< 1 Yohanna 2 >
1 'Ya'yana, na rubuta ma ku wadannan abubuwa domin kada kuyi zunubi. Amma idan wani yayi zunubi muna da matsakanci a wurin Uba, Yesu Almasihu, mai adalci.
Mobana bame ndamulembelenga makani aya kwambeti mutakensa byaipa. Nsombi na umbi lepishi, tukute weshi kutunyamfwa kayi ukute kutwambililako ku Bata nendi uyo ni Yesu Klistu walulama.
2 Shine fansar zunubanmu, ba ma namu kadai ba amma na duniya dukka.
Yesu enshila bwipishi bwetu mobukte kulekelelwa, kutambowa eti bwipishi bwetu bonka nsombi ne bwa bantu nabambi bonse.
3 Ta haka muka san cewa mun san shi, idan mun kiyaye dokokinsa.
Na tulakonkonga Milawo ya Lesa empotwela kwinshiba eti tumwishi.
4 Duk wanda yace, “Na san Allah” amma bai kiyaye dokokinsa ba, makaryaci ne gaskiya kuwa ba ta cikinsa.
Na muntu wambeti, “Ame ndimwinshi Lesa”, Kakuli nkakute kukonka Milawo mubuyumi bwakendi ekwinshibeti nimubepeshi kayi liya cakubinga.
5 Amma duk wanda ya kiyaye maganarsa, hakika kaunar Allah ta kammala a cikin wannan mutum. Ta wurin haka muka sani muna cikinsa.
Nsombi na muntu lasungunga maswi a Lesa, luyand lwa Lesa luli muli endiye. Pakwinga encotukute kwinshibeti eti tuli muli endiye kayi nendiye uli nenjafwe.
6 Duk wanda yace yana cikin Allah dole ne shi da kansa yayi tafiya kamar yadda Yesu Almasihu yayi.
Uyo lamabangeti bwikalo bwakame buli muli Lesa, welela kuba nebwikalo mbuli Yesu ncalekala.
7 Kaunatattu, ba sabuwar doka nike rubuta maku ba, amma tsohuwar doka ce wadda kuka ji tun farko. Tsohuwar dokar kuwa itace maganar da kuka ji tun farko.
Omwasunika, nkandamulembelenga mulawo walino lino sobwe, nsombi niwepele usa ngomwalikwinshiba kufuma kumatatikilo. Mulawo uyu wakeendi emakani onka ngomwalanyumfwa.
8 Amma yanzu ina rubuta maku sabuwar doka wadda gaskiya ce a cikin Almasihu da cikinku, saboda duhu yana wucewa, haske na gaskiya yana haskakawa.
Necikabeco mulawo uyu ngondamulembelenga niwalino lino pakwinga cakubinga cawo cilabonekelenga patuba muli Yesu kayi ne muli njamwe. Lino mushinshe ulenga akupwa kayi mumuni wancine ncine ulatatiki kubala kendi.
9 Duk wanda yace yana cikin haske amma yana kin dan'uwansa, yana cikin duhu har yanzu.
Na muntu wambeti uli mumumuni nsombi nkali wapatana ne munendi, muntu wamushoboyu ucili mumushinshe.
10 kuma wanda yake kaunar dan'uwansa yana cikin haske babu dalilin tuntube a wurinsa.
Uliyense usuni munendi uli mumumuni, Kayi muli endiye muliya cintu cela kulengesheti epishe.
11 Amma duk wanda yake kin dan'uwansa yana cikin duhu, yana kuma tafiya cikin duhu, bai san ma inda ya nufa ba, domin duhu ya makantar da shi.
Muntu shikupana ne munendi ucili mumushinshe kayi ucenda mumushinshe pakwinga ulamupofolo mensu.
12 Na rubuta maku, ya ku kaunatun 'ya'yana, saboda an gafarta zunubanku domin sunansa.
Ndalembelenga njamwe mobana bame, pakwinga ukute kumulekelela bwipishi bwenu cebo ca Yesu Klistu.
13 Na rubuta maku, ubanni, saboda kun san shi wanda yake tun daga farko. Na rubuta maku matasa saboda kun yi nasara da mugun. Na rubuta maku, yara kanana, saboda kun san Uban.
Ndalembelenga njamwe mobamashali bakame batuloba pakwinga mumwishi uyo walikubako kufuma kumatatikilo. Ndalembelenga njamwe batuloba batwanike pakwinga mulamukomo waipa.
14 Na rubuta maku, Ubanni, saboda kun san shi wanda yake tun daga farko. Na rubuta maku, matasa, saboda kuna da karfi, kuma maganar Allah tana zaune cikinku. Kuma kun yi nasara da mugun.
Ndalembelenga njamwe mobana bame pakwinga mumwinshi. Ndalembelenga njamwe mobashali bakame pakwinga mumwinshi uyo walikubako kufuma kumatatikilo. Ndalembelenga njamwe batuloba batwanike pakwinga mulamukomo waipa.
15 Kada kuyi kaunar duniya ko abubuwan da suke cikin duniya. Idan wani yayi kaunar duniya, kaunar Uban bata cikinsa.
Kamutasuna cishi capanshi ne bintu byonse bilimo. Pakwinga na muntu lasunu cishi capanshi, ekwambeti nkabasuni Bata.
