< Yohanna 9 >
1 Da Yesu yana wucewa, sai ya ga wani mutum makaho tun daga haihuwa.
Wakati, kama Yesu bho ip'eta, ambwene munu kipofu kuhomela kuhogoleka kwa muene.
2 Sai almajiransa suka tambaye shi, “Mallam, wa yayi zunubi, mutumin ne ko iyayensa, har aka haife shi makaho?”
Bhanafunzi bha muene bhakan'kota, “Rabi, niani jha abhombi dhambi, munu ojho au bhazazi bha muene, hata ahogolikayi kipofu?”
3 Yesu ya amsa, Ba mutumin ne ko iyayensa suka yi zunubi ba, amma domin aikin Allah ya bayyana a cikinsa.
Yesu akabhajibu, “Siyo munu ojho wala bhazazi bha muene bhabhabhombi dhambi, bali mbombo sya K'yara sibhwesiajhi kufunulibhwa kup'etela kwa muene.
4 Dole mu yi aikin wanda ya aiko ni tunda rana. Dare na zuwa inda ba mai iya yin aiki.
Twilondeka kubhomba mbombo sya muene muene jha anitumili wakati bado pamusi. Kiru kihida wakati ambapo ajhelepi jhaibetakubhwesya kubhomba mbombo.
5 Yayinda ina duniya, ni ne hasken duniya.”
Wakati nje ku bhulimwengu, nene ne nuru jha ulimwengu.”
6 Bayan da Yesu ya fadi wadannan abubuwan, ya tofa yawu a kasa, ya kwaba kasar da yawunsa, sai ya shafe idanun mutumin da kasar.
Baada jha Yesu kujobha malobhi agha afunyili palifu, abhombi bhudopi kwa mata ni kumbaka munu jhola pamihu ni bhud'opi bhola.
7 Ya ce masa, tafi, ka wanke a tafkin Siloam (ma'anarsa: aike).” Sai mutumin ya tafi, ya wanke, ya dawo yana gani.
Akan'jobhela, lotayi kujhogha mu kisima kya Siloam (Jhajhitafsiribhwa kama 'jhaatumibhu').” Henu munu ojhu alotili, akasamba, ni kukerebhuka, ilola.
8 Sai makwabtansa da mutanen da da suka gan shi tun can yana roko suka ce, “Ba wannan mutum ne wanda ya ke zaune yana roko ba?”
Majirani bha munu jhola ni bhala bhabhambwene kubhwandelu kama n'somaji bhajobhili, Je! ojho si jhola jhaatamaghe ni kus'oma?” bhangi bhakajobha,
9 Wadansu suka ce, “shi ne.” Wadansu suka ce, “A'a, amma yana kama da shi.” Amma shi ya ce, “Ni ne wannan mutum.”
“Lepi, bali iwaningana naku.” Lakini akajha ijobha, “Ndo nene.”
10 Suka ce masa, “To yaya aka bude maka idanu?”
Bhakan'jobhela, “Henu mihu gha jhobhi ghafungulibhu bhuli?”
11 Sai ya amsa, “Mutumin da ake ce da shi Yesu shi ya kwaba kasa ya shafa mani a idanuna ya ce mani, 'je ka kogin Siluwam ka wanke.' Sai naje na wanke, sannan na samu gani.”
Ajibili, munu jhaikutibhwa Yesu, abhombili bhudopi ni kubaka pa mihu ghangu ni kunijobhela, 'Nilotayi Siloam ukasambayi.' Henu nikalota, ni kusamba, na nikajhanilola kabhele.”
12 Suka ce masa, “Ina yake?” Ya amsa, “Ban sani ba.”
Bhakan'jobhela, “Ajhendaku?” Ajibili, “Ndesi.”
13 Suka kawo mutumnin da yake makaho a da wurin farisawa.
Bhakampeleka munu jhola jha ajhele kipofu kwa Mafarisayo.
14 A ranar asabar ne kwa Yesu ya kwaba kasa ya bude masa idanu.
Nijhiene jha ajhele ligono lya Sabato wakati Yesu bho atendekisi bhodopi ni kughafumbula mihu gha muene.
15 Har yanzu farisawan suka tambaye shi yadda ya sami ganin gari. Ya ce masu, “Ya sa mani kasa a idanuna, na wanke, kuma yanzu ina gani.”
