< Iuda 1 >
1 NA Iuda he kauwa na Iesu Kristo, o ke kaikaina hoi o Iakobo, i ka poe i huikalaia e ke Akua ka Makua, a i malamaia hoi e Iesu Kristo, me ka heaia mai;
Yahuza, bawan Yesu Almasihu kuma dan'uwan Yakubu, zuwa ga kirayayyu, kaunatattu a cikin Allah Uba, kebabbu domin Yesu Kristi:
2 I nui ko oukou lokomaikaiia mai, a me ka maluhia, a me ke alohaia mai.
bari jinkai da salama da kauna su ribabanya a gare ku.
3 E na punahele, i ka wa a'u i hooikaika ai e palapala aku ia oukou i ke ola nui, he mea pono ia'u ke palapala aku me ka nonoi ia oukou, e hooikaika nui oukou no ka manaoio i haawi mua ia mai na ka poe haipule.
Kaunatattu, ina iyakar kokari in rubuta maku game da ceton mu duka, ya zama dole in gargade ku sosai game da bangaskiya wadda aka mika wa masu bi sau daya tak ba kari.
4 No ka mea, ua komo maopopo ole mai kekahi poe kanaka i hoohewa mua ia mai ma keia hoopai ana, he poe aia, e hoolilo ana i ke aloha o ko kakou Akua i mea makaleho wale: a e hoole aku ana hoi i ke Akua i ke alii hookahi, i ko kakou Haku ia Iesu Kristo.
Don wasu mutane sun sadado sun shigo da sanda a asirce wadanda an rubuta game da hukuncin su tun da dadewa-mutane marasa imani, wanda suka canza alherin Allah zuwa lalata, kuma sun karyata makadaicin Shugaba da Ubangijinmu, Yesu Almasihu.
5 Ua makemake au e paipai i ko oukou manao; ua ike no oukou mamua, ua hoola mai ka Haku i kona poe kanaka mai ka aina mai o Aigupita, a mahope hoi luku iho la ia i ka poe manaoio ole aku.
Ina so in tunashe ku-ko da shike kun rigaya kun san abin, da cewa Allah ya ceci wasu mutane daga kasar masar, amma daga baya ya hallaka wadanda basu ba da gaskiya ba.
6 O ka poe anela i hoomau ole ma ko lakou ano kahiko, aka, i haalele i ko lakou wahi i noho ai, ua hoana e oia ia lakou iloko o na kaulahao mau loa ma ka pouli, no ka hookolokolo ana o ka la nui. (aïdios )
Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios )
7 E like me ko Sodoma poe a me ko Gomora hoi, a me ko na kulanakauhale e kokoke aku ana, i lilo like me lakou nei i poe moe kolohe, me ka hahai aku mamuli o na kino e, ua hooliloia mai no lakou i mea hoike, e ehaeha ana i ka hoopaiia ma ke ahi aa mau loa. (aiōnios )
Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios )
8 Pela no hoi keia poe moe uhane, ua hoohaumia lakou la i ke kino, ua hoowahawaha aku i na'lii, a ua hailiili aku hoi i na lunakiekie.
Haka kuma, wadannan masu mafarkan suna lalatar da jikinsu. Suna raina masu mulki, kuma suna fadar miyagun abubuwa a kan masu daukaka.
9 Aka hoi, o Mikaela ka luna anela, i kona wa i hakaka ai me ka diabolo me ka hoopaapaa ana aku no ke kino o Mose, aole ia i aa e hailiili aku ia ia, aka, i olelo wale no ia, E papa mai ka Haku ia oe.
Amma ko Mika'ilu babban mala'ika, a lokacin da yake jayyaya da muhawara da shaidan a kan gawar Musa, bai kuskura ya fadi wata kalmar hukunci a kansa ba. Maimakon haka ya ce, “Bari Ubangiji ya tsauta maka!''
10 Aka, ke hoowahawaha nei keia poe i ka mea aole lakou i ike; a o ka lakou mea hoi i ike maoli ai e like me na holoholona uhane ole, malaila no e hoohaumia ai lakou ia lakou iho.
Amma waddannan mutane suna kawo batanci game da dukan abin da ba su gane ba. Wadannan mutane masu halin dabbobi ne, suna kwa jawo wa kansu hallaka kenan.
11 Auwe lakou! no ka mea, ua hahai lakou ma ka aoao o Kaina, ua holo kiki lakou ma ka lalau ana o Balaama i mea e ukuia'i, ua hokaiia iho la lakou ma ke kipi ana ae o Kora.
Kaiton su! Domin sun bi hanyar Kayinu, kuma sun tsunduma cikin kuskuren Bal'amu domin samun riba. Suka hallaka cikin husuma irin ta Kora.
