< Haggai 1 >

1 In yac se akluo ma Darius el tokosra fulat lun Persia, ke len se oemeet in malem se akonkosr, LEUM GOD El tuh kaskas nu sin mwet uh sel mwet palu Haggai. Kas inge ma nu sel Zerubbabel, governor lun Judah su wen natul Shealtiel, ac nu sel Joshua, Mwet Tol Fulat su wen natul Jehozadak.
A shekara ta biyu ta mulkin Sarki Dariyus, a rana ta fari ga watan shida, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai zuwa ga Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel, gwamnan Yahuda, da kuma Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist.
2 LEUM GOD Kulana El fahk nu sel Haggai, “Mwet inge fahk mu tia pacl fal se pa inge in sifilpa musai Tempul.”
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Waɗannan mutane sun ce, ‘Lokaci bai yi ba tukuna da za a gina gidan Ubangiji.’”
3 Na LEUM GOD El fahk kas inge nu sin mwet uh sel mwet palu Haggai:
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai cewa,
4 “Mwet luk, efu ku kowos muta in lohm ma musaiyukla arulana wo, a Tempul luk musallana oan?
“Ashe, lokaci ya yi da za ku zauna a ɗakunan da kuka yi da rufin katako, amma haikalin nan yana zaman kufai?”
5 Ku kowos tiana akilen ma sikyak nu suwos uh?
To, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku lura da al’amuranku.
6 Kowos yukwiya fita na pukanten, a ma kowos kosrani uh arulana pu. Oasr mwe mongo nowos, a kowos tia ku in kihpi kac. Oasr wain kowos in nim, a kowos tia muti kac! Oasr nuknuk lowos, tuh tia ku in akfusrfusrye kowos. Ac mwet orekma uh, molol tia fal in sang enenu lal.
Kun shuka da yawa, amma kun girbe kaɗan. Kun ci, amma ba ku ƙoshi ba. Kun sha, amma ba ku kashe ƙishirwa ba. Kun sa tufafi, amma ba ku ji ɗumi ba. Kuna karɓar albashi, ya zama sai ka ce kuna zuba a hudajjen aljihu.”
7 Kowos tiana akilen lah efu ku sikyak ouinge?
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku lura da al’amuranku.
8 Kowos utyak inge nu fineol uh, pakema kutu sak, ac sifil musaela Tempul, na nga fah insewowo, ac kowos fah alu nu sik we.
Ku haura zuwa kan duwatsu ku sauko da katakai don ku gina gidan, don ni ma in ji daɗinsa, in kuma sami ɗaukaka,” in ji Ubangiji.
9 “Kowos finsrak nu ke kosrani yohk, a ma kowos kosrani uh arulana srik. Ac ke kowos use ma kowos kosrani nu lohm suwos, nga okla wanginla. Efu ku nga oru ouinge? Mweyen Tempul luk oanna musalla, a kais sie suwos kafofona in orekma ke lohm sel sifacna.
“Ga shi, kukan sa rai za ku sami da yawa, amma sai ku ga kun sami kaɗan. Ɗan kaɗan ɗin ma da kukan kawo gida, nakan hura shi yă tafi. Me ya sa yake faruwa haka?” In ji Ubangiji Maɗaukaki. “Saboda gidana da yake zaman kango, yayinda kowannenku yana faman gina gidansa.
10 Pa inge sripen wangin af, ac wangin ma ku in kapak uh.
Shi ya sa, saboda ku sammai sun ƙi saukar da raɓa, ƙasa kuma ta ƙi ba da amfani.
11 Nga use tuka nu fin acn uh — aok nu fin inging uh, ac inima in wheat, inima in grape, inima in sak olive, ac nu fin fohk nukewa su oswe fokin ima uh, oayapa nu fin mwet ac ma orakrak, ac nu fin ma nukewa kowos srike in yukwiya.”
Na kawo fări a ƙasar, da a kan duwatsu, da a kan hatsi, da a kan dukan abin da yake tsirowa daga ƙasa, da a kan mutane, da a kan dabbobi da kuma a kan wahalar hannuwanku.”
12 Na Zerubbabel ac Joshua ac mwet nukewa su foloko liki sruoh in Babylonia elos oru ma LEUM GOD lalos El fahk nu selos in oru. Elos tuh sangeng sin LEUM GOD, oru elos akos na ma Haggai, mwet palu su mwet kulansap lun LEUM GOD, el fahk.
Sa’an nan sai Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel, da Yoshuwa ɗan Yehozadak, wanda yake babban firist, da kuma dukan raguwar jama’ar suka yi biyayya da muryar Ubangiji Allahnsu da kuma saƙon annabi Haggai, domin Ubangiji Allahnsu ne ya aiko shi. Mutane kuwa suka ji tsoron Ubangiji.
13 Na Haggai el sang kas lun LEUM GOD inge nu sin mwet uh: “Nga ac fah wi kowos — pa inge wulela luk.”
Sai Haggai, ɗan saƙon Ubangiji, ya ba da wannan saƙo na Ubangiji ga mutane cewa, “Ina tare da ku” in ji Ubangiji.
14 LEUM GOD El pirik mwet nukewa in orekma ke Tempul: Governor Zerubbabel lun Judah; Mwet Tol Fulat Joshua, ac mwet nukewa su foloko liki sruoh. Elos mutawauk in orekma ke Tempul lun LEUM GOD Kulana, su God lalos,
Saboda haka Ubangiji ya motsa zuciyar Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel, wanda yake gwamna a Yahuda, da kuma zuciyar Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist, da kuma zukatan dukan raguwar jama’ar. Suka zo suka fara aiki a gidan Ubangiji Maɗaukaki, Allahnsu,
15 ke len aklongoul akosr ke malem se akonkosr ke yac se akluo in pacl Darius el tokosra fulat.
a ranar ashirin da huɗu ga watan shida. A shekara ta biyu ta mulkin Sarki Dariyus,

< Haggai 1 >