< Zechariah 1 >

1 In malem se akoalkosr ke yac se akluo in pacl Darius el Tokosra Fulat lun Persia, LEUM GOD El sang kas inge nu sel mwet palu Zechariah, su wen natul Berechiah, su ma natul Iddo.
A wata na bakwai na shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo.
2 LEUM GOD Kulana El fahkang nu sel Zechariah in fahk nu sin mwet uh, “Nga, LEUM GOD, tuh arulana kasrkusrak sin mwet matu lowos,
“Ubangiji ya yi fushi sosai da kakanninku.
3 tusruktu inge nga fahk nu suwos, ‘Kowos foloko nu yuruk, ac nga fah folokot nu yuruwos.
Saboda haka ka gaya wa mutanen, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku komo gare ni,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘ni kuma zan komo gare ku,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
4 Nimet kowos oana mwet matu lowos. In pacl loes somla, mwet palu elos tuh fahkak kas luk nu selos, ac fahk mu elos in tia sifil moulkin moul koluk, ac tia sifil oru ma koluk.’ A elos tiana porongeyu ku akosyu.
Kada ku zama kamar kakanninku, waɗanda annabawa na dā suka ce musu, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku juya daga mugayen hanyoyinku da mugayen abubuwan da kuke yi.’ Amma ba su saurara ba, ko ma su kula da ni, in ji Ubangiji.
5 Mwet matu lowos ac mwet palu ingo elos wanginla.
Yanzu ina kakanninku suke? Annabawan kuma fa, sun rayu har abada ne?
6 Nga tuh sang sap luk nu sin mwet kulansap luk, mwet palu, kas in akesmakyalos, tusruktu elos tiana lohang nu kac, oru elos tuh keokkin seakos lalos. Na elos auliyak ac fahkak lah elos akilen lah nga, LEUM GOD Kulana, tuh kalyaelos fal nu ke ouiyalos, oana ke nga sulela in oru.”
Amma maganata da dokokina da na umarta ta wurin bayina annabawa fa, ashe, ba su tabbata ba a kan kakanninku? “Sa’an nan suka tuba suka ce, ‘Ubangiji Maɗaukaki ya yi mana daidai abin da hanyoyinmu suka cancanci mu samu, kamar dai yadda ya yi niyya yi.’”
7 In yac se akluo lal Tokosra Fulat Darius, ke len aklongoul akosr in malem se aksingoul sie (malem in Shebat), LEUM GOD El ikasla nu sik sie mwe fahkak in sie aruruma ke fong.
A rana ta ashirin da huɗu ga watan goma sha ɗaya, wato, watan Shebat, a shekara ta biyu ta Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo.
8 Nga tuh liye mwet se kasrusr fin soko horse srusra. El tui inmasrlon sak myrtle infahlfal se, ac oasr pac kutu horse tokol — kutu srusra, kutu tuhntun, ac kutu fasrfasr.
Da dare, na ga wahayi, a gabana kuwa ga mutum a kan jan doki! Yana tsaye a cikin itatuwa masu furanni, a bayansa a cikin itatuwan ci-zaƙi, a bayansa kuwa akwai dawakai masu ruwan ja, ruwan ƙasa-ƙasa da kuma ruwan fari.
9 Na nga siyuk sel, “Leum se, mea kalmen horse ingan?” Na lipufan se ma kaskas nu sik ah topuk ac fahk, “Nga fah akkalemye nu sum lah mea kalmac.
Sai na yi tambaya na ce, “Mene ne waɗannan ranka yă daɗe?” Mala’ikan da yake magana da ni ya amsa ya ce, “Zan nuna maka mene ne su.”
10 LEUM GOD El sap elos in som ac tuni lah mea orek faclu.”
Sai mutumin da yake tsaye cikin itatuwan ci-zaƙin ya yi bayani cewa, “Su ne waɗanda Ubangiji ya aika ko’ina a duniya.”
11 Na elos tuh fahk nu sin lipufan sac, “Kut foroht forma fin faclu nufon ac konauk tuh na faclu arulana wanginla ku la, ac misla na.”