12 He mau pukoa ia mau mea ma ka oukou mau ahaaina aloha, ua ahaaina hilahila ole lakou me ka hanai ana ia lakou iho: he mau ao ua ole i lele ino i ka makani; he mau laau i mae wale, hua ole, i palua ka make ana, a i hukiia ke aa;
Wadannan hatsari ne a boye cikin bukukuwan ku na kauna. Suna shagali ba kunya ba tsoro, suna ciyar da kansu kadai. Su holokon hadari ne marar ruwa, wanda iska ke korar sa. Su itatuwa ne shirim ba yaya, mattatu ribi biyu, tumbukakku tun daga saiwa.
13 He mau ale o ke kai i kupikipikio, ke huahuai ae la i ko lakou hilahila iho: na hoku lele hoi; ua hoomakaukauia no lakou ka poeleele o ka pouli mau loa. (aiōn )
Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn )
14 Wanana mai no o Enoka ia mau mea, o ka hiku ia mai Adamu mai, i mai la, Eia hoi, e holo mai ana ka Haku me ka umi tausani o kona poe hoano,
Ahnuhu, mutum na bakwai daga Adamu, ya yi anabci game da su cewa, “Duba, Ubangiji zai zo da tsarkakan sa dubun dubbai.
15 E hookolokolo mai i na mea a pau, a e hoahewa mai i ka poe aia a pau iwaena o lakou i na hewa a pau a lakou i hana hewa'i, a me na olelo paakiki a pau a ka poe hewa i olelo ino aku ai ia ia.
Domin ya zartar da hukunci a kan dukan kowa, ya kuma cakune dukan marasa da'a a cikin dukan ayyukan su na rashin da'a wanda suka aikata a hanyar da bata cancanta ba, da kuma kalmomi masu kaifi da masu zunubi suka fada game da shi.”
16 Oia ka poe ohumu, oluolu ole, e hele ana ma ko lakou kuko iho: haanui iho la ko lakou waha me ka olelo hookano aku, mahalo ae la hoi i ko ke kino no ka ukuia mai.
Wadannan masu cecekuce ne, masu gunaguni, wadanda ke bin sha'awar su ta mugunta, masu tinkaho da fahariya, masu bambadanci domin ribar kansu.
17 E na hoalauna, e hoomanao oukou i ka olelo i olelo mua ia mai ai e ka poe lunaolelo o ko kakou Haku o Iesu Kristo;
Amma ku, kaunatattu, ku tuna da kalmomin da manzannin Yesu Almasihunmu suka gaya maku tun da.
18 I ko lakou hai ana mai ia oukou, i ka hope o ka manawa, e hiki mai ai ka poe haakei e hele ana ma ko lakou kuko aia iho.
Sun ce maku, “A cikin kwanaki na karshe, za a samu masu ba'a, wadanda ke bin sha'awoyin su na rashin ibada,”
19 Eia ka poe i hookaawale ae ia lakou iho, ma ke kino lakou, aole ma ka Uhane.
Wadannan mutane masu haddasa tsatsaguwa ne, kuma su yan duniya ne, ba su kuma da Ruhu.
20 A o oukou la, e na hoaaloha, e hookupaa ia oukou iho ma ko oukou manaoio hemolele loa, e pule aku ana ma ka Uhane Hemolele;
Amma ku, kaunatattu, ku gina kanku a cikin mafificiyar bangaskiyar ku mai daraja, kuma kuna addu'a a cikin Ruhu Mai Tsarki.
21 E malama ia oukou iho ma ke aloha o ke Akua, e kakali koi i ke aloha ana mai o ko kakou Haku o Iesu Kristo a hiki i ke ola mau loa ana. (aiōnios )
Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios )
22 E aloha aku oukou i kahi poe e hoolike ole ana.
Ku nuna jinkai ga masu shakku. Ceci wadansu ta wurin fizge su daga wuta.
23 A o kahi poe e hoola ae oukou ma ka makau, me ka huki ia lakou mai ke ahi mai; me ka inaina aku i ke kapa i paumaele i ko ke kino.
Ga wadansu kuma ku nuna jinkai da rawar jiki, kuyi kyamar koda tufafin jikinsu ma.
24 Eia hoi, i ka mea e hiki ai ke malama ia oukou i ole ai e haule, e hooku mai hoi ia oukou i hemolele imua i ke alo o kona nani me ka hauoli nui aku;
Yanzu, zuwa ga wanda yake da iko ya hana ku tuntube, ya kuma sa ku tsaya a gaban madaukakiyar kasancewarsa, marasa abin zargi da kuma murna mai yawa,
25 I ke Akua akamai hookahi, ko kakou mea e ola'i, nona no ka hoonaniia, a me ka hanohano, a me ka ikaika, a me ka mana i keia wa, a i ke ao pau ole. Amene. (aiōn )
zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn )