Aionian Verses

Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da dan'uwansa, yana cikin hatsarin hukunci. Kuma duk wanda ya ce da dan'uwansa, 'Kai mutumin banza!' yana cikin hatsarin tsayawa gaban majalisa, kowa kuma ya ce da dan'uwan sa 'Kai wawa!' yana cikin hatsarin shiga wutar jahannama. (Geenna g1067)
Nsombi lino ame ndamwambilingeti, muntu uliyense lakalalilinga mukwabo welela kupewa mulandu ku nkuta, Uliyense lambilinga munendi eti, ‘Omuluya’ Welela komboloshewa ku Nkuta. Nomba uliyense lambilinga munendi eti, ‘Cishilu’ Nendi welela kuyamu mulilo wa Gehena. (Geenna g1067)
Idan idonka na dama zai sa ka tuntube, kwakule shi ka jefar daga gareka. Don gara daya daga cikin gabobinka ya halaka, da a jefa dukan jikin ka a jahannama. (Geenna g1067)
Na linso lyakobe lilakwipishinga, ulikolobolemo ulitaye. Caina kutayako lubasu lumo lwa mubili wakobe, kupita kuba ne mubili wakwana ne kuwalwa mu Gehena. (Geenna g1067)
Ko kuwa idan hannunka na dama zai sa ka tuntube, ka yanke shi ka jefar daga gare ka. Domin gara daya daga cikin gabobin ka ya halaka, da a jefa dukan jikinka a jahannama. (Geenna g1067)
Kayi na cikasa cakobe cakululyo cilakwipishinga, ucitimbule ucitaye. Caina kutayako lubasu lumo lwamubili wakobe, kupita kuba ne mubili wakwana ne kuwalwa mu Gehena. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kisan jikin mutum, amma ba sa iya kashe rai. Sai dai ku ji tsoron wannan da yake da ikon kashe jiki ya kuma jefa rai cikin jahannama. (Geenna g1067)
Kamutatinanga abo bakute kushina mubili, pakwinga nkabela kushina mushimu. Nsombi amwe kamutinani uyo wela kononga byonse bibili, mubili ne mushimu pamo, mu Gehena. (Geenna g1067)
Ke kafarnahum, kina tsammani za a daukaka ki har zuwa sama? A'a za a saukar da ke kasa zuwa hades. Gama in da an yi irin al'ajiban da aka yi a cikin ki a Sodom, da tana nan har yanzu. (Hadēs g86)
Nenjobe Kapelenawo, sena ulayeyengeti nakakutantike kwilu? Wangwela! Nakakulashe panshi mpaka ku musena wa bantu bafwa, pakwinga bintu bya ngofu byalenshika kulinjobe, ne byalenshikila mu Sodomu, nshinga Sodomu nacilipo nelelo. (Hadēs g86)
Duk wanda yayi batanci ga Dan Mutum, za a gafarta masa. Amma duk wanda yayi batanci game da Ruhu Mai Tsarki ba za a gafarta masa ba, a nan duniya da har abada. (aiōn g165)
Ni cimo cimo uliyense lambilinga Mwana Muntu maswi aipa, Lesa nakamulekeleleko, nomba uliyense lanyanshanga Mushimu Uswepa, Lesa nteti akamulekelelepo sobwe pacino cindi, nambi mucindi cakuntangu.” (aiōn g165)
Shi wanda aka shuka a cikin kayayuwa wannan shine wanda ya ji maganar, amma dawainiyar duniya da kuma yaudarar dukiya suka shake maganar, sai ya kasa ba da 'ya'ya. (aiōn g165)
Imbuto shisa shalabyalwa pa myunga shilapandululunga muntu ukute kunyumfwa Maswi a Lesa, nomba cebo cakutatilwa ne bintu byapacishi ne kuyandishisha mali, kukute kutyompwesha kukula kwa Maswi asa, neco nkakute kusemapo bisepo sobwe. (aiōn g165)
magabcin da ya shuka su kuma shaidan ne. Girbin shine karshen duniya, kuma masu girbin sune mala'iku. (aiōn g165)
Mulwani usa walabyala musonde ni Muyungaushi. Kucesa maila kusa ekupwa kwacishi capanshi, ne beshikucesa ni bangelo. (aiōn g165)
Saboda haka, kamar yadda aka tara ciyayin aka kona su da wuta, haka ma zai faru a karshen duniya. (aiōn g165)
Mbuli ncobalabunganya musonde ne kutenta pamulilo, nicikabeco pakupwa kwa cishicapanshi (aiōn g165)
Haka zai kasance a karshen duniya. Mala'iku za su zo su ware miyagu daga cikin masu adalci. (aiōn g165)
Nicikenshikeco pakupwa kwacishici, bangelo nibakafunyepo bantu baipa pakati pa bantu balulama, (aiōn g165)
Ina kuma gaya maka cewa kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikilisiya ta. Kofofin hades ba za su yi nasara da ita ba. (Hadēs g86)
Ame ndambangeti, lino obe njobe Petulo, nomba palibwe lyacandanshi ili ninkebakepo mubungano. Kayi lufu nteti lukakomepo mubungano. (Hadēs g86)
Idan hannunka ko kafarka ce za ta sa ka tuntube, ka yanke ta, ka yar daga gare ka. Zai fi maka kyau ka shiga rai da nakasa ko gurguntaka, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta tare da hannayenka ko kafafunka. (aiōnios g166)
“Lino na cikasa cakobe, nambi mwendo wakobe, ukute kukwipisha, kotimbula utaye, caina kuya kwingila ku buyumi koli watimbuka cikasa, nambi mwendo, kupita kuwalwa kumulilo utapu kokute makasa onse, nambi myendo yonse ibili. (aiōnios g166)
Idan idonka zai sa ka tuntube, ka kwakule shi, ka yar. Zai fi maka kyau ka shiga rai da ido daya, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta da idanu biyu. (Geenna g1067)
Kayi na linso lyakobe lilakwipishinga, likolobolemo ulitaye, caina kuya kwingila ku buyumi kokute linso limo'wa, kupita kuwalwa mu Gehena kokute menso abili.” (Geenna g1067)
Sai wani mutum ya zo wurin Yesu, ya ce, ''Malam, wanne ayyuka nagari ne zan yi domin in sami rai madawwami?'' (aiōnios g166)
Mutuloba naumbi walesa kuli Yesu ne kumwipusheti, “Bashikwiyisha, ni cipeyo cintu caina ncondelela kwinsa kwambeti nkacane buyumi butapu?” (aiōnios g166)
Duk wanda ya bar gidaje, 'yan'uwa maza, 'yan'uwa mata, mahaifi, mahaifiya, 'ya'ya, ko gonaki, saboda sunana, zai sami ninkin su dari, ya kuma gaji rai madawwami. (aiōnios g166)
Neco uliyense walashiya ng'anda, bakwabo batuloba, nambi nkashi, nambi baishi, nambi banyina, nambi banabendi, nambi mabala pacebo cakame, uyo nendi nakatambule bingi byapita tunkanda mwanda, panyuma pakendi kayi nakapewe buyumi butapu. (aiōnios g166)
Da ya ga bishiyar baure a bakin hanya, sai yaje wurin amma bai sami kome ba sai dai ganye. Sai ya ce mata, “Kada ki kara yin 'ya'ya har abada.” Sai nan take bishiyar bauren ta bushe. (aiōn g165)
Mpwalabona citondo ca mukuyu pepi ne nshila, walayapo, nomba walacana kacikutowa matewu. Popelapo walacambila citondo camukuyu, “citondobe, kufuma lelo nteti ukasemepo bisepo sobwe.” Cindi copeleco citondo camukuyu cisa calayuma nta. (aiōn g165)
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kuna tafiya ketaren tekuna da kasashe domin samun almajiri daya tak, in kwa kun samu kukan mai da shi biyunku danwuta. (Geenna g1067)
“Malele kulinjamwe beshikwiyisha Milawo ya Mose, ne njamwe Bafalisi, bantu bandemishibili! Mukute kwenda nyendo shingi pa lwenje ne pamutunta, kulangaula muntu umo kwambeti mu musandule abe shikwiya wenu. Nomba kayi mwa mucana, mukute kumusandula tunkanda tubili kuba welela Gehena, kupita amwe mobene.” (Geenna g1067)
macizai, Ku 'ya'yan ganshekai, Yaya zaku tsere wa hukuncin Gidan wuta? (Geenna g1067)
“Mwenjoka amwe, bana bampili, ni mukayubeconi lombolosho lwa Gehena? (Geenna g1067)
Yayin da ya zauna a kan dutsen zaitun, almajiran sa suka zo wurin sa a boye suka ce, “me zai zama alamar zuwanka da kuma na karshen duniya?” (aiōn g165)
Lino Yesu mpwalekala panshi pa mulundu wa maolifi, beshikwiya bakendi balesa kulyendiye palubasu bonka ne kumwipusheti, “Kamutwambilako, inga ibi nibikenshike lilyoni? Kayi nicani ceshi cikenshikenga nceti tukaboneneko kwisa kwenu, kayi ne cakupwa kwacindici?” (aiōn g165)
Sa'annan zai cewa wadanda suke hannunsa na hagu, 'Ku rabu da ni, ku la'anannu, ku tafi cikin wutar jahannama da aka shirya wa Shaidan da aljannunsa, (aiōnios g166, questioned)
Panyuma pakendi Mwami nakambile bali kucikasa cakucipiko, “Kamufumapa, amwe bashinganwa! Kamuyani kumulilo utapu uyo Lesa ngwabambila Muyungaushi ne bangelo bakendi baipa abo balapandukila Lesa! (aiōnios g166)
Wadannan kuwa zasu tafi cikin madawwamiyar azaba amma adalai zuwa rai madawwami.” (aiōnios g166)
Popelapo nibakenga cisubula citapu, balo balulama kabaya kubuyumi bwamuyayaya.” (aiōnios g166)
Ku koya masu su kiyaye dukan abin da na umarce ku. Duba, ni kuma kullum ina tare da ku har karshen zamani.” (aiōn g165)
Mukabeyishenga kukonkela bintu byonse mbyondamwambili, kayi nimbenga ne njamwe masuba onse, mpaka mapwililisho acishi.” (aiōn g165)
