< I Oihanaalii 12 >

1 A IA hoi ka poe i hele mai io Davida la ma Zikelaga, i kona manawa i noho paa ai no Saula ke keiki a Kisa; iwaena lakou o na kanaka ikaika, ka poe i kokua i ke kaua.
Waɗannan su ne mutanen da suka zo wurin Dawuda a Ziklag, yayinda aka kore shi daga gaban Shawulu ɗan Kish (suna cikin jarumawan da suka taimake shi a yaƙi;
2 Ua makaukau lakou i na kakaka, a ua hiki no ia lakou ke nou aku i na pohaku, a me ka pana pua mailoko aku o ke kakaka, me ka lima akau a me ka lima hema, no ka hanauna lakou o Saula, no ka Beniamina.
suna da baka suna kuma iya harba kibiya, ko majajjawa da hannun dama ko na hagu; su’yan’uwan Shawulu ne daga kabilar Benyamin):
3 O Ahiezera ka luna, alaila o Ioasa, na keiki laua a Hasemaa no Gibea: o Ieziela hoi, a o Peleta, nakeiki a Azemavota; o Beraka hoi, a o Iehu no Anetota.
Ahiyezer babbansu da Yowash’ya’yan Shema’a maza daga Gibeya; Yeziyel da Felet’ya’yan Azmawet; Beraka, Yehu daga Anatot,
4 A o Isemaia no Gibeona, he kanaka ikaika iwaena o ke kanakolu; a o Ieremia, o Iahaziela, o Iohanana, a o Iosabada, no Gederata,
da Ishmahiya daga Gibeyon, wani jarumi a cikin Talatin nan, wanda shi ne shugaban Talatin; Irmiya, Yahaziyel, Yohanan, Yozabad daga Gedera,
5 O Eluzai, o Ierimota, o Bealia o Semaria, a o Sepatia no Harupa,
Eluzai, Yerimot, Beyaliya, Shemariya da Shefatiya daga Haruf;
6 O Elekana, o Iesia, o Azareela, o Ioezera, o Iasobeama, no ka Kora;
Elkana, Isshiya, Azarel, Yoyezer da Yashobeyam daga Kora;
7 O loela, o Zebadia, na keiki a Ierohama no Gedora.
da Yoyela da Zebadiya’ya’yan Yeroham maza daga Gedor.
8 A hookaawale mai la kekahi poe Gada ia lakou iho no Davida ma kahi paa ma ka waonahele, he poe kanaka ikaika, kanaka kaua e kaua ai; e hiki ia lakou ke lawe i palekaua a me ka ihe, a o na helehelena o lakou, me he helehelena liona la, a ua like lakou me ka dia o na mauna ka mama:
Sai waɗansu mutanen Gad suka koma suna goyon bayan Dawuda suka kuma haɗa kai da shi a kagararsa a hamada. Su ƙwararrun mayaƙa ne, a shirye don yaƙi, kuma suna iya riƙe garkuwa da māshi. Fuskokinsu kamar fuskoki zakoki, kuma suna da sauri kamar bareyi a kan duwatsu.
9 O Ezera ka mua, o Obadia ka lua, o Eliaba ke kolu,
Ezer shi ne babba, Obadiya shi ne mai binsa a shugabanci, Eliyab na uku,
10 O Misemana ka ha, o Ieremia ka lima,
Mismanna na huɗu, Irmiya na biyar,
11 O Atai ke ono, o Eliela ka hiku,
Attai na shida, Eliyel na bakwai,
12 O Iohanana ka walu, o Elezabada ka iwa,
Yohanan na takwas, Elzabad na tara,
13 O Ieremia ka umi, a o Makebanai ka umikumamakahi.
Irmiya na goma da kuma Makbannai na goma sha ɗaya.
14 O lakou he poe mamo a Gada, na luna o ka poe kaua: o kekahi mea uuku iho, maluna ia o ka haneri; a o ka mea nui loa, maluna ia o ka tausani.
Waɗannan mutanen Gad shugabannin mayaƙa ne; ƙarami a cikinsu zai iya ƙara da mutum ɗari, kuma babba a cikin zai iya ƙara da dubu.
15 O lakou ka poe i hele ma kela kapa o Ioredane i ka malama mua, i ka manawa i hoopiha ai ia maluna o kona mau kapa a pan: a hoopuehu aku la lakou i na mea a pau o na awawa ma ka hikina a ma ke komohana.
Su ne suka haye Urdun a wata na farko sa’ad da kogin ya yi ambaliya, suka kuma kori duk mai rai a kwarin, na wajen gabas da na wajen yamma.
16 A hele mai la kekahi poe mamo a Beniamina a me Iuda i kahi paa io Davida la.
Sauran mutanen Benyamin da waɗansu mutanen Yahuda su ma suka zo wurin Dawuda a kagararsa.