Sai suka ce wa mala’ikan da yake tsaye cikin itatuwan ci-zaƙin, “Mun ratsa ko’ina a duniya, sai muka ga duniya duka tana zaman lafiya.”
12 Na lipufan sac fahk, “LEUM GOD Kulana, kom tuh kasrkusrak sin Jerusalem ac sin siti nukewa lun Judah ke yac itngoulla. Ac putaka lula na kom fah akkalemye pakomuta lom nu selos?”
Sa’an nan mala’ikan Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Maɗaukaki, har yaushe za ka ci gaba da ƙi nuna wa Urushalima da kuma garuruwan Yahuda jinƙai, waɗanda kake fushi da su shekarun nan saba’in?”
13 LEUM GOD El topuk lipufan sac ke kas in akwoye,
Sai Ubangiji ya yi wa mala’ikan da ya yi magana da ni magana da kalmomi masu daɗi da kuma masu ta’azantarwa.
14 ac lipufan sac fahk nu sik nga in sulkakin kas ma LEUM GOD El fahk inge: “Nga arulana nunku yohk ke Jerusalem, siti mutal luk,
Sai mala’ikan da yake magana da ni ya ce, “Ka yi shelar maganan nan, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ina kishi domin Urushalima da Sihiyona,
15 ac nga kasrkusrak sin mutunfacl su okak ac mutana in misla, mweyen ke pacl se ma nga srusruok mulat luk sin mwet luk, mutunfacl ingan tuh akyokye keok nu sin mwet luk upa liki meet ah.
amma ina fushi da ƙasashen da suke ji suna zaman lafiya, na ɗan yi fushina kawai, amma sai suka ƙara musu masifar.’
16 Na pa nga foloko nu Jerusalem in tuh akkalemye pakomuta luk nu ke siti sac. Tempul luk ac fah folokyak, ac siti uh ac fah sifil musaiyukla.”
“Saboda haka, ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Zan komo Urushalima da jinƙai, a can ne za a sāke gina gidana. Za a kuma miƙe ma’auni a bisa Urushalima,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
17 Lipufan sac fahk pac nu sik in sulkakin kas inge: “LEUM GOD Kulana El fahk mu siti nukewa lal ac fah sifilpa akkasrupyeyuk, ac El fah sifilpa eisla Jerusalem tuh in ma lal sifacna.”
“Ci gaba da yin shela, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Garuruwana za su sāke kwarara da wadata, Ubangiji kuma zai sāke yi wa Sihiyona ta’aziyya, yă kuma zaɓi Urushalima.’”
18 In sie pac aruruma nga liye koen cow akosr.
Sa’an nan na dubi sama a gabana kuwa sai ga ƙahoni huɗu!
19 Na nga siyuk sin lipufan se ma kaskas nu sik ah, “Mea kalmen koac inge?” El topuk ac fahk, “Elos akkalemye ku lulap lun faclu ma akfahsryelik mwet Judah, mwet Israel, ac mwet Jerusalem.”
Na tambayi mala’ikan da yake mini magana, na ce, “Mene ne waɗannan?” Ya amsa mini ya ce, “Waɗannan su ne ƙahonin da suka watsar da Yahuda, Isra’ila da kuma Urushalima.”
20 Na LEUM GOD El ikasla nu sik ac nga liye mwet orekma akosr utuk hammer.
Sa’an nan Ubangiji ya nuna mini maƙera guda huɗu.
21 Ac nga siyuk, “Mea mwet inge tuku in oru uh?” El topuk ac fahk, “Elos tuku in aksangengye ac kunausla mutunfacl nukewa su tuh arulana itungya acn Judah ac akfahsryelik mwet we.”
Na yi tambaya na ce, “Mene ne waɗannan suke zuwa yi?” Ya amsa ya ce, “Waɗannan ne ƙahonin da suka watsar da Yahuda har ba wanda yake iya ɗaga kansa, amma maƙeran sun zo don su tsorata su su kuma saukar da ƙahonin ƙasashen nan waɗanda suka ɗaga ƙahoninsu gāba da ƙasar Yahuda don su warwatsa ta.”

< Zechariah 1 >