< Ieremia 34 >
1 KA olelo i hiki mai io Ieremia la, mai o Iehova mai, i ka wa i kaua'i o Nebukaneza, ke alii o Babulona, a me kona poe kaua a pau, a me na aupuni a pau o ka honua, na aupuni malalo iho o kona lima, a kaua na kanaka a pau ia Ierusalema, a i kona mau kulanakauhale a pau, i mai la,
Yayinda Nebukadnezzar sarkin Babilon da dukan sojojinsa da kuma dukan mulkokinsa da mutanen masarautar da yake mulki suna yaƙi da Urushalima da dukan garuruwan da suke kewaye, sai wannan magana ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji cewa,
2 Ke olelo mai nei o Iehova, ke Akua o ka Iseraela, penei: O hele, a e olelo aku ia Zedekia, ke alii o ka Iuda, a e hai aku ia ia, Ke i mai o Iehova penei; Aia hoi, e haawi no wau i keia kulanakauhale iloko o ka lima o ke alii o Babulona, a e puhi no oia ia wahi i ke ahi.
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi wurin Zedekiya sarkin Yahuda ka faɗa masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ina gab da ba da wannan birni ga sarkin Babilon, zai kuwa ƙone ta.
3 Aole hoi oe e pakale mai kona lima aku, aka, e pio io no oe, a e haawiia iloko o kona lima; a e ike aku no kou mau maka i na maka o ke alii o Babulona, a e kamailio no kona waha me kou waha, a e hele no oe i Babulona.
Ba za ka tsere daga hannunsa ba amma tabbatacce za a kama ka a kuma ba da kai gare shi. Za ka ga sarkin Babilon da idanunka, zai kuwa yi magana da kai fuska da fuska. Za ka kuwa tafi Babilon.
4 E Zedekia, ke alii o ka Iuda, e hoolohe mai oe i ka olelo a Iehova; Ke olelo mai nei o Iehova nou, Aole oe e make i ka pahikaua;
“‘Duk da haka ka ji alkawarin Ubangiji, ya Zedekiya sarkin Yahuda. Ga abin da Ubangiji yake cewa game da kai. Ba za ka mutu ta takobi ba;
5 E make no oe maloko o ka malubia. Me ke kuni ana no na makua ou, na'lii kahiko mamua ou, pela no lakou e kuni ai i na mea ala nou. A e kanikau lakou ia oe, Auwe ka haku! Ua hai aku no wau i ka olelo, wahi a Iehova.
za ka mutu cikin salama. Yadda mutane suka ƙuna wutar jana’iza don girmama kakanninka, sarakunan da suka riga ka, haka za su ƙuna wuta don girmama da kuma makokinka suna cewa, “Kaito, ya maigida!” Ni kaina na yi wannan alkawari, in ji Ubangiji.’”
6 Alaila, olelo aku no o Ieremia ke kaula i keia mau olelo a pau ia Zedekia, ko alii o ka Iuda ma Ierusalema;
Sa’an nan annabi Irmiya ya faɗi dukan wannan wa Zedekiya sarkin Yahuda, a Urushalima,
7 A kaua ko alii o ko Babulona poe kaua ia Ierusalema, a i ua kulanakauhale a pau i koe o ka Iuda, ia Lakisa, a ia Azeka; no ka mea, o keia mau kulanakauhale i paa i ka pa i koe o na kulanakauhale o ka Iuda.
yayinda sojojin sarkin Babilon suna yaƙi da Urushalima da sauran garuruwan Yahuda waɗanda suka ragu, Lakish da Azeka. Waɗannan su ne birane masu katanga kaɗai a Yahuda.
8 O ka olelo i hiki mai io Ieremia la, mai o Iehova mai, mahope iho o ka Zedekia hana ana i berita me ka poe kanaka a pau ma Ierusalema, e kala aku i ko lakou noho kauwa ole ana;
Maganar ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Sarki Zedekiya ya yi yarjejjeniya da duka mutane a Urushalima ya yi shelar’yanci wa bayi.
9 I kuu wale aku kela kanaka keia kanaka i kana kauwakane, a o kela kanaka keia kanaka i kana kauwawahine, ina he Heberakane, a ina he Heberawahine, i hoopaa ole ai kekahi i kona hoahanau Hebera i kauwa luhi wale nana.
Kowa ya’yantar da bayinsa da suke Ibraniyawa, maza da mata; kada kowa ya riƙe bawa wanda yake mutumin Yahuda.
10 A lohe na'lii a pau, a me na kanaka a pau i komo i ka berita, e hookuu ana kela mea keia mea i kana kauwakane, a o kela mea keia mea i kana kauwawahine, i ole lakou e hoopaa ia lakou i kauwa, alaila hoolohe ae la lakou, a kuu ae la.
Saboda haka dukan fadawa da mutane suka yi yarjejjeniyar cewa za su’yantar da bayinsu maza da mata ba za su kuwa ƙara riƙe su bayi ba. Suka yarda, suka kuma sake su.
11 A mahope iho, huli lakou, a hoihoi ae la lakou i na kauwakane, a me na kauwawahine a lakou i kuu iho ai, a hookauwa ae la ia lakou i kauwakane, a i kauwawahine.
Amma daga baya suka canja ra’ayoyinsu suka maido bayinsu suka kuma sāke bautar da su.