17 Hele aku la o Davida iwaho e halawai me lakou; olelo aku la ia, i aku la ia lakou, Ina e hele aloha mai no oukou io'u nei e kokua mai ia'u, e hookahi ana ko'u naau me ko oukou: aka, ina no ka haawi aku ia'u i ko'u poe enemi, na ke Akua o ko kakou poe kupuna e nana mai, a e papa mai; no ka mea, aole i loaa ka hewa ma ko'u mau lima.
Sai Dawuda ya fita don yă tarye su, ya kuma ce musu, “In kun zo wurina da salama, don ku taimake ni, to, ina a shirye in bar ku ku haɗa kai tare da ni. Amma in kun zo don ku bashe ni ga abokan gābana sa’ad da hannuwana ba su da laifi a rikici, bari Allah na kakanninmu yă duba yă kuma shari’anta ku.”
18 Alaila kau mai la ka Uhane maluna iho o Amasai, ke pookela o na lunakoa, Nou no makou, e Davida, a ma kou aoao hoi, e ke keiki a Iese, aloha, aloha ia oe, aloha hoi i na kokua mahope ou; no ka mea, o kou Akua ke kokua mai ia oe. Alaila, hookipa ae la o Davida ia lakou, a hoonoho ia lakou i mau luna o na koa.
Sai Ruhu ya sauko a kan Amasai, shugaban Talatin nan, sai ya ce, “Mu naka ne, ya Dawuda! Muna tare da kai, ya ɗan Yesse! Nasara, nasara gare ka, nasara kuma ga waɗanda suke taimakonka. Gama Allahnka zai taimake ka.” Saboda haka Dawuda ya karɓe su ya kuma mai da su shugabannin ƙungiyoyin maharansa.
19 A kaana mai la kekahi poe o Manase ia Davida, ia ia i hele pu ai me ko Pilisetia i ke kaua ia Saula: aka, aole i kokua aku lakou nei mamuli o lakou, no ka mea, na na 'lii o ko Pilisetia i kukakuka pu, a hoihoi aku ia ia, me ka i ana, E kaa aku auanei ia i kona haku ia Saula, maluna o ko kakou mau poo.
Waɗansu mutanen Manasse suka haɗa kai da Dawuda sa’ad da ya tafi tare da Filistiyawa don yă yaƙi Shawulu (Shi da mutanensa ba su taimaki Filistiyawa ba domin bayan shawarwari, shugabanninsu suka salame shi. Sun ce, “Za mu biya da kawunanmu in ya koma ga maigidansa Shawulu.”)
20 I kona hele ana i Zikelaga, kaana mai la kekahi poe o ka Manase ia ia, o Adena, o Iozabada, o Iediaela, o Mikaela, o Iozabada, o Elihu, a o Ziletai, na luna tausani o ka Manase.
Da Dawuda ya tafi Ziklag, waɗannan mutanen Manasse ne suka haɗa kai da shi. Adna, Yozabad, Yediyayel, Mika’ilu, Yozabad, Elihu da Zilletai, shugabannin ƙungiyoyi na dubu a cikin Manasse.
21 A kokua mai la lakou mamuli o Davida me kekahi poe koa; no ka mea, he poe kanaka koa ikaika lakou a pau, a he mau luna iwaena o ka poe koa.
Suka taimaki Dawuda a kan ƙungiyoyin hari, gama dukansu jarumawa ne sosai, kuma su shugabanni ne a cikin mayaƙansa.
22 Ia manawa no, ia la ae, ia la ae, haele mai la [na kanaka] io Davida la, a lilo ae la lakou i poe koa nui, e like me ka puali o ke Akua.
Kowace rana mutane suka riƙa zuwa don su taimaki Dawuda, sai da ya kasance da runduna mai girma, kamar mayaƙan Allah.
23 Eia ka helu ana i na poe i makaukau no ke kaua, i hele mai io Davida la ma Heberona, e hoohuli ae i ke aupuni o Saula io na la, e like me ka olelo ana a Iehova,
Ga yawan mutanen shiryayyu don yaƙi waɗanda suka zo wurin Dawuda a Hebron don su mai da mulkin Shawulu gare shi, yadda Ubangiji ya faɗa.
24 O na mamo a Iuda i lawe i ka palekaua a me ka ihe, he eono tausani lakou a me na haneri keu ewalu, i makaukau no ke kaua.
