< Psalmi 129 >
1 Svētku dziesma. Tie mani daudzkārt apbēdinājuši no manas jaunības, tā lai Israēls saka;
Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
2 Tie mani daudzkārt apbēdinājuši no manas jaunības, bet tie mani nav pārvarējuši.
sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
3 Arāji ir aruši uz manas muguras, tie savas vagas garas dzinuši.
Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
4 Tas Kungs ir taisns, Viņš sacirtis bezdievīgo valgus.
Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
5 Lai top kaunā un atpakaļ dzīti visi kas Ciānu ienīst.
Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
6 Lai tie top kā zāle uz jumtiem, kas nokalst, pirms tā top plūkta,
Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
7 Ar ko pļāvējs nepilda savu roku, nedz kopiņu sējējs savu klēpi.
da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
8 Un tie, kas garām iet, lai nesaka: Tā Kunga svētība lai nāk pār jums, mēs jūs svētījam Tā Kunga Vārdā.
Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”