amma fa duk wanda yayi sabon Ruhun Mai Tsarki baza a gafarta masa ba ko kadan, ya zama mai zunubi har abada.” (aiōn g165, aiōnios g166)
nomba uliyense lanyanshanga Mushimu Uswepa nteti akalekelelwe sobwe. Nendi nakabe ne mulandu wa bwipishi butapu.” (aiōn g165, aiōnios g166)
amma abubuwan duniya, da rudin dukiya da kuma kwadayin wadansu abubuwa, sukan shiga su shake Maganar, har ta zama marar amfani. (aiōn g165)
nomba cebo cakufula kwa bishikutatisha pa buyumi bwabo pacindi cino, ne bwikalo bwalunkumbwa lwabuboni, ne bintu nabimbi, bikute kwingila ne kufwekelela maswi awa, neco nkakute kusema bisepo. (aiōn g165)
Idan har hannun ka zai sa ka yi tuntube, zai fi kyau ka yanke shi. Domin zai fi kyau ka shiga aljanna da hannu daya da ka shiga jahannama da hannu biyu. (Geenna g1067)
Neco na cikasa cakobe cilakwipishinga ucitimbule, cilicena kuya kucana buyumi kokute cikasa cimo kupita kuwalwa mu gehena mu mulilo utashimiki kokute makasa onse abili. (Geenna g1067)
Idan kafarka za ta sa ka yi tuntube, ka yanke ta ka yar. Zai fi kyau ka shiga aljanna da kafa daya da ka shiga jahannama da kafa biyu. (Geenna g1067)
Kayi na mwendo wakobe ula kwipishinga pa utimbule, pakwinga cilicena kuya kucana buyumi kokute mwendo umo kupita kuba ne myendo ibili ne kuwalwa mu gehena. (Geenna g1067)
Idan idonka zai sa ka yi tuntube, ka kwakule shi ka yar, domin gwamma ka shiga mulkin Allah da ido daya, da a jefa ka cikin wuta da idanu biyu. (Geenna g1067)
Kayi na linso lyakobe lilakwipishinga, koli kolobolamo ne kulitaya, pakwinga cili cena kuya kwingila mu Bwami bwa Lesa ne liso limo, kupita kuwalwa mu Gehena kokute menso onse abili. (Geenna g1067)
Lokacin da ya fara tafiya, sai wani mutum ya rugo wurinsa, ya durkusa a gabansa. Ya tambaye shi, yace ya ''Malam managarci, me zan yi domin in sami rai na har abada?'' (aiōnios g166)
Yesu mpwalatatika bulwendo, muntu naumbi walamufwambila. Walashika ne kwisa kusuntama pantangu ne kumwipusheti, “Amwe bashikwiyisha baina, inga ni cani ncondelela kwinsa kwambeti nkatambule buyumi bwa cindi conse?” (aiōnios g166)
sa'annan ya rasa samun nikinsu dari a zamanin yanzu, na gidaje, da yan'uwa mata da maza' da iyaye mata da 'ya'ya da gonaki, game da tsanani, a duniya mai zuw kuma ya sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
nakatambule mwanda wabintu byapita mbyalikuba nabyo pacindi cino, mbuli ng'anda ne bakwabo batuloba ne batukashi, banyina ne bana ne mabala, kubikapo ne mapensho. Uyu pacindi ca pantangu nakatambule buyumi butapu. (aiōn g165, aiōnios g166)
Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn g165)
Neco, Yesu walacambileti, “Paliya muntu eshakalyeko nkuyu ku citondo ici!” Beshikwiya bakendi balamunyumfwa kambeco. (aiōn g165)
Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn g165)
Nakabe Mwami wa ba Islaeli kucindi conse ne bwendeleshi bwakendi nteshi bukapwepo!” (aiōn g165)
(kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn g165)
mbuli ncalalaya bamashali betu bakulukulu, Abulahamu ne bashikulu bakendi mpaka muyayaya.” (aiōn g165)
kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn g165)
Ibi walabyambila limo kupitila mubashinshimi bakendi baswepa bakeendi, (aiōn g165)
Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos g12)
Lino popelapo mishimu yaipa iyo yalamupapata Yesu eti ataitandanyina kucisengu citali. (Abyssos g12)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani har zuwa sama za a daukaka ki? Babu, za a gangarar dake har zuwa hadas. (Hadēs g86)
Nenjobe Kapelenawo, sena ulayeyengeti nibakakunyamune mpaka kwilu? Sobwe, nibakakuwale panshi pabusena bwa bafu!” (Hadēs g86)
Sai ga wani malamin shari'ar Yahudawa, ya zo ya gwada shi da cewa, “Malam, me zan yi domin in gaji rai na har abada?” (aiōnios g166)
Popelapo kwalesa shikwiyisha Milawo kwambeti asunkwe Yesu ne kumwipusheti, “Amwe beshikwiyisha, nicani ncendela kwinsa kwambeti nkatambule buyumi butapu?” (aiōnios g166)
Bari in gargade ku a kan wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron shi wanda bayan ya kashe zai iya jefa ku cikin jahannama. I, ina ce maku ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
Lino ndamwambilingeti ngomwelela kutina ni Lesa uyo ukute kushina buyumi bwa muntu, kayi ukute ngofu shakumuwalani mumulilo utapu, mumutinenga Lesa.” (Geenna g1067)
Sai maigida ya yaba wa wakilin nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama 'ya'yan zamanin nan a ma'ammalar su da mutanen zamaninsu sun fi 'ya'yan haske wayo. (aiōn g165)
Mwami wakendi uyo walalumbaisha kapitawo wa buboni wabula kushomeka pakucenjela kwakendi. Pakwinga bantu ba mucishi ca panshi pano nibasongo pa kubamba makani abo kupita bantu bali mu mumuni wa Lesa. (aiōn g165)
Ina gaya maku ku yi abuta ta dukiya ta rashin gaskiya, saboda idan ya kare, su karbe ku a gidaje masu dauwama. (aiōnios g166)
Yesu walapitilisha kubambileti, “Ndamwambilinga kamulicanina banenu babuboni bwa mucishi cino kwambeti, buboni bwakapwa nibakamutambule mumanda amuyayaya. (aiōnios g166)
yana cikin hades yana shan azaba, sai ya daga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a kirjinsa. (Hadēs g86)
Lino mubile uyo mpwalikupenga mumusena wa bafu, walalanga kwilu nekubona Lazalo kulubasu lwa Abulahamu nkali patali. (Hadēs g86)
Wani shugaban jama'a ya tambaye shi ya ce “Malam managarci, me zan yi in gaji rai Madawwami?” (aiōnios g166)
Mukulene wa Bayuda naumbi walepusha Yesu eti. “Bashikwiyisha baina, nomba ndelelela kwinseconi kwambeti nkatambule buyumi butapu?” (aiōnios g166)
sa'annan ya kasa samun ninkin ba ninkin a duniyan nan, da rai na har abada a duniya mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
eti akabule kutambula bintu bingi pacino cindi, kayi mucindi cilesanga nakatambule buyumi butapu.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Yesu ya ce masu, “'Ya'yan duniyan nan suna aure, ana kuma ba da su ga aure. (aiōn g165)
Yesu walakumbuleti, “Bantu bacino cindi bakute kweba nekwebwa. (aiōn g165)
Amma wadanda aka ga cancantarsu a waccan tsara, sun isa su sami tashin mattatu, ba za suyi aure ko a aurar da su ba. (aiōn g165)
Nsombi abo beti bakapundushiwe kubafu nekwikala mubuyumi bulesanga, nteshi bakebanenga. (aiōn g165)
domin dukan wadanda suka bada gaskiya gareshi su sami rai na har abada. (aiōnios g166)
Kwambeti uliyense wamushoma akabe ne buyumi butapu. (aiōnios g166)
Gama Allah ya kaunaci duniya sosai, har ya ba da makadaicin Dansa, domin duk wanda ya bada gaskiya gareshi, kada ya mutu, amma ya samu rai madawwami. (aiōnios g166)
Kayi Lesa walabasunisha bantu pacishi capanshi, ecebo cakendi walayaba Mwanendi umo enka, kwambeti uliyense eti akamushome akacane buyumi butapu. (aiōnios g166)
Shi wanda ya bada gaskiya ga Dan ya na da rai madawwami, amma wanda ya ki yiwa Dan biyayya ba zai ga rai ba, amma fushin Allah na kansa. (aiōnios g166)
Muntu lashomonga mwanoyo, ukute buyumi butapu. Nsombi lakananga kushoma mwanoyo, nteshi akabe nebuyumi, neco bukalu bwa Lesa buli palyendiye cindi conse.” (aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha daga ruwa da zan ba shi ba zai sake jin kishi ba. Maimakon haka, ruwan da zan bashi zai zama mabulbular ruwa a cikinsa wanda ke bulbula zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Nsombi uliyense uyo lanunga menshi ngondamupa nteshi akanyumfwepo inyotwa kayi. Pakwinga menshi ayo ngoshi nkamupe nakabeti kamulonga kansansa menshi eshikupa buyumi butapu.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Shi wanda ke girbi yakan karbi sakamako ya kuma tattara amfanin gona zuwa rai na har abada, ta haka shi mai shuka da shi mai girbi za su yi farinciki tare. (aiōnios g166)
Musebenshi shikutebula latatiki kendi kufola, kayi labunganyanga bisepo kubuymi butapu. Neco shikushanga ne shikutebula nibakakondwe pamo. (aiōnios g166)
Hakika, hakika, duk mai jin Maganata, yana kuma gaskata wanda ya aiko ni, yana da rai madawwami ba kuma za a kashe shi ba, domin ya ratse daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
“Ndamwambilishingeti muntu uliyense lanyumfu maswi akame nekushoma walantuma, nakabe ne buyumi butapu. Uyo nendi nteshi akomboloshewe, nsombi lapulu kendi mu lufu, nekuya mubuyumi butapu. (aiōnios g166)
Kuna nazarin littattafai, don a tsammaninku a cikinsu za ku sami rai Madawwami, alhali kuwa su ne suke shaidata. (aiōnios g166)
Mukute kubelenga Mabala a Lesa, pakwinga mukute kuyeyeti nimucanemo buyumi butapu. Nomba kayi Mabala opelayo akute kunjinshila bukamboni. (aiōnios g166)
Ku daina yin wahala a kan neman abinci mai lalacewa, sai dai a kan abinci mai dawwama wanda zai kaiku ga rai madawwami wanda Dan Mutum zai ba ku, domin Ubangiji Allah ya sa hatiminsa a kansa.” (aiōnios g166)
Kamutasebensanga kwambeti mucane cakulya cikute konongeka, nsombi musebensenga kwambeti mucane cakulya ceshikwikalilila, buyumi butapu. Mwana Muntu endiye wela kumupa cakulya copeleci, pakwinga Lesa Bata mpobalabika cinshibilo ca kusuminisha kwabo.” (aiōnios g166)
Gama wannan shi ne nufin Ubana, duk wanda yake ganin Dan ya kuma gaskata da shi zai sami rai madawwami, ni kuma zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios g166)
Pakwinga Bata ncobalayandanga nikwambeti muntu uliyense lamubono Mwanoyo nekumushoma, akabe ne buyumi butapu. Kai ame ninkamupundushe kufuma kubafu pabusuba bwa kupwililisha.” (aiōnios g166)
Hakika, hakika, wanda ya bada gaskiya, yana da rai Madawwami. (aiōnios g166)
Ndamwambilinga cakubingeti uyo lanshomonga ukute buyumi butapu. (aiōnios g166)
Ni ne gurasa mai rai da ya sauko daga sama. Duk wanda ya ci daga gurasar, zai rayu har abada. Wannan gurasar da zan bayar jiki na ne don ceton duniya.” (aiōn g165)
Ame ndeshinkwa weshikupa buyumi walafuma kwilu. Na muntu uliyense ulya shinkwa uwu, nakabe nebuyumi butapu. Shinkwa weshinkamupe nimubili wakame, ngoshi nkape kwambeti bantu bonse bapacishi capanshi babe nebuyumi.” (aiōn g165)
Dukan wanda ya ci nama na ya kuma sha jinina yana da rai Madawwami, ni kuwa zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios g166)
Uliyense lalinga mubili wakame nekunwa milopa yakame, ukute buyumi butapu, ame ninkamupundushe kubafu pa busuba bwa kupwililisha. (aiōnios g166)
Wannan itace gurasar da ta sauko daga sama, ba irin wadda Ubanninku suka ci suka mutu ba. Dukan wanda ya ci gurasar zai rayu har abada.” (aiōn g165)
Shinkwa walafuma kwilu ni wopelowu. Wapusana ne mana asa bashali benu ngobalikulya, nsombi panyuma pakendi balikabafwa. Nomba lalinga shinkwa wopelowu, nakabe nebuyumi butapu.” (aiōn g165)
Bitrus ya amsa masa ya ce, “Ya Ubangiji, gun wa za mu je? kai kake da maganar rai madawwami. (aiōnios g166)
Shimoni Petulo walambeti, “Mwami, nomba ngatuya kuli bani? Njamwe mukute maswi eshikupa buyumi butapu. (aiōnios g166)
Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn g165)
Musha nkakute kwikalisha panga'nda ya mwami wakendi cindi conse, nsombi mwinepabo. (aiōn g165)
Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn g165)
Cakubinga ndamwambilinga muntu anyumfwa maswi akame, nteshi akafwe sobwe.” (aiōn g165)
Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn g165)
Lino bantu balamwambileti, “Lino tulenshibi kwambeti ukute mushimu waipa. Abulahamu nebashinshimi bonse balafwa! Nomba obe ulambangeti muntu anyumfwa makani akobe nteshi akafwe sobwe. (aiōn g165)
Tunda duniya ta fara ba a taba jin cewa wani ya bude idanun wanda aka haifa makaho ba. (aiōn g165)
Kufuma kumatatikilo acishi kuliyawa muntu walanyumfwapo kwambeti muntu lashiliki muntu walasemwa kaliwashipilwa. (aiōn g165)
Ina ba su rai na har abada; ba za su taba mutuwa ba, babu wanda zai kwace su daga hannu na. (aiōn g165, aiōnios g166)
Nkute kushipa buyumi butapu, kayi nteshi shikataike. Paliya muntu wela kundamuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
Kuma duk wanda yake raye, ya kuma bada gaskiya gare ni, ba zai mutu ba dadai. Kin gaskata da wannan?” (aiōn g165)
Kayi abo bayumi banshoma nteshi bakafwe sobwe. Sena ulashomonga?” (aiōn g165)
Duk wanda yake son ransa, zai rasa shi; amma wanda ba ya son ransa a duniyan nan za ya kiyaye shi domin rayuwa ta har abada. (aiōnios g166)
Muntu usuni buyumi bwakendi, nakabutaye, nsombi uyo utabusuni buyumi bwakendi mucishi cino nakapewe buyumi butapu. (aiōnios g166)
Taro suka amsa masa cewa, “Mun ji a cikin shari'a cewa Almasihu za ya kasance har abada. Yaya za ka ce, 'za'a daga dan mutum'? Wanene wannan dan mutum?” (aiōn g165)
Bantu basa balamwambileti, “Milawo yetu ikute kwambeti Mupulushi Walaiwa nakabengapongowa. Nomba amwe mulambilingeti Mwana Muntu welela kunyamunwa pelu Mwana Muntu wopeloyo niyani?” (aiōn g165)
Na san umarninsa rai ne madawwami, don haka na ce - kamar yadda Uba ya fada, haka ni ma nake fadi.” (aiōnios g166)
Kayi ndicinsheti milawo njalampa ikute kupa buyumi butapu. Weco mbyonkute kwamba, nkute kwamba Bata ncobalang'ambila.” (aiōnios g166)
Bitrus ya ce masa, “Ba za ka taba wanke mani kafa ba.” Yesu ya amsa masa ya ce, “In ban wanke maka ba, ba ka da rabo da ni”. (aiōn g165)
Petulo walambeti, “Nteshi munsambishe kumyendo sobwe.” Yesu walamukumbuleti, “Na mbule kukusambisha, ekwambeti ntobe weshikwiya wakame.” (aiōn g165)
Sa, annan zan yi addu'a ga Uba, zai kuwa baku wani mai ta'aziya domin ya kasance tare daku har abada. (aiōn g165)
Lino ninkasenge Bata kwambeti, bakamupe weshikumunyamfwilisha naumbi uyo eshakekale nenu masuba onse. (aiōn g165)
kamar yadda ka ba shi iko akan dukkan 'yan adam, ya ba da rai madawwami ga duk wanda ka ba shi. (aiōnios g166)
Pakwinga mwalamupa ngofu shakwendelesha bantu bonse kwambeti ape buyumi butapu kuli bonse mbomwalamupa. (aiōnios g166)
Wannan ne rai madawwami: wato su san ka, Allah makadaici na gaskiya, da shi kuma wanda ka aiko, Yesu Almasihu. (aiōnios g166)
Buyumi butapu nikwinshiba njamwe kayi neYesu Klistu ngomwalatuma. (aiōnios g166)
Gama ba za ka watsar da raina a lahira ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka ya ga ruba ba. (Hadēs g86)
Pakwinga nteti mukanshiye mumanda, nambi kulekelesha musebenshi wenu washomeka kubola, (Hadēs g86)
Ya hango wannan al'amari kuma ya yi magana game da tashin Almasihu, 'Ba ayi watsi da shi ba a lahira, kuma jikinsa bai ga rubewa ba.' (Hadēs g86)
Anu Dafeti walabonenalimo sha kupunduka kubafu kwa Klistu kwambeti “Nteti nkamushiye mu manda, kayi ne mubili wakendi uliya kubolapo sobwe!” (Hadēs g86)
Shine wanda dole sama ta karbe shi har zuwa lokacin komo da dukan abubuwa, game da abubuwan da Allah ya fada tun da ta bakin annabawansa tsarkaka. (aiōn g165)
Uyo nendi walatambulwa Kwilu mpaka kushika cindi cakubambulula bintu, mbuli Lesa ncalamba kupitila mubashinshimi bakendi bakulukulu bashomeka. (aiōn g165)
Amma Bulus da Barnaba sun yi magana gabagadi suka ce, “Dole ne a fara fada maku maganar Allah. Amma da yake kun ture ta, kun nuna baku cancanci rai madawwami ba soboda haka zamu juya ga al'ummai. (aiōnios g166)
Paulo ne Banabasi balamba kwakubula buyowa, balambeti, “Cakubinga calikuba celela kwambeti tukambauke maswi a Lesa kulinjamwe nanshi. Nomba bonani mulakana mobene, mulalileshe mobene kwambeti nkamwelela kutambula buyumi butapu, nitumushiye, nitwenga kubantu bakunsa.” (aiōnios g166)
Da al'ummai suka ji haka, sai suka yi murna suka kuma yabi kalmar Ubangiji. Dukan wadanda aka kaddarawa samin rai madawwami suka tuba. (aiōnios g166)
Mpobalanyumfweco bantu bakunsa, balakondwa ne kulumba maswi a Mwami. Abo Lesa mbwalasala kwambeti bakatambule buyumi butapu, balashoma. (aiōnios g166)
Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn g165)
Ici encalambanga Mwami Lesa uyo walayubulula ibi kufuma kumasuba akunyuma.” (aiōn g165)
Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios g126)
Pakwinga kufuma pacindi Lesa mpwalalenga cishi capanshi ne lelo pano, bantu bakute kubona bwikalo bwa Lesa butaboneke, kayi ne ngofu shakendi shitapu ne bu Lesa bwakendi. Bantu bakute kubinshiba pakubona bintu Lesa mbyalalenga, neco bantu paliyawa mpobela kuleyela. (aïdios g126)
Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
Balashiya cancine ncine ca Lesa ne kutatika kushoma bwepeshi. Balatatika kukambilila ne kusebensela bilengwa mucindi ca kusebensela Mulengi, kayi welela kulemekwa kushikila muyayaya. Amen. (aiōn g165)
Ga wadanda kuma suka nace da yin ayyukan alheri ba fasawa, sun samarwa kansu, yabo da daraja, da rai na har'abada. (aiōnios g166)
Bantu balapitilishinga kwinsa byaina ne balalangaulunga bulemu ne bulemeneno bwa Lesa ne buyumi butapu, balenshingeco, neye Lesa nakabape buyumi butapu. (aiōnios g166)
Wannan ya faru ne, don kamar yadda zunubi yai mallaka zuwa mutuwa, haka kuma alheri ya mallaka zuwa adalci da rai na har abada ta wurin Yesu Almasihu Ubangijin mu. (aiōnios g166)
Nec mbuli bwipishi ncobwali kwendelesha ne kupesheti kube lufu pakati pabo, calikuba celela kayi kwambeti kwinamoyo kwa Lesa kwendeleshe pakuleta bululami ku bantu ne kubashikisha ku buyumi butapu muli Yesu Klistu Mwami wetu. (aiōnios g166)
Amma yanzu da da aka yantar daku daga zunubi aka mai da ku bayin Allah, amfaninsa ku kuwa shine tsarkakewarku. Sakamakon kuwa shine rai na har abada. (aiōnios g166)
Nsombi lino mulasungululwa kubwipishi, kayi njamwe beshikusebensela Lesa. Cakucanapo pa bintu ibi nikulibenga kuli Lesa kayi nacimbi cakucanapo ni buyumi butapu. (aiōnios g166)
Don kuwa sakamakon zunubi mutuwa ne. Amma kyautar Allah itace rai madauwami cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Nomba malipilo a bwipishi ni lufu. Nsombi cipo ico Lesa ncakute kupa, nibuyumi butapu mukwikatana pamo ne Klistu Yesu Mwami wetu. (aiōnios g166)
Dukkan ubanni nasu ne daga cikinsu Almasihu ya fito bisa ga jiki- wanda shi ke Allah bisa kowa. Yabo ya tabbata a gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
Nabo nibashikulu ba bamashali betu bakaindi, kayi Klistu Mupulushi walaiwa usa ni wa mumushobo wabo twamba sha buntu bwakendi. Lesa lendeleshenga byonse alemekwe cindi conse. Ameni. (aiōn g165)
Kada ku ce, ''Wa zai gangara zuwa kasa?'' (Wato wa zai fito da Almasihu daga cikin matattu). (Abyssos g12)
Kayi utamba mu moyo eti, “Niyani eshakenga kucishi ca bantu bafwa, ekwambeti akupundusha Klistu kubafu? (Abyssos g12)
Domin Allah ya rufe kowa ga rashin biyayya, domin ya nuna jinkai ga kowa. (eleēsē g1653)
Pakwinga Lesa walasandula bantu bonse kuba basha cebo ca kutanyumfwa, kwambeti nendi abanyumfwile nkumbo bonse. (eleēsē g1653)
Daga wurinsa ne, ta wurinsa ne kuma, a gare shi ne kuma dukan abu suka fito. A gare shi daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Pakwinga endiye walabilenga byonse, kayi byonse nibiyumi kupitila mungofu shakendi, Kayi mpobili cebo ca endiye. Bulemeneno bube bwakendi cindi conse. Amen. (aiōn g165)
Kada ku kamantu da wannan duniya, amma ku sami canzawa ta wurin sabunta tunaninku, kuyi haka don ku san abin da ke nagari, karbabbe, kuma cikakken nufin Allah. (aiōn g165)
Kamutalibika mubwikalo bwaipa bwa bantu bapacishi capanshi, nsombi lekani Lesa asandule buyumi bwenu bonse, pakumupani miyeyo ya linolino. Neco nimucikonshe kwinshiba Lesa mbyalayandanga, kayi nimwinshibe bintu byaina, byaloma kayi byeshikukondwelesha Lesa. (aiōn g165)
Yanzu ga wanda ke da Ikon karfafa ku bisa ga bisharata da wa'azin Yesu Almasihu, wanda ta gare shi ne aka bayyana asiran nan da suke boye tun da dadewa, (aiōnios g166)
Tumulumbe Lesa! Nendi ukute ngofu shakutuyuminisha mulushomo kwelana ne Mulumbe Waina ngonkute kukambauka sha Yesu Klistu. Kwelana ne kuyubululwa kwa bintu byalikuba byasolekwa kwacindi citali. (aiōnios g166)
amma yanzu sanannu ne ta wurin litattafan Annabawa bisa umarnin Allah madauwami, domin biyayyar bangaskiya cikin Al'ummai dukka. (aiōnios g166)
Nomba lino cancinencine cilayubululwa ne kwinshibikwa kupitila mu malembo abashinshimi. Lesa wacindi conse walabambila kwambeti balembe bintu ibi kwambeti mishobo yonse yelela kushoma cakubinga ne kukonkela Lesa. (aiōnios g166)
Ga Allah mai hikima kadai, ta wurin Yesu Almasihu daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Kuli Lesa enka uyo wamano onse, kube bulemeneno kupitila muli Yesu Klistu kushikila cindi conse. Amen. (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina masani? Ina mai muhawara na duniyan nan? Allah bai juya hikimar duniya zuwa wauta ba? (aiōn g165)
Inga lino bantu ba mano balalibikinga papeyo? Inga bantu baiya bintu bingi balibikinga papeyo? Inga bantu balatangalanga cebo cakuba nemano apacishi ca panshi nabo balikupeyo? Pakwinga Lesa latuleshe kwambeti mano abantu nabulyo! (aiōn g165)
Yanzu muna maganar hikima ga wadanda suka ginu, amma ba hikima ta duniyan nan ba, ko ta masu mulkin wannan zamani, wadanda suke shudewa. (aiōn g165)
Nomba tulambanga bintu bya mano kubantu bakute lushomo. Nikukabeco nkatulambanga mano amuntu, nambi mano abendeleshi bamucishi cino capanshi abo balipepi kupwa. (aiōn g165)
Maimakon haka, muna maganar hikimar Allah ta boyayyar gaskiya, boyayyar hikima da Allah ya kaddara kafin zamanin daukakarmu. (aiōn g165)
Nsombi mano a Lesa alikuba asolekwa engotulambanga, Lesa ngalabambilalimo katanabumba cishi kwambeti nenjafwe tukabe nebulemu bwa Lesa. (aiōn g165)
Babu wani mai mulki na zamanin nan da ya san wannan hikimar, domin inda sun gane ta a wancan lokacin, da basu gicciye Ubangijin daukaka ba. (aiōn g165)
Pakati pa bendeleshi bamucishi capanshi paliya nabaumo walikwinshiba mano awa, pakwinga nebalikwayinshiba mpani nebalabula kumupopa palusanda Mwami Walemekwa. (aiōn g165)
Kada kowa ya rudi kansa. Idan wani a cikin ku na ganin shi mai hikima ne a wannan zamani, bari ya zama” wawa” domin ya zama mai hikima. (aiōn g165)
Kamutalibepanga, napali muntu lalibonongeti ukute mano mubwikalo bwa pano pacishi capanshi, kabani muluya, kwambeti abe wamano ancine ncine. (aiōn g165)
Idan abinci zai sa dan'uwa na yayi tuntube, zan huta cin nama, domin kada in jawo wa 'yan'uwana faduwa. (aiōn g165)
Ecebo cakendi nacakulya ciba nsuntu kumuklistu muname nteti nkalyepo nyama tubili kayi. (aiōn g165)
Wadannan abubuwa sun faru dasu ne a matsayin misalai a garemu. An rubuta su domin gargadinmu - mu wadanda karshen zamanai yazo kanmu. (aiōn g165)
Byonsebi byalenshikila bamashali betu kwambeti bibe bitondesho kuli nabambi. Byalalembwa kwambeti nenjafwe tucanepo lwiyo. Pakwinga tulipepi kucindi cakumapwlilisho acishi. (aiōn g165)
“Mutuwa, ina nasararki? Mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
Obe lufu inga kukoma kwakobe kulikupeyo? Obe lufu inga ngofu shakobe shilikupeyo?” (Hadēs g86)
A al'amarinsu, allahn wannan duniya ya makantar da zukatansu marasa bada gaskiya. A sakamakon haka, ba su iya ganin hasken bisharar daukakar Almasihu ba, wanda shine surar Allah. (aiōn g165)
Satana lesa lendeleshenga cishi capanshi washipisha manjeyaulwa abantu babula lushomo kwambeti kabatabona mumuni wa mulumbe wa bulemu wa Klisttu, uyo ukute cimo ca Lesa. (aiōn g165)
Domin wannan 'yar wahala ta dan lokaci tana shirya mu zuwa ga nauyin madauwamiyar daukaka wadda ta wuce gaban aunawa. (aiōnios g166)
Pakwinga mapensho etu nakacindi kang'ana, alatubambilinga bulemu butapu bwapita mapensho onse. (aiōnios g166)
Domin ba muna kallon abubuwan da ake gani bane, amma abubuwan da ba a gani. Abubuwan da muke iya gani ba masu dawwama ba ne, amma abubuwan da ba a gani madawwama ne. (aiōnios g166)
Nkatulalanganga pa bintu bilabonekenga ne menso sobwe, nsombi pa bintu bitaboneke ne menso. Pakwinga bintu bilabonekenga ne menso bikute kupita, nomba bintu bitaboneke nibyacindi conse. (aiōnios g166)
Mun san cewa idan wannan gidan da muke zaune a ciki ya rushe, muna da wani ginin daga wurin Allah. Gida ne wanda ba hannuwan mutane suka gina ba, amma madawwamin gida ne a cikin sama. (aiōnios g166)
