kokoako: Hasoa naho tretre vaho ty fañanintsin’ Añahare Rae naho i Talèntika Iesoà Norizañey.
Zuwa ga Timoti, ƙaunataccen ɗana. Alheri, jinƙai da salama daga Allah Uba da kuma Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
3 Andriañeko t’Andria­na­ñahare italahoako manahak’ an-droaeko an-kazavan-troke, le mahatiahy azo nainai’e iraho am-pilolofako handro an-kaleñe;
Na gode wa Allah wanda nake bauta wa, kamar yadda kakanni-kakannina suka yi da lamiri mai tsabta, yadda kullum dare da rana ina tuna da ku a cikin addu’o’ina.
4 le misalala hahatrea azo amy fitiahiako i ranomaso’oy, hahaliforañ’ ahy an-kaehake,
Sa’ad da na tuna da hawayenka, nakan yi marmarin ganinka, don in cika da farin ciki.
5 ie tiahiko ty fatokisan-tò an-tro’o ao, ze nimoneñe heike tañova’ i Loizae renebei’o naho amy Eonikae rene’o vaho atokisako te ama’o ka.
An tunashe ni da sahihiyar bangaskiyarka, wadda a farko ta kasance a cikin kakarka Loyis da kuma mahaifiyarka Yunis yanzu kuwa na tabbata tana cikinka.
6 Izay ty añosihako azo ty hampibelañe i falalàn’ Añaharey ama’o añamy nanampezan-tañakoy.
Saboda haka, ina so in faɗakar da kai, ka lura baiwan nan ta Allah, wadda take tare da kai ta wurin ɗibiya maka hannuwana.
7 Toe tsy tinolon’ Añahare troke mimalimalitse tika, fa ty arofon-kaozarañe naho ty fikokoañe, vaho ty filieram-batañe.
Gama Allah bai ba mu ruhun tsoro ba, sai dai ruhun iko, na ƙauna da kuma na kamunkai.
8 Aa le ko salareñe ty talili’ i Talèntikañey, naho izaho mpirohi’e, fe mitraofa amako ami’ty falovilovia’ i talili-soay amy haozaran’ Añaharey,
Saboda haka kada ka ji kunyar ba da shaida game da Ubangijinmu, ko kuwa ka ji kunyata, ni da nake ɗan sarƙa saboda shi. Sai dai ka haɗa kai tare da ni cikin shan wahala saboda bishara ta wurin ikon Allah,
9 i fa nandrombake antika naho nikanjy antika am-pikanjiañe miavake, tsy ty amo fitoloñan-tikañeo, fa amy satrin’ arofo’ey naho i falalàñe natolotse antika am’ Iesoà Norizañey taolo’ ty fifotora’ o sàoy, (aiōnios g166)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
10 f’ie naboake henane zao ami’ty fitotsaha’ i Mpandrombak’ antika Iesoà Norizañey, i nandrotsake i havilasiiy vaho ninday haveloñe naho tsi-fihomahañe mb’ an-kazavàñe mb’eo amy talili-soay,
amma yanzu an bayyana ta ta wurin bayyanuwar Mai Cetonmu, Kiristi Yesu, wanda ya hallaka mutuwa ya kuma kawo rai da rashin mutuwa a sarari ta wurin bishara.
11 i nanendreañe ahy ho mpitaroñe naho Firàheñe naho mpañokey.
A wannan bishara ce, aka naɗa ni mai shela da manzo da kuma malami.
12 I hoe zay ty isotriako o raha zao; fe tsy salatse, fantako i Fiatoakoy, vaho atokisako t’ie mahafihaja i nampañajako azey ampara’ i àndroy.
Shi ya sa nake shan wahalar da nake sha. Duk da haka ba na jin kunya, domin na san wanda na gaskata da shi, na kuma tabbata cewa yana iya kiyaye abin da na danƙa masa amana don wancan rana.
13 Tambozoro ami’ty fatokisa’o naho fikokoa’o am’ Iesoà Norizañey ty vente’ o tsara-kanintsiñe tsinano’o tamakoo.
Abin da ka ji daga gare ni, ka kiyaye shi kamar tsarin sahihiyar koyarwa, cikin bangaskiya da ƙauna cikin Kiristi Yesu.
14 Vontitiro o raha soa natolotse azoo ami’ ty fañimbà’ i Arofo Masiñe mimoneñe añovan-tikañey.
Ka kiyaye kyakkyawar ajiyan nan da aka danƙa maka amana, ka lura da ita da taimakon Ruhu Mai Tsarki wanda yake raye a cikinmu.
15 Apota’o te fonga niamboho ahy i e Asia añe rey miharo amy Figelo vaho i Hermogena.
Ka san cewa kowa a lardin Asiya ya juya mini baya, har da Figelus da Hermogenes.
16 Ehe te ho tretreze’ i Talè o añ’anjomba’ i Onesiforoseo, fa beteke nampanintsiñe ahiko vaho tsy nahameñatse aze o silisilikoo,
Bari Ubangiji yă yi wa iyalin Onesiforus jinƙai, domin sau da dama yakan wartsakar da ni, bai kuma ji kunyar sarƙoƙina ba.
17 f’ie te Roma le nitsoek’ ahy ampara’ te nioni’e.
A maimakon haka ma, sa’ad da yake a Roma, ya neme ni ido a rufe sai da ya same ni.
18 Hatolo’ i Talè aze abey ty hahaoniña’e tretrè amy Talè amy andro zay! Ie fohi’o soa o sata maro nitoroña’e ahiko e Efesosy añeo.
Bari Ubangiji yă sa yă sami jinƙai daga Ubangiji a wancan ranar! Ka sani sarai yadda ya taimake ni a hanyoyi dabam-dabam a Afisa.

< 2 Timoty 1 >