< Psalmi 132 >

1 Svētku dziesma. Kungs, piemini Dāvidu un visas viņa rūpes.
Waƙar haurawa. Ya Ubangiji, ka tuna da Dawuda da kuma dukan irin wuyan da ya jimre.
2 Tas Tam Kungam zvērējis un solījies Jēkaba varenajam:
Ya yi rantsuwa ga Ubangiji ya kuma yi alkawari ga Maɗaukaki na Yaƙub cewa,
3 Es neiešu sava nama dzīvoklī, es nekāpšu savas gultas cisās;
“Ba zan shiga gidana ko in kwanta a gado ba,
4 Es nedošu savām acīm miegu redzēt nedz snaust saviem acu vākiem;
ba zan ba wa idanuna barci ba, ba gyangyaɗi wa idanuna,
5 Līdz kamēr būšu atradis vietu Tam Kungam un mitekli Jēkaba varenajam.
sai na sami wuri wa Ubangiji, mazauni domin Maɗaukaki na Yaƙub.”
6 Redzi, mēs par to esam dzirdējuši Efratā, mēs to esam atraduši Jaāra laukos.
Mun ji haka a Efrata, muka yi ƙaro da shi a filayen Ya’ar,
7 Iesim Viņa mājas vietā un pielūgsim priekš Viņa kāju pamesla.
“Bari mu tafi wurin zamansa; bari mu yi sujada a wurin sa ƙafafunsa,
8 Celies, Kungs, uz Savu dusas vietu, Tu un Tavas spēcības šķirsts;
ka tashi, ya Ubangiji, ka kuma zo wurin hutunka, kai da akwatin alkawarin ƙarfinka.
9 Lai Tavi priesteri apģērbjās ar taisnību, un Tavi svētie lai gavilē.
Bari a suturta firistocinka da adalci; bari tsarkakanka su rera don farin ciki.”
10 Neatmet Sava svaidītā vaigu, Sava kalpa Dāvida dēļ.
Saboda Dawuda bawanka, kada ka ƙi shafaffenka.
11 Tas Kungs Dāvidam tiešām ir zvērējis, no tā Viņš nenovērsīsies: No tavas miesas augļiem būs, ko celšu uz tavu godības krēslu.
Ubangiji ya rantse wa Dawuda tabbataccen rantsuwa cewa ba zai janye ba cewa, “Ɗaya daga cikin zuriyarka zan sa a kan kursiyinka,
12 Ja tavi bērni turēs Manu derību un Manu liecību, ko Es tiem mācīšu, tad arī viņu bērni sēdēs uz tava godības krēsla mūžīgi.
in’ya’yanka maza za su kiyaye alkawari da farillan da na koya musu, to’ya’yansu maza za su zauna a kan kursiyinka har abada abadin.”
13 Jo Tas Kungs Ciānu ir izredzējis, tur Viņam gribās dzīvot.
Gama Ubangiji ya zaɓi Sihiyona, ya so ta zama mazauninsa,
14 Šī ir Mana dusas vieta mūžīgi, šeit Es dzīvošu, jo tās Man gribās.
“Wannan shi ne wurin hutuna har abada abadin; a nan zan zauna ina mulki gama ina son ta,
15 Svētīdams Es svētīšu viņas barību un paēdināšu viņas nabagus ar maizi,
zan albarkace ta da tanade-tanade masu yawa; matalautanta za su ƙoshi da abinci.
16 Un apģērbšu viņas priesterus ar pestīšanu, un viņas svētie gavilēt gavilēs.
Zan suturta firistocinta da ceto, tsarkakanta kuma kullum za su rera don farin ciki.
17 Tur Es Dāvidam uzcelšu ragu, došu spīdekli Savam svaidītam.
“A nan zan sa ƙaho ya yi girma wa Dawuda in kuma kafa fitila saboda shafaffena.
18 Viņa ienaidniekus Es apģērbšu ar kaunu, bet viņam ziedēs viņa kronis.
Zan suturta abokan gābansa da kunya, amma rawanin da yake a kansa zai yi ta walƙiya.”

< Psalmi 132 >