< II Oihanaalii 1 >

1 U A paa ia Solomona, ke keiki a Davida, kona aupuni, a me ia pu o Iehova kona Akua, a hookiekie nui mai la ia ia.
Solomon ɗan Dawuda ya kafa kansa sosai a bisa masarautarsa, gama Ubangiji Allahnsa yana tare da shi ya kuma sa ya zama mai girma sosai.
2 Olelo aku la o Solomona i ka Iseraela a pau, i na luna o na tausani a me ko na haneri, a me na lunakanawai, a me kela luna keia luna o ka Iseraela a pau, ka poe koikoi o na makua.
Sai Solomon ya yi magana ga dukan Isra’ila, ga shugabannin mayaƙa dubu-dubu da shugabannin mayaƙa ɗari-ɗari, ga alƙalai da kuma ga dukan shugabanni a Isra’ila, kawunan iyalai,
3 A hele aku la o Solomona, a me ia pu ka ahakanaka a pau, i kahi kiekie, aia no ma Gibeona; no ka mea, malaila no ka halelewa o ke anainakanaka o ke Akua, ka mea a Mose ke kauwa a Iehova i hana'i ma ka waonahele.
Solomon tare da dukan taron suka tafi masujadan kan tudu a Gibeyon, gama Tentin Sujadar Allah yana can, wanda Musa bawan Ubangiji ya yi a hamada.
4 Aka, o ka pahu berita o ke Akua, ua lawe mai o Davida mai Kiriataiearima aku, i kahi ana i kukulu ai no ia mea; no ka mea, ua kukulu no ia i halelewa no ia mea ma Ierusalema.
Dawuda ya riga ya haura da akwatin alkawarin Allah daga Kiriyat Yeyarim zuwa inda ya shirya dominsa, domin yă kafa masa tenti a Urushalima.
5 A o ke kuahu keleawe ka mea a Bezaleela ke keiki a Uri, ke keiki a Hura, i hana'i, malaila ia imua o ka noho o Iehova. A imi pinepine o Solomona a me ke anainakanaka ilaila.
Amma bagaden tagullar da Bezalel ɗan Uri, ɗan Hur, ya yi a Gibeyon a gaba tabanakul na Ubangiji; saboda haka Solomon da taron suka neme nufin Ubangiji a can.
6 A mohai aku la o Solomona malaila maluna o ke kuahu keleawe imua o Iehova, aia ma ka halelewa o ke anainakanaka. A mohai aku la oi'a maluna olaila, i na mohaikuni hookahi tausani.
Solomon ya haura zuwa bagaden tagulla a gaban Ubangiji a cikin Tentin Sujada, ya kuma miƙa hadayu na ƙonawa dubbai a kansa.
7 Ia po no ikea mai la ke Akua e Solomona, olelo mai ia ia, E noi mai oe i ka mea a'u e haawi aku ai ia oe.
A wannan dare Allah ya bayyana ga Solomon, ya ce masa, “Roƙi duk abin da kake so in ba ka.”
8 I aku la o Solomona i ke Akua, Ua hoike mai oe i ke aloha nui ia Davida i ko'u makuakane, a hoalii oe ia'u mahope ona.
Solomon ya amsa wa Allah, “Ka nuna alheri mai girma ga Dawuda mahaifina ka kuma naɗa ni sarki a matsayinsa.
9 Ano hoi, e Iehova, e ke Akua e, e hooko mai i ka olelo au i olelo mai ai ia Davida, i ko'u makuakane; no ka mea, nau no i hoalii mai ia'u maluna o ka poe kanaka i like ka nui me na huna lepo o ka honua.
To, yanzu, ya Ubangiji Allah, ka cika alkawarin da ka yi ga mahaifina Dawuda yă tabbata, gama ka naɗa ni sarki a bisa mutanen da suka wuce ƙirge kamar ƙurar ƙasa.
