< 1 Korintiana 2 >

1 O ry longo, ie nivotrake ama’ areo iraho, le tsy an-dàn-tsaontsy, tsy an-kihitse ty nitaroñako i nietak’ aman’ Añaharey.
Da na zo wurinku’yan’uwa, ban zo da iya magana ko wani mafificin hikima yayinda na yi muku shelar shaida game da Allah ba.
2 Fa nifaharako te tsy hahafohiñe ndra inoñ’ inoñe ama’ areo ao naho tsy Iesoà Norizañey vaho ie pinèke.
Don na ƙudura a raina sa’ad da nake tare da ku cewa ba zan mai da hankali ga kome ba sai dai Yesu Kiristi wanda aka gicciye.
3 Nimokotse t’ie tama’ areo, nihembañe, vaho nisilofe’ ty nevenevetse.
Na zo wurinku cikin rashin ƙarfi da tsoro, da rawan jiki ƙwarai.
4 Le tsy an-tsaontsin-kihitse mahasintoñe i rehakoy naho i fitaroñakoy, fa ami’ty fampalangesañe i Arofoy naho añ-ozatse,
Saƙona da wa’azina ba su zo cikin hikima da kalmomin lallashi ba, sai dai da nuna ikon Ruhu,
5 soa tsy hioreñe ami’ty hakante’ ondaty ty fatokisa’ areo fa ami’ty faozaran’ Añahare.
domin kada bangaskiyarku ta dogara a kan hikimar mutane, sai dai a kan ikon Allah.
6 Toe mitaroñe hihitse amo àñoñeo zahay, fa tsy ty hihi’ ty sa toy, ndra ty a o mpifehe’ an-tsa toio, ie sindre miha-modo. (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
7 Toe mitaroñe i hihin’ Añahare nakafitsey zahay, i hihitse naetake pak’ henaney, f’ie norizan’ Añahare taolo’ ty sa toy hañonjona’e antika, (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
8 ie ninofi’ o mpifehe an-tsa toio, fa naho nifohi’ iareo, le tsy ho pinè’ iareo i Talèn’ engeñey. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
9 Fa hoe ty pinatetse: Fihaino tsy nahaisake, ravembia tsy nahajanjiñe, vaho tsy nizilike añ’ arofo’ondaty ze he’e hinalankan’ Añahare ho a’ o mikoko azeoo.
Duk da haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ba idon da ya taɓa gani, ba kunnen da ya taɓa ji, ba kuma zuciyar da ta taɓa tunanin abin da Allah ya shirya wa masu ƙaunarsa.”
10 F’ie nibentabentaren’ Añahare aman-tikañe añamy Arofo’ey, fa mi­tsoeke ze he’e i Arofoy, naho o raha miheotse aman’ Añahareo.
Amma Allah ya bayyana mana shi ta wurin Ruhunsa. Ruhu yana bincika dukan abubuwa, har ma da abubuwa masu zurfi na Allah.
11 Aa vaho ia am’ondatio ty mahafohiñe ze mitoloñe amy t’indaty ao naho tsy ty arofo am’indatiy? Manahake izay, tsy fohi’ ondaty ty faharofoanan’ Añahare naho tsy i Arofon’ Añaharey.
Wane ne a cikin mutane ya san tunanin mutum, in ba ruhun mutumin da yake cikinsa ba? Haka kuma ba wanda ya san tunanin Allah, sai dai Ruhun Allah.
12 Ie amy zay, tsy ty fañahi’ ty tane toy ty rinamben-tika, fa i Arofo boak’ aman’ Añaharey, soa te ho fohintika o raha natolon’ Añahare antika am-patariha’eo,
Ba mu karɓi ruhun duniya ba, sai dai Ruhun da yake daga Allah, domin mu fahimci abin da Allah ya ba mu hannu sake.
13 ie o taroñe’aio, tsy an-tsaontsy nanare’ ty hihi’ ondaty fa amo naò’ i Arofo Masiñeio, ie mampidodea o rahan’ Arofoo amo aman’ Arofoo.
Wannan shi ne abin da muke sanarwa, ba da kalmomin da muka koya ta wurin hikimar mutum ba, amma da kalmomin da Ruhu yake koyarwa, muna faɗin gaskiya ta ruhaniya da kalmomin ruhaniya.
14 Toe tsy maharambe o rahan’ Arofon’ Añahareo ty fañereñerea’ ondatio, fa hagegeañe ama’e, tsy eo ty hahafohina’e, amy t’ie rendreke an’arofo.
Mutumin da ba shi da Ruhu, ba ya yarda da abubuwan da suka fita daga Ruhun Allah, domin wauta ce a gare shi. Ba kuwa zai fahimce su ba, domin ta Ruhu ne ake fahimtarsu.
15 Mitsikaritse ze he’e ty aman’arofo, fe tsy leo ty ila’e tsikariteñe.
Mutumin ruhaniya yakan gwada dukan abubuwa, amma shi kansa ba ya ƙarƙashin shari’ar mutum.
16 Aa vaho: Ia ty mahafohiñe ty faharofoana’ Iehovà hañòke aze. Toe aman-tika ty fitsa­korea’ i Norizañey.
“Wa ya taɓa sanin hankalin Ubangiji, har da zai koya masa?” Amma muna da tunani iri na Kiristi ne.

< 1 Korintiana 2 >