< Salamo 129 >

1 Fihirana fiakarana.
Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
2 Mafy no nampahoriany ahy hatry ny fony aho mbola tanora; Nefa tsy naharesy ahy izy.
sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
3 Ny mpiasa dia niasa ny lamosiko; Efa nanalava ny vavasany izy.
Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
4 Marina Jehovah: Efa nanapaka ny famatorana nataon’ ny ratsy fanahy Izy.
Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
5 Aoka ho menatra sy hiamboho Izay rehetra mandrafy an’ i Ziona
Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
6 Ka ho tahaka ny ahitra eo an-tampon-trano. Izay malazo, na dia tsy misy manongotra azy aza;
Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
7 Tsy misy mpijinja mameno tanana Na mpamehy amboara mameno tratra amin’ izany;
da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
8 Ka dia tsy hisy mpandalo hanao hoe: Hotahin’ i Jehovah anie ianareo; Eny, ny anaran’ i Jehovah no itsofanay rano anareo.
Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”

< Salamo 129 >