< 1 Yohana 3 >

1 Mbe nimulole ni lyenda lya kutiki linu Lata achiyaye, ati chibhilikilwe bhana bha Nyamuanga, na nikwo kutyo chili. Ku nsonga inu Echalo chitakuchimenya kulwo kubha chitamumenyele omwene.
Dubi irin kaunar da Allah ya bamu, har da za a kira mu 'ya'yan Allah, haka muke kuwa. Saboda wannan dalili ne duniya bata san muba, saboda bata san shi ba.
2 Abhendwa eswe wolyanu chili bhana bha Nyamuanga, na jichali kumenyekana lwa kutyo jakabhe. Echimenya ati olwo Kristo alibhonekana, chilisusana nage, kulwo kubha chilimulola lwa kutyo ali.
Kaunatattu, yanzu mu 'ya'yan Allahne, kuma ba a bayyana mana yadda zamu zama ba tukuna, mun sani sa'adda Almasihu zai bayyana, zamu zama kamarsa, domin zamu ganshi kamar yadda yake.
3 Na bhuli umwi unu ali no bhubhasi bhunu kwo okulubhana no mwanya gunu oguja gunu gwelesibhwe ku mwene, abhelesha abhene lwa kutyo mwenene ali mwelu
Dukkan wanda yake da wannan bege game da gidan gobe ya kan tsarkake kansa, kamar yadda shima yake da tsarki.
4 Bhuli munu unu kagendelela okukola ebhibhibhi kanyamula ebhilagilo. Ku nsonga echibhibhi ni bhunyamusi bhwe bhilagilo.
Dukkan wanda yaci gaba da yin zunubi yana ketare shari'a kenan. Gama zunubi ketare shari'a ne.
5 mumenyele ati Kristo abhulisibhwe koleleki asoshewo echibhibhi chimwi. Na mu mwene chitalimo chibhibhi.
Kun sani Almasihu ya bayyana domin ya dauke zunubai ne. Kuma a cikinsa babu zunubi.
6 Ataliwo nolwo umwi unu katula okulama mu mwene no kugendelela okukola ebhibhibhi. Ataliwo munu nolwo umwi unu katula okulama mu bhibhibhi akabha amubhwene amwi amumenyele mwenene.
Ba wanda zai kasance a cikinsa da zai cigaba da yin zunubi. Ba wanda zai ci gaba da aikata zunubi da zai ce ya sanshi, ko kuma ya ganshi.
7 Abhana abhendwa, munu wona wona asiga kubhayabhya. Unu kakola ejo bhulengelesi ni mulengelesi, lwa kutyo Kristo one ni mulengelesi.
'Ya'yana kaunatattu, kada ku bari kowa ya baudar da ku, wanda yake aikata adalci shi adali ne, kamar yadda Almasihu yake adali.
8 Unu kakola ebhibhibhi ni wa Shetani, ku nsonga Shetani ni mukosi we bhibhibhi kusoka bhusimuka. Ku nsonga inu omwana wa Nyamuanga abhulisibhwe koleleki atule okujinyamula emilimu ja Shetani.
Wanda yake aikata zunubi na ibilis ne, gama ibilis yayi zunubi tun daga farko. Dalilin haka ne Dan Allah ya bayyana, domin ya rushe ayyukan ibilis.
9 Wona wona unu ebhuywe na Nyamuanga atakutula kukola chibhibhi, Ku nsonga injuma ya Nyamuanga imulimo. Atakutula kugendelela kukola chibhibhi Ku nsonga ebhuywe na Nyamuanga.
Duk wanda aka haife shi daga Allah ba ya yin zunubi, saboda irin Allah na cikinsa. Ba zaya iya ci gaba da yin zunubi ba domin an haife shi daga wurin Allah.
10 Mulinu bhana bha Nyamuanga na bhana bha Shetani abhamenyekana. Wona wona unu atakukola chinu chili cho bhulengelesi, atali wa Nyamuanga, nolwo ulya unu atakutula okumwenda owabho.
Ta haka ne ake bambanta 'ya'yan Allah da 'ya'yan ibilis. Dukkan wanda baya aikata adalci ba na Allah bane; haka kuma wanda ba ya kaunar dan'uwansa.