16 Domin dukkan abubuwan da suke a cikin duniya, kwadayi na jiki, abin da idanu suke sha'wa, da rayuwar girman kai ta wofi, ba na Uban bane amma na duniya ne.
Pakwinga byonse bya pacishi capanshi, ekwambeti ibyo mubili mbyoula kumbwanga, ne byonse bantu mbyobala kumbwanga na balabibono ne byonse byeshikulengesha muntu kulisumpula nkabikute kufuma kuli Bata nsombi bikute kufuma mucishi.
17 Duniya tana wucewa tare da sha'awarta. Amma dukkan wanda ya aikata nufin Allah zaya kasance har abada. (aiōn )
Lino cishi nebintu bili mukati ibyo bantu mbyobakute kukumbwa bilapitinga, nsombi abo balenshinga luyando lwa Lesa nibakekale muyayayaya. (aiōn )
18 Yara kanana, sa'a ta karshe ce. Kamar dai yadda kuka ji magafcin Almasihu yana zuwa, ko yanzu ma magaftan Almasihu da yawa sun rigaya sun zo, ta haka muka san sa'a ta karshe ce.
Mobana bame kupwa kwa cishi kulipepi, mwalanyumfwa kwambeti mulwani wa Yesu Klistu nakese, nomba balwani ba Yesu Klistu balesa kendi bangi. Neco tucinshi kwambeti kupwa kwa cishi kulipepi.
19 Sun fita daga cikinmu, dama su bana cikinmu bane. Gama idan da su namu ne da sun ci gaba tare damu. Amma da yake sun fita, ya nuna su ba na cikinmu bane.
Aba bantu nkabali kuba likoto lyetu weco ncobalatushila, pakwinga nebali kuba ba likoto lyetu nebalekala nenjafwe. Nsombi balatushiya kwambeti cinshibiketi nkabalipo mukalikoto ketu.
20 Amma ku kun karbi shafewa daga wurin Mai Tsarki, kuma dukkanku kun san gaskiya.
Nsombi amwe Yesu walamupa Mushimu Uswepa, neco mucinshi cakubinga.
21 Bana rubuta maku bane domin baku san gaskiya ba, amma saboda kun santa, kuma ba wata karya da ta fito daga gaskiya.
Nkandamulembelenga makani awa pacebo cakwambeti nkamucinshi cakubinga, nsombi amwe mucinshi kwambeti kuliyawa bundengamano bweshi kufuma mucakubinga.
22 Wanene makaryaci shine wanda yayi musu cewa Yesu ba Almasihu bane? Wannan mutumin shi ne magafcin Almasihu, tun da yayi musun Uba yayi musun Dan.
Nomba mubepeshi niyani? Ni uyo labulunga kusumineti Yesu ni Mupulushi. Bantu bamushoboyu ebalwani ba Yesu, pakwinga balakana Bata ne Mwana.
23 Ba wanda yayi musun Dan kuma yake da Uban. Dukkan wanda ya amince da Dan yana da Uban ma.
Uliyense lakananga Mwana lakananga ne Bata. Lanyumfwilinga Mwana uli ne Bata.
24 A game daku kuma, sai ku bari abinda kuka ji daga farko ya zauna a cikinku. Idan abin da kuka ji daga farko ya zauna a cikinku, kuma zaku kasance a cikin Dan da kuma Uban.
Nsombi amwe bintu ibyo mbyomwalanyumfwa pakuyamba bibe mumyoyo yenu. Na mulasungu mulumbe uyu numwikale muli Mwana ne Bata kwa muyayaya.
25 Alkawarin da ya bamu kenan, rai na har abada. (aiōnios )
Neco ncalashomesha kupa nibuyumi butapu. (aiōnios )
26 Na rubuta maku wadannan abubuwa ne game da wadanda zasu baudar daku.
Ndamulembelenga makani awa pacebo ca abo balayandanga kumubepa.
27 Game daku, shafewar daku ka samu daga wurinsa tana nan a cikinku, baku bukatar wani ya koyar daku. Amma kamar yadda shafewar da kuka karba a wurinsa ta koya maku dukkan abu, kuma gaskiya ne ba karya bane, tana nan a cikinku kamar yadda a ka koya maku, ku kasance a cikinsa.
Nsombi amwe, Yesu Klistu walamupa Mushimu Uswepa ukute kwikala muli njamwe. Neco nkakulayandikinga shikwiyisha naumbi, pakwinga Mushimu Uswepa ngomwalatambula ukute kumwiyisha byonse, kayi mbyokute kumwiyisha nibyakubinga ntebyo bya bundengamano. Pacebo ico kamwikalilila muli Yesu kwelana mbuli ncalamwiyisha.
28 Yanzu fa, 'ya'ya na kaunatattu, ku kasance a cikinsa domin sa'adda zai baiyyana mu zama da gabagadi ba tare da kunya ba a gabansa sa'adda zai zo.
Lino mobana bame kamwikalilila muli endiye kwamwambeti pabushiku mpoti akese, katutakanyumfwa buyowa ne nsoni.
29 Idan kun sani shi mai adalci ne, kun sani dukkan wanda ke aikata adalci haifaffe ne daga wurinsa.
Nomba pakwinga mucinshi kwambeti Yesu Klistu waswepa, kayi mwelela lino kwinshiba kwambeti uliyense lenshinga bintu byaina ni Mwana wa Lesa.