“Tucinshi cena kwambeti mibili yetu yapacishi capanshi pano, mushakasa uwu wakapwaika, nitukafwale mibili njatubambila Lesa kwilu, ng'anda yabula kwibakwa ne makasa abantu, ng'anda yacindi conse. (aiōnios g166)
Kamar yadda aka rubuta, ''Ya rarraba arzikinsa, ya bada shi ga matalauta. Adalcinsa ya dawwama har abada.'' (aiōn g165)
Mbuli Mabala ncalambangeti, “Lesa lamwaya bipo byakendi ku bakandu, Bululami bwakendi nkabupu.” (aiōn g165)
Allah kuma Uba na Ubangijinmu Yesu, wanda ya isa yabo har abada, ya san ba karya nake yi ba! (aiōn g165)
Lesa Baishi Mwami wetu Yesu uyo wela kulemekeshewa cindi conse! Eucisheti nkandabepenga. (aiōn g165)
wanda ya ba da kansa domin zunubanmu saboda ya kubutar da mu daga wannan mugun zamani, bisa ga nufin Allah da Ubanmu. (aiōn g165)
Yesu walaliyaba pacebo cakwambeti atulubule ku bwipishi bwetu, kayi walatupulusha kufuma kubuyumi bwaipa bwacino cindi. Walensa bintu mbyalikuyanda Lesa Ishetu. (aiōn g165)
Daukaka ta tabbata a gare shi har abada abadin. (aiōn g165)
Bulemeneno butapu bube kuli Lesa cindi conse. Amen. (aiōn g165)
Domin shi wanda ya shuka wa kansa dabi'ar zunubi zai girbi hallaka, amma shi wanda ya shuka cikin Ruhu, zai girbi rai madawwami daga Ruhu. (aiōnios g166)
Na muntu walabyala mubintu byeshikukondwelesha bwikalo bwaipa bwakusemwa nabo nakatebule lufu. Na walabyala mubintu byeshikukondwelesha Mushimu Uswepa, nakatebule buyumi butapu. (aiōnios g166)
Ya sanya shi bisa birbishin dukan sarauta, iko, mulki, karfi, da kowanne irin suna. Ya sanya Almasihu ba a wannan zamanin kadai ba, amma da zamani mai zuwa. (aiōn g165)
Klistu Wekala pacipuna cabulemu capita bendeleshi bonse bamu makumbi, batangunishi bonse bakute ngofu kayi ne bami bonse. Ukute lina lyalemekwa kupita maina onse alipo pacino cindi nambi eti akabeko cindi cilesanga kuntangu. (aiōn g165)
A cikinsu kuka yi rayuwa bisa ga al'amuran duniyan nan. Kuka biye wa mai sarautar ikokin sararin sama, wannan ruhun ne da ke aiki cikin kangararrun 'ya'ya. (aiōn g165)
Pakwinga pa cindico mwalikukonkela nshila shaipa sha cishici, mwalikunyufwila mwendeleshi mukulene wa mishimu yaipa wa mumpepo, mushimu waipa uwo eukute kwendeleshenga bantu batanyumfwili Lesa. (aiōn g165)
Ya yi wannan domin a zamanai masu zuwa ya nuna mana matukar yalwar arzikin alherinsa ta wurin Yesu. Yana nuna mana wannan ta wurin alherinsa. (aiōn g165)
Lesa walenseci kwambeti bantu benshibe kukonempa kwa kwina moyo kwakendi kutambiki kupitila mulusuno lwa Lesa ndwalatulesha muli Klistu Yesu. (aiōn g165)
In kuma fahimtar da dukan mutane a kan shirin Allah, wannan boyayyar gaskiya wadda tun zamanai da suka wuce Allah ya boye, shi da ke mahallicin dukan abubuwa. (aiōn g165)
kayi ne kwambeti bantu bonse benshibe bubambo bwakendi nceti busebense, ubo Lesa walabumba bintu byonse mbwalikuba wasoleka kwa byaka bitabelengeke. (aiōn g165)
Wannan ya kasance bisa ga dawwamammen nufi da ya zartar cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
Lesa walenseco kwelana ne bubambo bwakendi bwacindi conse mbwalakwanilisha kupitila muli Klistu Yesu Mwami wetu. (aiōn g165)
daukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikilisiya ta wurin Almasihu Yesu har ya zuwa zamanun zamanai har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Mubungano upe bulemeneno Lesa kupitila muli Klistu Yesu mu misemano yonse kucindi ca cindi. Ameni. (aiōn g165)
Gama yakinmu ba da nama da jini bane. Amma, da ikoki da mulkoki da mahukuntan wannan zamani mai duhu da rundunai masu duhu na mugunta cikin sammai. (aiōn g165)
Nteko kwambeti tulalwananga ne bantu, nsombi tulalwananga ne mishimu yaipa ili mu misena ya kwilu ilayungunga bantu kwinsa byaipa, aba ebami ne bendeleshi ne ngofu shili mumushinshe wacino cindi. (aiōn g165)
Yanzu bari daukaka ta tabbata ga Allah da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Lesa Bata balamakeshewe muyayaya kukabe kutapu. Ameni. (aiōn g165)
Wannan shine asirin gaskiya da yake a boye shekara da shekaru da zamanai. Amma a yanzu an bayyana shi ga wadanda suka gaskanta da shi. (aiōn g165)
Pakwinga ku myaka yandoba, mulumbe uwu nkawalikuba weshibikwa ku muntu uliyense sobwe, nomba pacino cindi ulakambaukwanga ku bantu bakendi. (aiōn g165)
Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios g166)
Nibakatambule cisubulo kayi nibakapenge kwa muyayaya. Nteti bakabone cinso ca Mwami Yesu Klistu nambi bulemu bwa ngofu shakendi. (aiōnios g166)
Yanzu bari Ubangiji Yesu Almasihu da kansa, da Allah Ubanmu wanda ya kaunace mu ya ba mu madawwamiyar ta'aziya da gabagadi mai kyau domin gaba ta wurin alheri, (aiōnios g166)
Lino Lesa Bata ne Yesu Klistu ebalatuyanda kayi nekutupa ngofu kayi ne kupembelela kwayuma kupitila mu Luse lwakendi. (aiōnios g166)
Saboda haka ne na sami jinkai, domin ta wurina ni na farko, a nuna hakurin Yesu Almasihu. Ya yi wannan domin in zama misali ga wadanda za su bada gaskiya zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Nikukabeco Lesa walanyumfwila nkumbo kwambeti kupitila muli njame ondaipa kupita bonse, Klistu Yesu aleshe kwikalika nkombe kwakendi, kwambeti mbe citondesho kulyabo beti bakamushome kwambeti bakatambule buyumi butapu. (aiōnios g166)
Yanzu, ga Sarkin zamanai, marar mutuwa, boyayye, Allah makadaici girma, da daukaka su tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Lino ku Mwami wa cindi conse, utafu kayi utaboneke Lesa enka, kube bulemu ne kulumbaishiwa kucindi ca cindi. Ameni. (aiōn g165)
Ka yi fama, fama mai kyau na bangaskiya. Ka kama rai madawami da aka kira ka gare shi. A kan wannan ne ka ba da shaida a gaban shaidu masu yawa game da abin da ke da kyau. (aiōnios g166)
Kolwana nkondo yaina ya lushomo, kwambeti ukatambule buyumi butapu, pakwinga ekubuyumi ubu nkwalakukuwila Lesa pasa mpowalikwambilila sha lushomo lwakobe pa menso abantu bangi. (aiōnios g166)
Shine kadai marar mutuwa, mai zama cikin hasken da ba ya kusantuwa. Ba wanda ke ganinsa, ko ya iya hango shi. Girma ya tabbata a gare shi da kuma madawwamin iko. Amin. (aiōnios g166)
Lesa enkowa eutafu, ewekala mu mumuni utashikwa pepi, paliya muntu walamubonapo, kayi paliya wela kumubona. Lesa apewe bulemu, kayi shakendi ningofu shitapu kucindi ca cindi. Ameni. (aiōnios g166)
Ka gaya wa masu dukiya a cikin wannan duniya kada su daga kai, kada su sa bege ga arziki mara dawwama. Maimamakon haka, su sa begensu ga Allah wanda ke ba mu wadatar gaske domin jin dadin mu. (aiōn g165)
Bacenjesheko bantu babile mucishi kwambeti, kabatatwanga nambi kucinka manungo mububile bwela kutaika cindi ciliconse, nsombi kabashoma Lesa ukute kutupa bintu byonse mwakutandabula cikasa kwambeti afwe tukondwe nebuyumi. (aiōn g165)
Allah ne ya cecemu kuma ya kira mu da kira mai tsarki. Ya yi wannan, ba ta wurin ayyukanmu ba, amma ta wurin shirinsa da alherinsa. Ya ba mu wadannan abubuwan a cikin Almasihu Yesu kafin farkon zamanai. (aiōnios g166)
Walatupulusha ne kutukuwa kwambeti tube bantu bakendi, nkatwalikuba twelela kucitambula, nsombi bwalikuba bubambo ne nkumbo sha Lesa. nkumbo nshalatulesha kupitila mukwikatana ne Klistu Yesu kacitana cilengwa cindi. (aiōnios g166)
Saboda haka na jure wa dukkan abubuwa domin wadanda aka zaba, saboda su ma su sami ceton da ke cikin Almasihu Yesu, da daukaka madawwamiya. (aiōnios g166)
Neco, nteti ntentuke cebo ca bantu mbwalasala Lesa kwambeti naboyo bakatambule lupulusho lwalesa kupitila muli Klistu Yesu kayi ne kutambula bulemu butapu. (aiōnios g166)
Domin Dimas ya yashe ni. Ya kaunaci wannan duniyar, ya tafi Tassalonika, Kariskis ya tafi Galatiya, Titus kuma ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
Dema layandishishi bintu bya mucishi lanshiyi waya ku Tesalonika. Kelesike waya ku Galatiya, neye Tito waya ku Dalamatiya, (aiōn g165)