11 Gunu Nigwo omusango gunu mwonguywe okusoka bhusimuka, ati kuchiile okwenda eswe abhene kwa bhene,
Domin wannan shine sakon da kuka ji tun daga farko: cewa mu kaunaci junanmu,
12 atali lwa kutyo Kaini aliga ali mubhibhi no kumwita owabho. Na ni kulwa-ki amwitile? Ku nsonga ye bhikolwa bhyaye bhyaliga bhibhibhi, ne bhyo wabho bhyaliga bhyo bhulengelesi.
ba kamar Kayinu ba wanda yake na shaidan kuma ya kashe dan'uwansa. Me yasa ya kashe shi? Saboda ayyukansa miyagu ne, na dan'uwansa kuma masu adalci ne.
13 Bhana bhasu, mwasiga kulugula, nolwo echalo chikabhabhililillwa.
Kada kuyi mamaki 'yan'uwana, idan duniya ta ki ku.
14 Echimenya ati chasokele mu lufu no kwingila mu bhuanga, ku nsonga echibhenda abhaili bhasu. Wona wona unu atali na lyenda kakomela mu kufwa.
Mun sani mun ratsa mutuwa zuwa cikin rai, saboda muna kaunar 'yan'uwa. Dukkan wanda ba ya yin kauna, shi matacce ne.
15 Omunu wona wona unu kamubhiilililwa owabho ni mwiti. Na mumenyele ati obhuanga bhwa kajanende bhutakwinyanja munda yo mwiti. (aiōnios g166)
Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios g166)
16 Mu linu echilimenya elyenda, ku nsonga Kristo esosishe obhuanga bhekaye ingulu yeswe. Neswe one kuchiile okubhusosha obhulame bheswe ingulu ya bhasu.
Ta wurin haka muka san kauna, da ya ke Almasihu ya bayar da ransa saboda mu. Mu ma ya kamata mu bada ranmu saboda 'yan'uwamu.
17 Mbe nawe wona wona unu ali ne bhinu, mbe namulola owabho ali mukene, mbe nawe naguganya omwoyo gwaye ogwe chigongo ingulu yaye; Angu, okwenda kwa Nyamuanga kubhekayemo kutiki?
Amma duk wanda yake da kayan duniya, ya ga dan'uwansa cikin bukata, kuma bai ji tausayinsa ba, ta yaya kaunar Allah ke cikinsa?
18 Abhana bhani abhendwa, chasiga kwenda kwe minwa-la nolwo kwe misango jinu chitalimo chinu nawe mu bhikolwa ne chimali.
'Ya'yana kaunatattu, kada muyi kauna ta fatar baki kawai, amma muyi aikin kauna da gaskiya.
19 Mu linu echimenya ati eswe chili mu chimali, ne mioyo jeswe ejikomelesha mu mwene.
Ta wurin haka mun sani mu masu gaskiya ne kuma mun tabbatar da zuciyarmu a gabansa.
20 Nolwo kutyo emioyo jeswe ejichilamula, Nyamuanga ni mukulu kukila emioyo jeswe, no mwene kamenya misango jona.
Gama idan zuciyarmu bata kayar damu ba, Allah ya fi zuciyarmu girma, kuma yana sane da kome.
21 Abhendwa, alabha emioyo jeswe jitakuchilamula, mbe chili no bhubhasi ku Nyamuanga.
Kaunatattu, idan zuciyarmu bata kashe mu ba, muna da gabagadi a gaban Allah.
22 Na chona chona chinu echisabhwa echichilamila okusoka kwaye, ku nsonga chigawtile ebhilagilo bhyaye no kukola emisango jinu ejo kukondelesha imbele yaye.
Kuma duk abin da muka nema zamu samu a wurinsa, saboda muna kiyaye dokokinsa, muna yin abubuwan da suka gamshe shi.
23 Mbe chinu nicho echilagilo chaye ati kuchiile okulikilisha lisina lyo mwana ways Yesu Kristo no mwendanega eswe abhene kwa bhene -lwa kutyo achiyaye echilagilo chaye,
Kuma ummurninsa kenan: mu bada gaskiya ga sunan Dansa Yesu Almasihu, mu yi kaunar juna kuma kamar yanda ya bamu wannan doka.
24 unu kabhyolobhela ebhilagilo bhyaye kakomela mu mwene, na Nyamuanga kabhekalamo abhene. Na ku nsonga inu echimenya ati kachiikaya eswe, ku Mwoyo unu achiyaye.
Duk wanda yake kiyaye umarnin Allah, yana cikinsa, Allah kuma yana cikin mutumin. Ta haka muka gane cewa yana cikinmu, Ta wurin Ruhu, wanda ya bamu.

< 1 Yohana 3 >