12 Alaila, hiki mai ka olelo a Iehova io Ieremia la, mai o Iehova mai, i mai la,
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
13 Ke i mai nei o Iehova, ke Akua o ka Iseraela penei; Hana aku la au i berita me ko oukou poe kupuna, i ka la a'u i lawe mai ai ia lakou, mai ka aina o Aigupita mai, a mai ka hale mai o ka poe kauwa, i mai la,
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa na yi alkawari da kakanni-kakanninku sa’ad da na fitar da su daga Masar, daga ƙasar bauta. Na ce,
14 I ka pau ana o na makahiki ehiku e kuu aku oukou, o kela kanaka keia kanaka i kona hoahanau i ka Hebera i kuaiia nou; a hookauwa mai oia nau no na makahiki eono, alaila e kuu wale aku oe ia ia, mai ou aku la; aole nae i hoolohe mai ko oukou mau kupuna i ka'u, aole hoi i haliu mai i ko lakou pepeiao.
‘A kowace shekara ta bakwai dole kowannenku yă’yantar da duk wani ɗan’uwa mutumin Ibraniyawa wanda aka sayar masa. Bayan ya yi muku hidima shekaru shida, dole ku bar shi yă tafi’yantacce.’ Amma kakanninku ba su saurare ni ba, ba su ji ni ba.
15 Ano iho nei, ua hoohuliia oukou, a ua hana pono kela kanaka keia kanaka imua ou i ke kukala ana aku i ka hookuu wale ia o kona hoalauna: a ua hana hoi oukou i berita imua o'u ma ka hale i heaia ko'u inoa maluna ona:
Bai daɗe ba da kuka tuba, kuka kuma yi abin da yake mai kyau a idona. Kowannenku ya yi shelar’yanci ga ɗan’uwansa. Kun ma yi yarjejjeniya a gabana a gidan da ake kira da Sunana.
16 Aka, ua huli oukou, a ua hoohaumia i ko'u inoa, a ua hoihoi mai kela kanaka keia kanaka i kaua kauwakane, o kela kanaka keia kanaka i kana kauwawahine a lakou i kuu wale ai ma ko lakou makemake, a ua hookauwa hou ia lakou, i lilo lakou i kauwakane a i kauwawahine na oukou.
Amma yanzu kun juya kun kuma ɓata sunana; kowannenku ya mayar da bayi maza da matan da kuka’yantar su tafi inda suka ga dama. Kun sāke tilasta su su zama bayinku.
17 Nolaila, ke olelo mai nei o Iehova penei; Aole oukou i hoolohe mai ia'u ma ke kukala ana i ke kuu wale ia o kela kanaka no kona hoahanau, o kela kanaka no kona hoalauna. Aia hoi, ke kukala aku nei au i ke kuu wale ia oukou i ka pahikaua, a i ka mai ahulau, a i ka wi, a e hooauhee aku au ia oukou iloko o na aupuni a pau o ka honua.
“Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa, kun yi mini rashin biyayya; ba ku yi shelar’yanci don’yan’uwanku ba. Saboda haka yanzu na yi muku shelar’yanci in ji Ubangiji,’yanci ga mutuwa ta takobi, annoba da kuma yunwa. Zan sa ku zama abin ƙyama ga sauran mulkokin duniya.
18 A e haawi no wau i na kanaka i lawehala i ka'u berita, o ka poe i hana ole ma na olelo o ka berita a lakou i hana'i imua o'u, ia lakou i oki ae i ke keikihipa mawaena, a hele ae mawaena o kona mau apana.
Mutanen da suka keta alkawarina da ba su cika sharuɗan alkawarin da suka yi a gabana ba, zan yi da su kamar ɗan maraƙin da suka yanka biyu suka bi ta tsakiyarsa.
19 O na'lii o ka Iuda a me na'lii o Ierusalema, na luna a me na kahuna, a me na kanaka a pau o ka aina, ka poe i hele mawaena o na apana o ke keikibipi;
Shugabannin Yahuda da Urushalima, fadawa, firistoci da kuma dukan mutanen ƙasar waɗanda suka bi tsakanin ɗan maraƙin da aka yanka,
20 E haawi no wau ia lakou iloko o ka lima o ko lakou poe enemi, a iloko o ka lima o ka poe e imi ana i ko lakou ola. A e lilo no ko lakou kupapau i mea ai na na manu o ka lani, a na na holoholona o ka honua.
zan ba da su ga abokan gābansu waɗanda suke neman ransu. Gawawwakinsu za su zama abincin tsuntsayen sararin sama da na namun jeji.
21 A e haawi no hoi au ia Zedekia, ke alii o ka Iuda, a me kana poe alii i ka lima o ko lakou poe enemi, iloko o ka lima o ka poe e imi ana i ko lakou ola, a iloko o ka lima o ka poe kaua o ke alii o Babulona, ka poe i pii aku, mai o oukou aku nei.
“Zan ba da Zedekiya sarkin Yahuda da fadawansa ga abokan gābansu waɗanda suke neman ransu, ga sojojin sarkin Babilon, waɗanda suke janye daga gare ku.
22 Na'u no e kauoha aku, wahi a Iehova, a e hoihoi mai ia lakou i keia kulanakauhale; a e kaua mai lakou ia wahi, a e hoopio, a e puhi ia wahi i ke ahi. A e hoolilo wau i na kulanakauhale o ka Iuda i mehameha, aohe mea e noho ana.
Zan yi umarni, in ji Ubangiji, zan kuma komo da su wannan birni. Za su kuwa yi yaƙi da ita, su ƙwace ta su kuma ƙone ta. Zan kuma mai da garuruwan Yahuda kufai don kada wani ya zauna a can.”