Allah zai kubutar ni daga dukan ayyukan mugunta, ya kuma cece ni domin mulkinsa na sama. Daukaka ta tabatta a gareshi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Lesa nakamfune mu byaipa byonse ne kuntwala mu Bwami bwakendi bwa kwilu. Kulyendiye kube bulemu butapu! Ameni. (aiōn g165)
Wadannan na cikin begen rai marar matuka wanda Allah, wanda babu karya a cikinsa, ya alkawarta kafin dukkan lokatan zamanai. (aiōnios g166)
Nekubapa kupembelela buyumi butapu. ubo Lesa utabepe, mbwalashomesha kumyaka ya ndoba. (aiōnios g166)
Yana koya mana mu musanci miyagun ayyuka, da sha'awoyin duniya. Yana horar damu muyi zama cikin hankali, da adalci a cikin hanyar allahntaka a wannan zamani (aiōn g165)
Luse ulu lulatwiyishinga kwambeti twelela kucileka kwikala mubuyumi bwaipa ne lunkumbwa lwa bintu bya pacishi capanshi kwambeti twikale mu buyumi bwa bu Lesa masuba onse, (aiōn g165)
Ya yi wannan saboda, bayan mun samu 'yantarwa ta wurin alherinsa, za mu zama magada a cikin begen rai na har abada. (aiōnios g166)
Walenseco kwambeti munkumbo shakendi tululamikwe pamenso a Lesa ne kwingila mubuyumi butapu ubo mbotulapembelelenga. (aiōnios g166)
Watakila dalilin da yasa ya rabu da kai na dan lokaci ke nan, domin ka karbe shi kuma har abada. (aiōnios g166)
Mpani Onesimo walakushiyowa kwakacindi kang'ana kwambeti akese akekale nenjobe kwacindi conse. (aiōnios g166)
Amma a zamanin nan na karshe, ya yi mana magana ta wurin Dansa, wanda ya sa magajin kome, wanda ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Nomba mucindi cino camapwililisho Lesa latwambilinga kupitila mu Mwanendi, ngwalasebensesha pa kulenga kwilu ne cishi ca panshi, kayi engwalasala kwambeti pa cindi ca mapwililisho bintu byonse bikabe byakendi. (aiōn g165)
A game da Dan, ya ce “kursiyinka, ya Allah, na har abada abadin ne. Sandar sarautarka sanda ce ta tsantsar gaskiya. (aiōn g165)
Nomba ku Mwanendi, Lesa walambeti, “Obe Lesa, bwami bwakobe nteti bukapwe! Nukendeleshe bantu bakobe mubululami. (aiōn g165)
Kamar dai yadda a wani wuri kuma ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga kwatancin Malkisadak.” (aiōn g165)
Kayi mu Mabala, napambi palembweti, “Nukabengowa Shimilumbo cindi conse mbuli bushimilumbo bwa Melekisedeki.” (aiōn g165)
Har ya kai ga kammala, sai ya zama tushe madawwami, ceto ga dukkan wadanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
Mpwalaba welela cakupwililila walaba citatiko calupulusho lwa cindi conse ku bantu balamunyumfwilinga. (aiōnios g166)
da kuma na koyarwa a kan wanke-wanke, da dora hannu, da tashin matattu, da dawwamammen hukuci. (aiōnios g166)
Ne ciyisho ca lubatisho, ne cinga ca kubika makasa pabantu ne ca kupunduka ku bafu, kayi ne sha cisubulo ca cindi conse Lesa nceti akape. (aiōnios g166)
har su ka dandana dadin Maganar Allah, da ikon zamani mai zuwa, (aiōn g165)
Balatelelako kwina kwa Maswi a Lesa, kayi ne ngofu nsheti akaboneshe Lesa mu cindi cilesanga. (aiōn g165)
Inda saboda mu ne Yasu ya riga mu shiga, da yake ya zama Babban Firist na har abada, kwatancin Malkisadak. (aiōn g165)
Uko Yesu nkwalaba mutanshi kwingilako cebo cetu, walaba Shimilumbo Mukulene wa cindi citapu mbuli ncebwalikuba bushimilumbo bwa Melekisedeki. (aiōn g165)
Domin a rubuce yake cikin littafi ga me da shi; “Kai firist ne na har'abada bisa ga tsari irin na Malkisadak.” (aiōn g165)
Pakwinga Mabala alambangeti, “Nukabe shimilumbo wa muyayaya, mbuli bushimilumbo bwa Melekizedeki.” (aiōn g165)
Amma Allah yayi rantsuwa game da Yesu cewa, “Ubangiji ya rantse ba kuwa zai fasa tunaninsa ba; 'Kai firist ne har'abada.'” (aiōn g165)
Nomba Yesu mpwalaba shimilumbo palaba kulumbila, Lesa walalumbileti, Mwami Lesa walalumbileti, nteti nkashinte muyeyo wakame, “Njobe shimilumbo wa cindi conse.” (aiōn g165)
Amma da shi ke Yesu na rayuwa ne har'abada, aikinsa na firist ba a musanya shi sam sam. (aiōn g165)
Nomba nendi Yesu nimuyumi cindi conse, kayi ncito yakendi yakuba shimilumbo nkaituntulukili ku muntu naumbi. (aiōn g165)
Domin shari'a na nada mutane da ke da gazawa a matsayin firistoci, amma maganar rantsuwa, wadda ta zo a bayan shari'a, ta nada Dan, wanda ya ke cikakke har'abada. (aiōn g165)
Milawo ya Lesa njalapa Mose yalikusuminisha bantu babula kuswepa kuba beshimilumbo bamakulene, nomba cipangano ca Lesa ncalensa kulumbilapo, ico calesa panyuma pa milawo, calabika Mwana walulama kwa muyayaya. (aiōn g165)
Ba ta jinin awaki da 'yan, maruka bane, amma Almasihu da jininsa ya shiga wuri mafi tsarki sau daya tak domin kowa dukka ya karbo mana fansa ta har abada. (aiōnios g166)
Klistu mpwalengila mu Musena Waswepeshesha uli mutente walengilamo kankanda kamowa. Uliya kumantilila milopa ya mpongo, ne ya ng'ombe kwambeti abengeti milumbo, nsombi walamanta milopa yakendi yalatuletela lupulusho lwamuyayaya. (aiōnios g166)
To balle kuma jinin Almasihu, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya mika kansa hadaya marar aibi ga Allah, wanda yake wanke lamirinmu daga matattun ayyuka domin muyi bautar Allah mai rai? (aiōnios g166)
Neco ici pakubeco, inga yalo milopa ya Klistu inga ishika kupeyo! Kupitila mu Mushimu wamuyayaya, neye walalibenga kuba mulumbo welela cakupwililila kuli Lesa. Milopa ya Klistu nikaswepeshe miyeyo yetu kushiya miyambo yakuswepesha yabula nchito, kwambeti tusebensele Lesa muyumi. (aiōnios g166)
Domin wannan dalili, Almasihu shine magamin sabon alkawari. Wannan kuwa ya kasance ne domin anyi mutuwar da ta 'yantar da wadanda ke karkashin tsohon alkawari daga sakamakon zunubansu, saboda wadanda Allah ya kira su karbi alkawarin gadonsu madawwami. (aiōnios g166)
Pacebo ici Klistu elabambanga cipangano ca linolino, neco abo balakwiwa ne Lesa bela kutambula colwe citapu ico ncalalaya, ingacibeco pakwinga pali lufu lwa muntu ulo lwalasungulula bantu kubwipishi mbobalikwinsa kapacili cipangano cakutanguna. (aiōnios g166)
Idan haka ne, to dole ke nan ya sha wahala akai akai tun farkon duniya. Amma yanzu sau daya ne tak aka bayyana shi a karshen zamanai domin ya kauda zunubi ta wurin mika hadayar kansa. (aiōn g165)
Necalikubeco, nalikupitowa mu makatasho angi kufumowa kukulengwa kwa cishi capanshi. Nomba lino pakuboneti mapwililisho a cishi ali pepi, nendi walabonekowa kankanda kamo kwisa kufunya bwipishi kupitila mu mulumbo ngwalalibenga mwine. (aiōn g165)
Ta wurin ta ne aka hallicci duniya da umarnin Allah, har ma abubuwan da ake gani ba'a yi su daga abubuwan da suka kasance ba. (aiōn g165)
Pakuba ne lushomo tukute kwinshibeti Lesa walasebenseshowa maswi pa kulenga kwilu ne cishi capanshi. Kayi tucinsheti bintu bilabonekenga byalabapo kufuma ku bintu bitaboneke. (aiōn g165)
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn g165)
Yesu Klistu uliya kushintapo lilo, nkela kushinta lelo, kayi nteti akashintepo. (aiōn g165)
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios g166)
Lesa walamupundusha Mwami wetu Yesu, mwembeshi mukulene wa mbelele cebo ca milopa yakendi yalaba lushinisho lwa cipangano camuyayaya. (aiōnios g166)
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
Neco Lesa wa lumuno amupe bintu byaina mbyomulayandanga pakwinsa luyando lwakendi. Kayi kupitila muli Yesu Klistu tumukondweleshe kwelana ne kuyanda kwakendi. Kuli Klistu kube bulemeneno kwa muyayaya. (aiōn g165)
Harshe ma wuta ne, a cikin dukan gabobin mu, duniyar zunubai da aka sa cikin fannonin jikunan mu. Yana gurbata dukan jiki, ya kuma sa al'amurar rayuwa su kama da wuta. Shi kuwa gidan wuta ne yake zuga shi. (Geenna g1067)
Neco nalo lulemi lulyeti mulilo. Pakwinga luli mukati mumubili wetu, lukute kumwaya bintu byaipa mumubili wonse. Lukute kwipisha bwikalo bwa muntu. Lukute kutenta buyumi bwetu bonse kufuma mpotwalasemwa mpaka pakufwa, mulilowo ukute kufumina ku Gehena. (Geenna g1067)
da shike an sake hai'huwarku ba daga iri mai lalacewa ba amma daga iri marar rubewa, ta wurin maganar Allah wadda take rayuwa ta kuma dawwama. (aiōn g165)
