< Petero II 2 >
1 HE poe kaula wahahee kekahi mamua iwaena o na kanaka, pela no e hiki mai auanei kekahi poe kumu wahahee iwaena o oukou, ua lakou no e hoike malu mai i na manao ku e, e make ai, e hoole ana i ka Haku nana lakou i kuai mai, a e hooili ana i ka make koke maluna o lakou iho.
Annabawan karya sun zo ga mutane, hakannan kuma malaman karya suma sun zo. A asirce za su zo maku da karkatacciyar koyarwa mai hallakarwa, su kuma yi musun sanin Ubangiji da ya fanshe su. Su na jawowa kansu hallaka da sauri.
2 E nui loa no hoi ka poe hahai mamuli o ko lakou aoao hewa; a no lakou o olelo hoinoia'i ka aoao oiaio.
Da yawa za su bi gurbinsu, kuma ta wurinsu za a sabawa sahihiyar gaskiya.
3 A no ka puniwaiwai, e kuai no lakou ia oukou, me ka olelo wahahee; aole hoi e hookaulua loa ko lakou hoohewaia, aole e hiamoe ko lakou make.
Ta wurin hadama za su ribace ku ta wurin maganganunsu na yaudara. Hallakarsu ba za ta yi jinkiri ba; hukuncinsu na nan tafe.
4 No ka mea, ina aole i aloha mai ke Akua i na anela i hewa, aka, kiola no ia lakou ilalo i ka po, me ka paa i na kaula o ka pouli, i malamaia'i no ka hoahewaia; (Tartaroō )
Allah bai kebe mala'ikkun da suka yi zunubi ba. Maimakon haka ya tura su a cikin bakin duhun jahannama daure da sarkoki, har ya zuwa ranar shari'a. (Tartaroō )
5 Aole hoi i aloha mai i kela ao kahiko, o Noa wale no kana i hoola ae, o ka walu no ia, he mea hoike ma ka pono, a hoouhi mai i ke kaiakahinalii maluna o kela ao o ka poe aia;
Hakan nan kuma bai kebe duniya ta zamanin da ba. Maimakon haka, ya kebe Nuhu, wanda yake wa'azin adalci, tare da mutane bakwai, lokacin da ya kawo ambaliyar ruwan Tsufana a fuskar duniyar marasa bin Allah.
6 A puhi aku no hoi i na kulanakauhale o Sodoma a me Gomora a lehu, me ka hoohewa e make mainoino, e hoolilo ana ia lakou i hoailona e ao ai i ka poe aia ma ia hope;
Sa'annan Allah ya kone biranen Sadoma da Gomrata da wuta ya maishe su toka, wannan ya zama misalin abin da zai faru da marasa ibada.
7 Ua hoopakele no hoi ia Lota i ke kanaka pono, i uluhua i ka poe aia e noho makaleho ana;
Amma ga adalinnan Lutu, wanda ya zaku a ransa ta wurin miyagun halayen mutanen, Ubangiji kuwa ya cece shi.
8 (No ka mea, o ua kanaka pono la, i kona noho pu ana me lakou, hoehaeha oia i kona naau pono i kela la i keia la, i ka ike ana, a i ka lohe ana i ka lakou hana hewa ana; )
Ga wannan mutum mai adalci, wanda yayi zama a cikinsu kowace rana ransa na baci, domin abin da yake gani yake kuma ji.
9 Ua ike no ka Haku e hoopakele ae i ka poe haipule mai ka hoowalewaleia ae, a e hoana e hoi i ka poe hewa, no ka la hookolokolo i hoopaiia mai lakou.
Saboda haka Allah ya san yadda zai ceci masu adalci daga gwaji, da yadda kuma zai kama masu rashin adalci da hukunci a ranar shari'a.
10 O lakou mua, o ka poe hahai mamuli o ke kino, ma ke kuko i na mea haumia. me ka hoowahawaha i na'lii. He poe haanou wale lakou, a hoopaa, aole makau i ka olelo ino i na'lii.
Wannan kuwa musamman gaskiya ce ga wadanda suka ci gaba da ayyuka na jiki suka kuma raina masu mulki. Suna da taurin kai da kuma yin ganin dama. Ba sa tsoron sabo ga wadanda aka daukaka.
11 Aka, o na anela, o ka poe oi aku ka ikaika, a me ka mana, aole lakou i hoike ae imua o ka Haku i ka manao hoohewa ia lakou.
Ko da shike mala'iku suna da karfi da iko fiye da su, amma basu kawo karar batanci a kansu a gaban Ubangiji ba.