Ndipo kabhele Mafarisayo bhakan'kota abhwesibhuli kulola. Akabhajobhela, “Abhekili bhudopi mu mihu ghangu nikasamba na henu nibhwesya kulola.”
16 Wadansu daga cikin farisawa suka ce, “Wannan mutum ba daga Allah yake ba domin ba ya kiyaye ranar Asabar. “Wadansu suka ce, “Yaya mai zunubi zai yi irin wadannan alamu?” Sai rabuwa ta shiga tsakanin su.
Baadhi jha Mafarisayo bhakajobha, “Munu ojho ahomilepi kwa K'yara kwandabha aikamuililepi Sabato.” Bhangi bhakajobha, “Jhibhwesekana bhuli munu jha ajhe ni dhambi kubhomba ishara kama esu?” Henu kukajhe ni mgabhwanyiku kati jha bhene.
17 Sai suka tambayi makahon kuma, “Me kake cewa game da shi dashike ya bude maka idanu?” Makahon ya ce, “shi annabi ne.”
Ndipo bhan'kotili jhola kipofu kabhele, “Ghwijobhuli juu jha muene kwandabha aghafunguili mihu gha jhobhi?” Kipofu akajobha, “Nabii.”
18 Har yanzu kam Yahudawan basu yarda da makantarsa ba da ganin gari da ya samu, sai da suka kirayo iyayen shi wanda ya sami ganin garin.
Hata wakati obhu bhayahudi bhan'kyeriri lepi kujha ajhele kipofu ni muene ibhwesya kulola mpaka bhakabhakuta bhazazi bha muene jha abhwesi kulola.
19 Su ka tambayi iyayen, “Wannan shine yaronku da kuka ce an haife shi makaho? Yaya yanzu ya ke iya gani?”
Bhakabhakota bhazazi, Je, ojho mwanabhinu jha mwijobha ahogoliki kipofu? abhwesibhuli henu kulola?”
20 Sai iyayen suka amsa masu, “Mun san wannan yaronmu ne kuma a makaho aka haife shi.
Hivyo bhazazi bha muene bhakan'jibu, “Tumanyili kujha ahogoliki kipofu.
21 Yadda ya ke gani yanzu, bamu sani ba, kuma wanda ya bude masa idanu, bamu sani ba. Ku tambaye shi, ba yaro ba ne. Zai iya magana don kansa.”
Jinsi gani henu ilola, tumanyi lepi ni muene jha amfumbuili mihu gha muene, tumanyililepi. Mun'kotayi muene. Nyuluala. Ibhwesya kwijhe lesya muene.”
22 Iyayensa sun fadi wadannan abubuwan, domin suna ji tsoron Yahudawan. Gama Yahudiyawan sun rigaya sun yarda duk wanda yace Yesu Almasihu ne, za a fitar dashi daga majami'a.
Bhazazi bha muene bhajobhili mambo agha, kwa ndabha bhabhatilili Bhayahudi. Kwa vile Bhayahudi bhajhele bha kubaliene tayari kujha, ikajhiayi jhejhioha ibetakukiri kujha Yesu ndo Kristu, ibetakutengibhwa ni Sinagogi.
23 Domin wannan ne, iyayensa suka ce, “Ai shi ba yaro ba ne, ku tambaye shi.”
Kwa ndabha ejhe, bhazazi bha muene bhakajobha, “Munu nnyuluala, munkotayi muene.”
24 Suka sake kiran mutumin dake makaho karo na biyu, suka ce masa, “Ka girmama Allah. Mu kam mun sani wannan mutum mai zunubi ne.”
Henu kwa mara jha pili, bhakankuta munu jhola jha ajhele kipofu ni kun'jobhela, Mpelayi K'yara bhutukufu. Tumanyili munu ojho ajhe ni dhambi.”
25 Sai wannan mutum ya amsa, “Ban sani ba ko shi mai zunubi ne. Abu guda daya na sani: da Ni makaho ne, amma yanzu ina gani.”
Ndipo munu jhola akajibu, “Ajhelayi ni dhambi, nenimanyilepi. Khenu kimonga kya nikimanyili: najhele kipofu, ni henu nilola.”