Mutanen Yahuda, masu riƙe garkuwa da māshi, su 6,800 shiryayyu don yaƙi;
25 O na mamo a Simeona, na kanaka koa ikaika no ke kaua, ehiku tausani lakou, a me ka haneri keu.
mutanen Simeyon, jarumawa shiryayyu don yaƙi, su 7,100;
26 O na mamo a Levi, eha tausani a me na haneri keu eono.
mutanen Lawi, su 4,600,
27 O Iehoiada ke alakai o ka poe mamo a Aarona, a me ia pu na tausani ekolu a me na haneri keu ehiku.
haɗe da Yehohiyada, shugaban iyalin Haruna tare da mutane 3,700,
28 A o Zadoka, he kanaka hou, he koa ikaika, a he iwakaluakumamalua na luna koa o ka ohana a kona makuakane.
da Zadok, matashi jarumi sosai, tare da shugabanni su 22 daga iyalinsa;
29 A o na mamo a Beniamina, na hoahanau o Saula, ekolu tausani; no ka mea, mamua he poe kiai ka nui o lakou i ka hale o Saula.
mutanen Benyamin,’yan’uwan Shawulu, su 3,000, yawanci waɗanda suke biyayya ga gidan Shawulu sai lokacin;
30 A o na mamo a Eperaima, he iwakalua tausani a me na haneri keu ewalu, na kanaka koa ikaika, ua kaulana mawaena o ka ohana o ko lakou mau kupuna.
mutanen Efraim, jarumawa, sanannu cikin gidajensu, su 20 800;
31 A o ka ohana hapa a Manase, he umikumamawalu tausani, i kaheaia ma ka inoa e hele mai e hooalii ia Davida.
mutanen rabin kabilar Manasse, sanannu da sunaye suka zo suka mai da Dawuda sarki, su 18,000;
32 A o na mamo a Isakara, ka poe hoomaopopo i na ouli o na manawa, e ike ai i na mea pono a ka Iseraela e hana'i: elua haneri na pookela o lakou; a nana ae la ko lakou poe hoahanau a pau i ka lakou olelo.
mutanen Issakar, masu fahimtar lokuta suka kuma san abin da ya kamata Isra’ila ya yi, manya 200, tare da danginsu a ƙarƙashin shugabancinsu;
33 O ka Zebuluna, ka poe hele aku i ke kaua, i makaukau i ke kaua me na mea kaua a pan, he kanalima tausani o lakou i ike i ka hoouka kaua, aole he naau lua.
mutanen Zebulun, ƙwararru sojoji shiryayyu don yaƙi da kowane irin makami, suka zo don su taimaki Dawuda da zuciya ɗaya, su 50,000;
34 A o ka Napetali, hookahi tausani luna koa, a me lakou he kanakolukumamahiku tausani, me na palekaua a me na ihe.
mutanen Naftali su 1,000 shugabanni, tare da mutane 37,000 masu riƙe garkuwa da masu;
35 A o ka Dana i makaukau i ke kaua, he iawakaluakumamawalu tausani, a me na haneri keu eono.
mutanen Dan, shiryayyu don yaƙi, su 28,600;
36 A o ka Asera, ka poe hele aku i ke kaua, i makaukau i ke kaua, he kanaha tausani.
mutanen Asher, ƙwararrun sojoji shiryayyu don yaƙi, su 40,000;
37 A ma kela aoao o Ioredane, o ka Reubena, a o ka Gada, a o ka ohana hapa a Manase, me na mea kaua a pau e kaua ai, he haneri a me ka iwakalua tausani.
kuma daga gabashin Urdun, mutanen Ruben, Gad da kuma rabin kabilar Manasse, masu kayan yaƙi iri-iri, su 120,000.
38 O keia poe kanaka kaua a pau, i ike i ka hoouka i ke kaua, i hele mai me ka naau lokahi ma Heberona, e hoalii ia Davida maluna o ka Iseraela a pau: a ua lokahi hoi ka naau o ka Iseraela a pau i koe e hoalii ia Davida.
Dukan waɗannan mayaƙa ne waɗanda suka ba da kansu da yardar rai su yi hidima. Suka zo Hebron da cikakken niyya don su naɗa Dawuda sarki a bisa dukan Isra’ila. Duka sauran Isra’ilawa su ma suka goyi baya a naɗa Dawuda sarki.
39 Ilaila lakou me Davida, ekolu la, e ai ana a e inu ana: no ka mea, ua hoomakaukau ko lakou poe hoahanau na lakou.
Mutanen suka yi kwana uku a can tare da Dawuda, suna ci suna sha, gama iyalansu sun yi musu tanadi.
40 Oia hoi, o ka poe o kokoke ana me lakou, a hiki aku i ka Isakara, a i ka Zebuluna, a i ka Napetali, lawe mai la lakou i ka berena maluna o na miula, a o na kamelo, a o na hoki, a o na bipi; me ka ai a me ka palaoa, me na pai huafiku, a me na pai huawaina, me ka waina, ka aila, na bipi a me na hipa he nui loa: no ka mea, he olioli iloko o ka Iseraela.
Haka ma, maƙwabtansu daga nesa har Issakar, Zebulun da Naftali suka zo suka kawo abinci a kan jakuna, raƙuma, alfadarai da shanu. Akwai tanadin mai yawa na gari, kauɗar ɓaure, nonnan busassun’ya’yan inabi, ruwan inabi, mai, shanu da tumaki. Duk an yi haka don a nuna farin ciki ƙwarai a cikin dukan ƙasar Isra’ila.

< I Oihanaalii 12 >