10 Ano, e haawi mai ia'u i ka naauao, a me ke akamai i puka aku au iwaho imua o keia lahuikanaka, a komo mai no hoi, no ka mea, ia wai la e hiki ai ke malama i keia poe kanaka nui ou?
Ka ba ni hikima da sani, don in iya jagorance wannan mutane, gama wa zai iya shugabance wannan jama’arka mai girma?”
11 Olelo mai la ke Akua ia Solomona, No ka mea, aia no ma kou naau keia, aole oe i noi mai i ka waiwai a me ka hanohano, a me ka make ana o kou poe enemi, aole no hoi oe i noi mai i na la he nui loa; aka, ua noi mai oe nou i ka naauao, a me ke akamai, i hiki ia oe ke hoomalu i ko'u poe kanaka maluna o lakou i hoalii aku ai au ia oe;
Allah ya ce wa Solomon, “Da yake wannan ne sha’awar zuciyarka, ba ka kuwa nemi wadata, arziki ko girma ba, ba ka kuma nemi mutuwar abokan gābanka ba, da yake kuma ba ka nemi tsawon rai ba, amma ka nemi hikima da sani don ka shugabanci jama’ata wadda na naɗa ka sarki,
12 Nolaila, ua haawiia ia oe ka naauao, a me ke akamai, a e haawi aku no hoi au ia oe i ka waiwai, a me ka hanohano: aole pela kekahi o na'lii mamua, aole no hoi he mea like mamuli aku.
saboda haka za a ba ka hikima da sani. Zan kuma ba ka wadata, arziki da girma, waɗanda babu wani sarki kafin kai da ya taɓa kasance da su kuma babu wani a bayanka da zai kasance da su.”
13 Hele mai la o Solomona mai kahi kiekio mai, ma Gibeona, a hiki i Ierusalema, maimua mai o ka halelewa o ke anainakanaka, a noho alii iho la ia maluna o ka Iseraela.
Sa’an nan Solomon ya tafi Urushalima daga masujadar kan tudu a Gibeyon, da kuma daga gaban Tentin Sujada. Ya kuma yi mulki a bisa Isra’ila.
14 A houluulu o Solomona i na kaa, a me na hooholo lio; aia no ia ia na kaa hookahi tausani, a me na haneri eha, a me na hooholo lio he umikumamalua tausani. A waiho oia ia mau mea ma na kulanakauhale no na kaa, a ma kahi o ke alii ma Ierusalema.
Solomon ya tara kekunan yaƙi da dawakai, ya kasance da kekunan yaƙi dubu da ɗari huɗu da kuma dawakai dubu goma sha biyu, waɗanda ya ajiye a biranen kekunan yaƙi, da kuma tare da shi a Urushalima.
15 A hoolilo ae la ke alii i ke kala a me ke gula ma Ierusalema e like me na pohaku; i kona imi ana no hoi, nui iho la na laau kedera e like me na laau sukomorea ma ke awawa.
Sarki ya sa azurfa da zinariya suka zama barkatai a Urushalima kamar duwatsu, al’ul kuma kamar itatuwan fir a gindin tsaunuka.
16 A ua kaiia mai na lio no Solomona mai Aigupita mai, a na na huakai kalepa a ke alii i lawe ma ke kumukuai.
Aka shigo da dawakan Solomon daga Masar da kuma daga Kuye’yan kasuwan fada suka saye su daga Kuye.
17 A kii aku la lakou a kai mai, mai Aigupita mai, i ke kaa hookahi, no na haneri sekela kala eono, a i ka lio no ka haneri me kanalima. A pela no lakou i lawe mai ai no na'lii a pau o ka Heta, a me na'lii o Suria ma ko lakou lima.
Suka shigo da kekunan yaƙi daga Masar a kan shekel ɗari shida-shida na azurfa, doki kuma a kan shekel ɗari da hamsin-hamsin. Suka kuma riƙa fitar da su ƙasashen waje zuwa dukan sarakunan Hittiyawa da na Arameyawa.

< II Oihanaalii 1 >