< 2 Petro 1 >
1 Simon Petro, omukosi na intumwa ya Yesu Kristo, ku bhaliya bhalamiye elikilisha liliya liliya lya kisi kutyo chalamiye eswe, elikilisha linu lili mu bhulengelesi bhwa Nyamuanga no mwilusi weswe Yesu Kristo.
Siman Bitrus, bawa da manzon Almasihu Yesu, zuwa ga wadanda suka karbi bangaskiya mai daraja kamar yadda muka karba, bangaskiya cikin adalcin Allahnmu da Yesu Almasihu.
2 Echigongo chibhe kwemwe; omulembe gwiyongeshe okutula mu bhwengeso bhwa Nyamuanga no Mukama weswe Yesu.
Bari alheri ya kasance tare da ku; bari salama ta karu ta wurin sanin Allah da na Yesu Ubangijinmu.
3 Okutula mu bhwengeso bhwa Nyamuanga chamabhona amagambo gaye gona kulwo bhwiyami bhwo bhulame, okusoka ku Nyamuanga unu achibhilikiye kwo bhujima bhwa likusho lyaye.
Dukkan abubuwan ikon Allah na rayuwa da Allahntaka an bamu su ta wurin sanin Allah, wanda ya kira mu ta wurin daukakarsa da nagarta.
4 Kwa injila inu achiyanile obhwisige bhwo bhulago bhukulu bhwe kisi. Akolele linu kwo kuchikola chibhe abhali bhwo mwandu bhwo bhusimuka bhwa Nyamuanga, kutyo echigendelela okusiga amabhibhi ge chalo chinu.
Ta wurin wanan, ya bamu babban alkawari mai daraja. Yayi wanan ne saboda ku zama masu rabo cikin Allahntaka, yayin da ku ka kubuta daga lalacewa da ke cikin duniya saboda mugayen sha'awace sha, awace.
5 Kwa injuno inu, mukole amanaga okwongesha obhujima kwa injila yo kwikilisha kwemwe, kwo bhujima, obhwengeso.
Saboda wanan dalilin kuyi iyakacin kokarinku ku kara nagarta ta wurin bangaskiyarku, kuma ta wurin adalci, sani.
6 Okutula ku bhwengeso, echitilu, no kutula ku chitilu, okwigumulisha, no kutula okwigumilisha, obhulengelesi.
Ta wurin sani ku kara da kamun kai, kuma ta wurin kamun kanku, ku kara da jimrewa, ta wurin jimrewarku, ku kara da bin Allah.
7 Okutula ku bhulengelesi elyenda lya bhaili no kutula ku lyenda lya bhaili, obhenji.
Ta wurin bin Allah, ku kara da kauna irin ta 'yan'uwa, ta wurin kauna irin ta 'yan'uwa, ku kara kauna.
8 Labha emisango jinu jili mwimwe, jikagendelela okukula mwimwe, mbe emwe mutakubha bhagumba amwi abhanu abho bhatakwibhula amatwasho ku bhwengesho bhwo Mukama weswe Yesu Kristo.
Idan wadannan abubuwan suna cikinku, kuma suka yi girma a cikinku, baza a sami bakarare ko rashin 'ya'ya cikin sanin Ubangijinmu Yesu Almasihu ba.
9 Mbe nawe wona wona oyo atali ne misango jinu, kalola emisango ja yei la; omwene ni muofu, alabhiwe kutyo osibhwe ebhiyeno bhyaye bhya kala.
Amma duk wanda ya rasa wadannan abubuwan yana kallon abin da ke kusa ne kawai; ya makance. Ya manta da cewa an wake shi daga tsofaffin zunubansa.
10 Ku lwejo, bhaili, mwikomeshe koleleki mumenye obhusolwa no kubhilikilwa kwemwe. Labha mukakola ganu, mutakwikujula.
Saboda haka, 'yan'uwa, kuyi iyakacin kokari ku tabbatar da kiranku da zabenku. Idan kun yi wadannan abubuwan, baza ku yi tuntube ba.
11 Kutyo omwibhonela obhwanfu bhwo mulyango gwo kwingilila mu bhukama bhwa kajanende bhwo Mukama weswe no mukisha Yesu Kristo. (aiōnios )
Ta haka zaku sami shiga cikin mulki na har'abada na Ubangijinmu da Maicetonmu Yesu Almasihu. (aiōnios )
12 Mbe kutyo anye enibha mwangu okubhejukisha emisango jinu bhuli mwanya, nolwo kutyo mujimenyele, woli mwabheye bhakomeye mu chimali.
Saboda haka a shirye nake kulayomi in tunashe ku game da wadannan abubuwan, ko da yake kun san su, kuma kun yi karfi cikin gaskiya yanzu.
13 Eniganilisha ati nikolele ja bhwana okubhemusha no kubhejukisha ingulu ye misango jinu, nichalimo mwihema linu.
Ina tunani daidai ne in zuga ku da tuni game da wadannan abubuwan, tun ina cikin wannan jiki.
14 Kwo kubha enimenya ati omwanya nti mulela enisoshao lihema lyani, lya kutyo Omukama Yesu Kristo anyelesishe.
Domin na sani jim kadan zan bar wannan jiki, kamar yadda Yesu Almasihu ya nuna mani.
15 Enikomesha kwa managa gona ingulu yemwe koleleki mwijuke emisango jinu nolwo nikabha nagendele.
Zan yi iyakancin kokarina kulayomi domin ku rika tunawa da abubuwan, bayan kaurata.
16 Kwo kubha eswe chitalubhile jingani ejo jiigisibhwe ku bhwekisi ao chabhabhwiliye ingulu ya managa no kwitula abhwelu Omukama weswe Yesu Kristo, tali eswe chabheye bhabhambasi bha likusho lyaye.
Domin bamu bi labaru da aka kago na nuna wayo cikinsu ba, da muka fada maku game da iko da bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Almasihu, amma mu shaidu ne na ikonsa.
17 Omwene alamiye likusho na lisima okusoka ku Nyamuanga Lata ao obhulaka bhunguwe okusoka mwikusho likulu nibhwaika ati, “Unu niwe Omwana wani, omwendwa wani oyo nikondelesibhwe nage.”
Gama ya karbi daukaka da daraja daga wurin Allah Uba lokacin da murya ta zo daga ikon mai daukaka cewa, “Wannan shine dana, kaunataccena, wanda nake jin dadinsa kwarai.”
18 Chonguwe obhulaka bhunu mbusokelela mwigulu ao chaliga chili nage ku chima chiliya echelu.
Mun ji muryar nan da ta zo daga sama, lokacin da mu ke tare da shi a dutse mai tsarki.
19 Chilinagwo omusango gunu gwo bhulagi ogwo gumaliliye, ogwo omukola je kisi okugungwa. Ni kuti itala eyo eyaka muchisute okingila okusuluka na jinyota ja machelelesha ejo ejibhonekana mu myoyo jemwe.
Muna da wannan kalmar annabci wanda akwai tabbaci sosai, kun yi daidai idan kun mayar da hankali a kansu. Yana nan kamar fitillar da take walkiya a wuri mai duhu kafin asubahi ya zo, kuma tauraron asubahi ya tashi cikin zukatanku.
20 Mumenye ganu ati, bhutalio bhulagi obhwo obhwandikwa kwo kwiganilisha kwo mulagi omwene.
Ku san da wannan tun da farko, cewa babu annabci da ke bisa ga fasarar mutum.
21 Kwo kubha bhutalio bhulagi obhwo bhwejile kwe lyenda lyo munu, tali abhanu bhasakiwe no Mwoyo Omwelu oyo alomele okusoka ku Nyamuanga.
Domin babu annabcin da ya taba zuwa ta wurin nufin mutum. Maimakon haka, Ruhu Mai Tsarki ne ke iza su, su fadi maganar Allah.