12 Aka, o keia poe, e Mike me na holoholona maoli, i hanaia i mea e hopuia'i e pepehiia, pela lakou e olelo iho nei i na mea a lakou i hoomaopopo ole ai; a e make hoi lakou iloko o ko lakou hewa iho:
Amma wadannan dabbobi marassa tunani an yi su ne musamman domin a kama a yanka. Suna sabawa abin da ba su sani ba. Zasu halaka.
13 E ukuia hoi lakou i ka uku o ka hewa; no ka mea, ua manao lakou he mea lealea ke hoohaunaele i ke ao; he palahea lakou, a he kikohukohu, ua olioli lakou i ko lakou wahahee ana, i ka lakou ahaaina pu ana me oukou.
Za su sami sakamakon mugun aikinsu. Suna tunanin yin nishadi da rana abin annashuwa ne. Su kan su tababbu ne. Suna jin dadin ayyukansu na yaudara yayin da suke liyafa tare da ku.
14 Ua niua na maka i na wahine moe kolohe, aole hiki ke hooki i ka hewa, e kumakaia ana i na uhane ku kapekepeke; ua maa loa ko lakou naau i ka puni waiwai; he poe keiki i ahewaia.
Suna da idanun sha'awace sha'awacen mata mazinata; ba sa koshi da aikata zunubi. Suna rinjayar wandanda ba su da tsayayyan hankali zuwa ga munanan ayyuka, kuma sun kafa zukatansu ga hadama, su 'ya'yan la'ana ne!
15 Ua haalele lakou i ko ala o ka pono ua hele hewa me ka hahai aku ma ka aoao o Balaama a Bosora, ka mea i makemake i ka uku o ka hewa;
Sun bar bin hanyar gaskiya. Sun bijire kuma sun bi hanyar Bal'amu dan Be'or wanda yake kaunar ribar rashin adalci.
16 Aka, ua aoia mai oia no kona hewa; na ka hoki leo ole i olelo mai me ka leo kanaka, a papa mai la i ka pupule o ua kaula la.
Amma ya karbi tsautawa domin zunubinsa. Jaki ma da baya magana ya tsauta wa haukan annabin da muryar dan adam.
17 He poe punawai wai ole lakou, he poe ao lakou i lele ino i ka makani; no lakou i malamaia'i ka poeleele o ka pouli mau loa. ()
Wadannan mutane suna kamar mabulbullai da babu ruwa. suna nan kamar gizagizai da iska ke korawa. Duhu mai tsanani yana jiransu.
18 No ka mea, i ko lakou haanui ana ma ka mea lapuwale, ke hoowalewale nei lakou iloko o ke kuko o ke kino a me ka makaleho wale, i na mea i haalele aku i ka poe e noho ana ma ka hewa.
Su masu babatu ne da girman kai. suna yadaurar mutane ta wurin sha'awowin jiki. Suna yaudarar mutane da suke kokarin su tsere daga wadanda suke rayuwa cikin kuskure.
19 Hai mai la lakou, he luhi ole ia no lakou la, aka, e luhi ana lakou iho malalo o ka hewa; no ka mea, ma ka mea i pio ai kekahi, ua hooluhiia oia malaila.
Suna masu alkawarin yanci, amma su da kan su bayi ne ga zunubi. Domin mutum bawa ne ga duk abinda ya rinjaye shi.
20 No ka mea, ina lakou i haalele i ka paumaele o ke ao nei, no ka ike ana i ka Haku a me ka Hoola, o Iesu Kristo, a mahope iho, hihia hou, a lilo ilaila, ua oi aku ka ino o ko lakou hope, i ko ka mua.
Duk wanda ya kubuta daga shashanci na duniya ta wurin sanin Ubangiji da mai Ceto Yesu Almasihu, sa'annan ya koma cikin shashaci, yanayinsu na karshe ya zama da muni fiye da na farkon.
21 Ina ua ike ole lakou i ka aoao o ka pono, e aho no ia, mamua o ko lakou ike ana, a mahope iho haalele i ka olelo hemolele i haawiia mai na lakou.
Da ma zai fi masu kada su san hanyar adalci da su san ta amma sa'annan su juya daga ka'ida mai tsarki wanda aka damka masu.
22 Aka, ua hookoia ia lakou ka olelo oiaio, Ua hoi hou ka ilio i kona luai iho, a me ka puaa hoi i holoiia, i kona haluku ana iloko o ke kiolepo.
Wannan karin magana ya zama gaskiya a kan su: “Kare ya dawo yana lashe amansa. Aladen da akayi masa wanka ya koma cikin tabo.”