Pakwinga mulenshi kusemwa tubili, buyumi bwakendi nkabulafumunga mu mbuto ya mushali ukute kufwa sobwe, nsombi mu mbuto itafu, iyo mbuto ni maswi a Lesa, maswi abuyumi eshakabule kupwa. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tabbatacciya ce har abada. “Wannan ita ce maganar bishara wadda akayi maku wa'azinta.” (aiōn g165)
Nsombi maswi a Lesa nakabeko cindi conse.” Uwu e Mulumbe Waina walakambaukwa kulinjamwe. (aiōn g165)
Idan wani yana yin wa'azi, ya zamana fadar Allah ya ke fadi, idan wani yana hidima, ya yi da karfin da Allah ya ba shi, domin cikin dukkan abubuwa a daukaka Allah ta wurin Yesu Almasihu. Daukaka da iko nasa ne har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Uliyense akambaukanga, akambauke maswi a Lesa. Uliyense lasebensenga, asebense mwangofu nshalapewa ne Lesa, kwambeti mubintu byonse, bulemu bupewe kuli Lesa kupitila muli Yesu Klistu. Bulemu ne ngofu nibyakendi cindi conse. Amen. (aiōn g165)
Bayan shan wuyarku na dan lokaci kadan, Allah mai alheri mara iyaka, wanda ya kiraye ku zuwa ga madawwamiyar daukakarsa cikin Almasihu, zai kammalaku, ya kafa ku, ya kuma karfafa ku. (aiōnios g166)
Panyuma pa kunyumfwa byeshikubaba kwakacindi kang'ana, Lesa wankumbo shonse, lamukunga kwisakuyabana nendi mubulemu butapu pamo ne Klistu nakamubambe nekumuyuminisha, nekumwikalika mwakutatenkana. (aiōnios g166)
Mulki ya tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Neye eukute ngofu kwacindi conse. Amen. (aiōn g165)
Ta haka zaku sami shiga cikin mulki na har'abada na Ubangijinmu da Maicetonmu Yesu Almasihu. (aiōnios g166)
Neco nakamucalwile cishinga cakwingilila mu Bwami butapu bwa Lesa wetu ne mupulushi wetu Yesu Klistu. (aiōnios g166)
Allah bai kebe mala'ikkun da suka yi zunubi ba. Maimakon haka ya tura su a cikin bakin duhun jahannama daure da sarkoki, har ya zuwa ranar shari'a. (Tartaroō g5020)
Pakwinga Lesa liya kubalekelelapo basa bangelo balepisha, nsombi walabawala mubufuni bwamulilo, umo mobasungwa ncetani mumushinshe, mobalapembelelenga busuba bwalombolosho. (Tartaroō g5020)
Amma ku yi girma a cikin alheri da sanin Ubangijinmu da mai ceto Yesu Almasihu. Bari daukaka ta tabbata a gare shi yanzu da har abada. Amin. (aiōn g165)
Nomba amwe pitilishani kukula mu nkumbo ne lwishibo lwa Mwami ne Mupulushi wetu Yesu Klistu. Kulyendiye kube bulemu pacindi cino mpaka muyayaya. Ameni. (aiōn g165)
Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios g166)
Buyumi ubu mpobwalabonekela, twalabubona, weco tulamwinshibishinga ne kumusansulwila sha buyumi butapu bwalikuba ne Bata kayi bwalabonekela kulinjafwe. (aiōnios g166)
Duniya tana wucewa tare da sha'awarta. Amma dukkan wanda ya aikata nufin Allah zaya kasance har abada. (aiōn g165)
Lino cishi nebintu bili mukati ibyo bantu mbyobakute kukumbwa bilapitinga, nsombi abo balenshinga luyando lwa Lesa nibakekale muyayayaya. (aiōn g165)
Alkawarin da ya bamu kenan, rai na har abada. (aiōnios g166)
Neco ncalashomesha kupa nibuyumi butapu. (aiōnios g166)
Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios g166)
Uliyense lapatanga munendi niweshi kushina kayi mucinshi kwambeti kuliyawa shikushina ukute buyumi butapu. (aiōnios g166)
Wannan ita ce shaida: Allah ya bamu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Dansa. (aiōnios g166)
Bukamboni bwakendi nibwakwambeti Lesa walatupa buyumi butapu bukute kucanika mukwikatana ne Mwanendi. (aiōnios g166)
Na rubuto maku wannan ne don ku tabbata kuna da rai madawwami—a gare ku wadanda suka gaskata da sunan Dan Allah. (aiōnios g166)
Ibi ndalembelenga njamwe mwashoma Lina lya Mwanendi Lesa kwambeti mwinshibeti mukute kendi buyumi butapu. (aiōnios g166)
Amma mun sani Dan Allah yazo, kuma ya bamu fahimta, domin mu san wanda yake shi ne mai gaskiya. Haka kuma muna cikin wannan wanda shine gaiskiya, kuma cikin Dansa Yesu Almasihu. Shine Allah na gaskiya, da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
Tucinsheti Mwanendi Lesa wesakendi, kayi watupa mano akumwinshibilamo Lesa wancinencine. Pakwinga kupitila mu kwikatana ne Klistu tukute kuba mu makasa a Lesa, nendi e Lesa ukute kupa buyumi butapu. (aiōnios g166)
domin gaskiya da take cikinmu za ta kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
Tumusuni pacebo cakubinga ico cili mulinjafwe, kayi ceti cibenganga mulinjfwe kwa cindi conse. (aiōn g165)
Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios g126)
Kayi kamwanukani bangelo balabula kwikuta ne bwendeleshi bwabo bwelela, balashiya musena Lesa ngwalabapa. Neco Lesa wabasunga ncetani shitapu mu mushinshe mpaka busuba bwalombolosho. (aïdios g126)
Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios g166)
Kayi kamwanukani minshi ibili ya Sodomu ne Gomola yalikuba yabambana. Umo bantu mobali kwinsa bufule ne bintu nabimbi byasafwana bitayandiki ku muntu. Lesa walabapa cisubulo kwambeti cibe cilesho kuli bonse. (aiōnios g166)
Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn g165)
Balyeti mankape apa lwenje, bakute kupulisha mapofu abintu byabo byasafwana. Balyeti nyenyenshi shilataiki nshila. Neco Lesa wabasungila mu mushinshe wanjobe bani utapu. (aiōn g165)
Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios g166)
Ikalani mu lusuno lwa Lesa mpomulapembelelenga Mwami wetu Yesu Klistu uyo eshakamupe buyumi butapu munkumbo shakendi. (aiōnios g166)
zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn g165)
Kuli Lesa mupulushi wetu kupitila muli Yesu Klistu Mwami wetu kube bulemu ne bukulene ne ngofu kayi ne bwendeleshi, kufumina cindi cakunyuma, pacino cindi kayi ne kucindi citapu! Ameni. (aiōn g165)
ya maishe mu masu mulki, firistoci na Allahnsa da Ubansa - daukaka da iko su tabbata gare shi har abada abadin, Amin. (aiōn g165)
Nendi latubiki kuba bami ne beshimilumbo beshikusebensela Lesa, Baishi. Yesu Klistu apewe bulemu ne ngofu lelo ne masuba onse, Ameni! (aiōn g165)
da kuma wanda ke raye. Na mutu, amma duba ina raye har abada! Kuma ina da mabudin mutuwa da na hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Ndemuyumi! Ndalikuba wafwa, nomba lino kamubonani ndemuyumi kucindi camuyayaya, kayi nkute ngofu pa lufu ne pabantu bona mucishi cabafu. (aiōn g165, Hadēs g86)
A dukan lokacin da rayayyun hallittun nan suke ba da girma, daukaka, da godiya ga shi da ke zaune bisa kursiyin, wanda ke raye har abada abadin, (aiōn g165)
Bya buyumi ibi bina, bikute kwimbila nyimbo shabulemeneno shakulemekesha kayi ne kulumbanya uyo wekala pa cipuna muyumi kwamuyayaya. (aiōn g165)
sai dattawan nan ashirin da hudu suka fadi da fuskokinsu a kasa gaban shi da ke zaune bisa kursiyin. Suka yi sujada ga shi da ke rayuwa har abada abadin, suna jefar da kambinsu a gaban kursiyin, suna cewa, (aiōn g165)
Mpobyalikwimbila, bamakulene makumi abili ne bana, balawa panshi pantangu pa uyo wekala pa cipuna ne kumukambilila, uyo ukute buyumi bwamuyayaya. Kabawala ngowani shabo pantangu pa cipuna ca bwami kabambeti, (aiōn g165)
Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin. (aiōn g165)
Popelapo ndalanyumfwa byonse byalabumbilwa kwilu ne pa cishi ca panshi ne bya panshi pene pene, bya mu lwenje, byonse bikute buyumi kabimbileti, “Kuli uyo wekala pa cipuna ne Mwana Mbelele bashikaishiwe, balemekeshewe, bapewe bulemeneno ne ngofu kwamuyayaya.” (aiōn g165)
Sai na ga wani doki ruwan toka. Mai hawansa an bashi suna mutuwa, hades kuma tana biye da shi. An basu iko bisa kashi hudu na duniya su kashe da takobi, yunwa, cututtuka, da kuma namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
Ndalabona lihaki lyacisefu lyakoka. Watantapo walikukwiweti, Lufu, naco cishi ca bantu bafwa calikonka pepi. Walapewa ngofu shakushina cibela cimo ca bibela bina ca bantu ne banyama ku nkondo, kunsala kayi ne ku malwashi ne kubanyama. (Hadēs g86)
suna cewa, “Amin! yabo, daukaka, hikima, godiya, girma, iko, da karfi su zama na Allahnmu har abada abadin! Amin!” (aiōn g165)
“Ameni! Kushikaishiwa, ne bulemeneno ne mano ne kulumbaisha ne kulemekesha ne bwendeleshi kayi ne ngofu bibe kuli Lesa wetu kwa muyayaya! Ameni!” (aiōn g165)
Sa'annan mala'ika na biyar ya busa kahonsa. Na ga tauraro daga sama da ya fado zuwa duniya. An ba tauraron nan mabudin hanyar rami marar iyaka. (Abyssos g12)
Neye mungelo wa cisanu walalilisha tolompita yakendi. Ndalabona lunyenyenshi lwalesa kuwila panshi, kayi lwalapewa cakucalwisha ku cisengu citali. (Abyssos g12)
Ya bude hanyar rami marar iyaka, sai hayaki ya fito daga kofar kamar hayaki daga babban ramin wuta. Rana da iska suka juya duhu, sabili da hayakin da ke fitowa daga kofar ramin. (Abyssos g12)
Lunyenyenshi lusa mpolwalacalula ku cisengu, mwalapula bwishi bulyeti bwishi bwa bufuni bunene, lisuba ne mwilu byonse byalashipa cebo ca bwishi bwalafuma mu cisengu. (Abyssos g12)
Suna da wani kamar sarki a kansu, mala'ikan rami marar iyaka. Sunansa da Ibraniyanci Abadon, da Helenanci kuma Afoliyon. (Abyssos g12)
Bikute mwami ukute kubyendelesha, uyu emungelo ukute ngofu pa cisengu citali. Mu Cihebeli lina lyakendi ni Abadoni, mu Cigiliki lina lyakendi ni Apolyoni. Lilapandululungeti, “Shikushina.” (Abyssos g12)
Sai ya rantse da wannan da ke raye har abada abadin - wanda ya halicci sama da duk abinda ke cikinsa, da duniya da duk abin da ke a kanta, da teku da dukan abin da ke cikinsa, sai mala'ikan ya ce, “Babu sauran jinkiri. (aiōn g165)
ne kulumbila pa Lina lya Lesa wamuyayaya, uyo walalenga kwilu ne cishi ca panshi ne lwenje kayi ne byonse bilimo. Mungeloyo walambeti, “Nteti pakapite cindi citali sobwe! (aiōn g165)
Sa'adda suka gama shaidarsu, dabban da ke fitowa daga rami marar iyaka zai yi yaki da su. Zai ci nasara da su ya kashe su. (Abyssos g12)
Bakapwisha kukambauka mulumbe bakamboni babili, cinyama ico cilapulunga mu cisengu citali ne kwisa kulwana nabo. Nicikabakome ne kubashina, (Abyssos g12)
Sa'annan mala'ika na bakwai ya busa kahonsa, sai muryoyi masu kara suka yi magana cikin sama cewa, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Almasihunsa. Zai yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Mungelo wa cisanu ne cibili mpwalalilisha tolompita yakendi, kwilu kwalanyumfwika maswi akompolola alikwambeti, “Lino ngofu shakwendelesha cishi capanshi shilapewa mu makasa a Mwami wetu ne Klistu Wananikwa wakendi, endiyeti endeleshenga kwa muyayaya!” (aiōn g165)
Na ga wani mala'ika na firiya a tsakiyar sararin sama, wanda yake da madawwamin sako na labari mai dadi domin a sanar da ita ga mazaunan duniya - ga kowacce al'umma, da kabila, da harshe, da kuma jama'a. (aiōnios g166)
Kufumapo ndalabona naumbi mungelo walikuluka mwilu kakute Mulumbe Waina utapu wakukambaukila bantu pa cishi capanshi ba nkanda shapusana shonse ne mishobo yonse ne milaka yonse kayi ne bishi byonse. (aiōnios g166)
Hayaki daga azabarsu yana tashi sama har abada abadin, kuma ba su da hutu dare ko rana - wadannan masu sujada ga dabban da siffarsa da kuma dukan wadanda suka karbi alamar sunansa. (aiōn g165)
Kayi bwishi bwa kupenshewa kwabo nibukasukumenga kwamuyayaya. Abo balakambililinga cinyama ne mukoshano waco, kayi uliyense walatambulako cishibisho ca lina lyaco nteti akapumwine munshi ne mashiku.” (aiōn g165)
Daya daga cikin rayyayun halitu hudu ya ba mala'iku bakwai tasoshin zinariya bakwai cike da fushin Allah wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
Cimo ca bya buyumi bina calapa bangelo basanu ne babili ndilo shafongomana shisanu ne shibili shesula bukalu bwa Lesa muyumi kwa muyayaya. (aiōn g165)
Dabban da ka gani da, yanzu ba ta, amma ta na kusan hawowa daga rami marar iyaka. Sa'annan za ta je hallaka. Wadanda ke zaune a duniya, wadanda ba a rubuta sunayensu cikin littafin rai ba tun kafuwar duniya - za su yi mamaki idan suka ga dabbar da da ta kasance, ba ta nan yanzu, amma ta kusa zuwa. (Abyssos g12)
Cinyama ncolabono calikubako, kayi cilashimangana, cilipepi kupula mucisengu, nomba nicikenga kuya kufwa. Lino bantu bekala pa cishi capanshi, babula kulembwa maina abo mu libuku lya bayumi kacitana cilengwa cishi, bakaboneti cinyama calikubako, calashimangana, kayeti cilesa, nibakakankamane. (Abyssos g12)
Suka yi magana a karo na biyu: “Halleluya! Hayaki na tasowa daga wurinta har abada abadin.” (aiōn g165)
Kayi likoto linene lisa lyalompololeti, “Lesa ashikaishiwe! Bwishi bwa mulilo ulatente munshi unene ulasukumunga kwa muyayaya!” (aiōn g165)
Aka kama dabban tare da makaryatan annabawa da suka yi ayyukan al'ajibai a gabansa. Da wadannan alamu ya yaudari wadanda suka karbi alamar dabbar da wadanda suka yi wa siffarta sujada. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Balacikata cinyama pamo ne mushinshimi mubepeshi walikwinsa byeshikukankamanisha. Mbyecalikwinsa ebyalikubepa bantu balikukambilila cikoshano ca cinyama kabakute cishibisho caco. Bonse babili cinyama ne mushinshimi mubepeshi, balawalwa mu lwenje lwa mulilo ulabangilinga ne sulufule. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Sai na ga mala'ika na saukowa daga sama. Yana da makullin rami marar iyaka, yana kuma da babar sarka a hannunsa. (Abyssos g12)
Kayi ndalabona mungelo kaseluka kwilu kakute cakucalwisha kucisengu citali kayi ne ncetani yalema mu makasa. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin rami marar iyaka, ya rufe shi ya kuma sa hatimi a bisansa. Hakan ya faru ne domin kada ya kara yaudarar al'ummai har sai bayan shekaru dubu. Bayan wannan, dole a sake shi na dan lokaci. (Abyssos g12)
Mungelo usa walamuwala Satana mu cisengu citali walacalapo kayi ne kubikapo cidindo cilambangeti nteti akayungaulepo mishobo ya bantu mpaka pakapite byaka cina cimo. Panyuma pakendi nakasungululwe kwa kacindi kang'ana. (Abyssos g12)
Shaidan, wanda ya yaudare su, aka jefa shi cikin korama ta farin wuta mai ci, inda aka jefa dabban da makaryacin annabin. Za su sha azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Lino Satana walikubayungaula balamuwala mu lwenje lwa mulilo wa sulufule, uko cinyama cisa ne mushinshimi mubepeshi nkobalikuba bawalwa. Uko nkoti bakapenshewenga munshi ne mashiku kwamuyaya. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Teku ta ba da matattun dake cikinta. Mutuwa da hades suka ba da matattun da ke cikinsu, aka yi masu shari'a gwargwadon abin da suka yi. (Hadēs g86)
Neco lwenje lwalapulisha balafwilamo, nalo lufu ne cishi cabafu byalapulisha abo balikubamo. Bonse balomboloshewa kwelana ne micito njobalikwinsa. (Hadēs g86)
Aka jefa mutuwa da hades cikin tafkin wuta. Wannan shine mutuwa ta biyu - tafkin wuta. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Lino lufu ne cishi cabafu byalawalwa mu lwenje lwa mulilo. lwenje lwa mulilo elufu lwa cibili. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce cikin littafin rai ba, aka jefar da shi cikin tafkin wuta. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Bonse balabula kulembwa maina mu libuku lya buyumi balawalwa mu lwenje lwa mulilo. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma ga matsorata, da marasa bangaskiya, da masu kazanta, da masu kisan kai, da fasikai, da masu sihiri, da masu bautar gumaka, da dukan makaryata, mazaunin su zai kasance cikin tafki mai ci da farar wuta. Mutuwa ta biyu kenan.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Nomba bayowa ne babula lushomo ne basafwana beshikwinsa byaipa, bakapondo ne bafule ne bang'anga ne beshi kukambilila tumbwanga kayi ne bonse bandemi shibili, cakutambula cabo nicikabe lwenje lulabangilinga mulilo wa sulufule, ulu elufu lwa cibili.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Babu sauran dare; ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba gama Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Mashiku nteti akabeko sobwe nambi mumuni wa lampi nambi wa lisuba, pakwinga Mwami Lesa nakabe mumuni wabo. Nibakendelesheti bami kwamuyayaya. (aiōn g165)

HNT > Aionian Verses: 200
SOL > Aionian Verses: 200