26 Sai su ka ce masa, “Me ya yi maka? Ta yaya ya bude idanunka?”
Ndipo bhakan'jobhela, “Akubhombili kiki? Aghafumbuili bhuli mihu gha jhobhi?”
27 Ya amsa, “Na rigaya na gaya maku, amma ba ku ji ba! Don me kuke so ku sake ji? Ko kuma kuna so ku zama almajiransa, haka ne?
Ajibili, “Nimalikubhajobhela tayari, ni muenga mup'elekisilepi! kwa ndajhakiki mwilonda kup'eleka kabhele? namu mwilonda lepi kujha bhanafunzi bha muene pia, sivyo?
28 Sai suka kwabe shi suka ce, “kai ne almajirinsa, amma mu almajiran Musa ne.
Bhandighili ni kujobha, “Bhebhe ghwe mwanafunzi ghwa muene, lakini tete bhanafunzi bha Musa.
29 Mun sani Allah ya yi magana da Musa, amma wannan mutum, bamu san ko daga ina ne ya zo ba.”
Tumanyili kujha K'yara alongili ni Mussa, lakini kwa munu ojho, tumanyili lepi kwa ihomela.”
30 Mutumin ya amsa masu ya ce, “Tirkashi, baku san inda ya fito ba, duk da haka shi ya bude mani idanu.
Munu jhola akajibu ni kubhajobhela, “Kwa ndabha jha kiki, ele lijambo lya kusyangasya, kwamba mumanyilepi kwaihomela, na bado aghafumbuili mihu ghangu.
31 Mun san da cewa Allah baya jin masu zunubi, amma idan wani mai ibada ne yana kuma yin nufinsa, to yana jin sa.
Tumanyili kujha K'yara akabhap'elekesya lepi bhenye dhambi, lakini ikajhiajhi munu jhejhioha ikamwabudu K'yara na ibhomba mapenzi gha muene, K'yara akamp'elekesya.
32 Tunda duniya ta fara ba a taba jin cewa wani ya bude idanun wanda aka haifa makaho ba. (aiōn )
Kuh'omela kujhanda kwa ulimwengu jhibhwayilepi kamwe kupelekibhwa kujha jhejhioha jhaifumbula mihu gha munu jha ahogoliki kipofu. (aiōn )
33 In mutumin nan ba daga Allah yake ba, ba zai iya yin komai ba.”
Ikajhiayi munu ojho ahomilepi kwa K'yara, ngaabhombilepi kyokyoha.”
34 Suka amsa suka ce masa, “an haife ka cikin zunubai, yanzu kana so ka yi mana koyarwa?” Sai suka fitar da shi.
Bhajibili ni kun'jobhela, “Ghwahogoliki ni dhambi kabisa, ni bhebhe ukatumanyisya tete?” Ndipo bhamb'engili mu sinagogi.
35 Yesu ya ji cewa sun fitar da shi daga majami'a. Da ya same shi sai ya ce masa, “Kana bada gaskiya ga Dan Allah?”
Yesu ap'eliki kujha bhabhosili mu sinagogi. Akan'kabhili ni kun'jobhela, “Ukan'kiera Muana ghwa Munu?”
36 Sai ya amsa masa yace, “Wanene shi, Ubangiji, da zan bada gaskiya gare shi?”
Ajibili ni kujobha, “Niani, Bwana, ili nani nikabhayi kun'kiera?”
37 Yesu yace masa, “Ai ka gan shi, shine wanda yake magana da kai.”
Yesu akabhajobhela, “Umbwene, nu ndo jha ilongela naku.”
38 Mutumin ya ce, “Ubangiji, Na bada gaskiya.” Sai ya yi masa sujada.
Jhola munu akajobha, “Bwana, Nikiera.” Ndipo akan'sujudila.
39 Yesu ya ce, “Don hukunci na zo wannan duniya domin wadanda ba su gani su gani, saboda kuma wadanda suke gani su zama makafi.”
Yesu akajobha, “Kwa hukumu nihidili mu ulimwengu obho ili kwamba bhala bhabhilola lepi bhabhwesiajhi kulola ni bhala bha bhibhona bhajhelayi fipofu,”
40 Wadansu Farisawa wadanda suke tare da shi suka ji wadannan abubuwan, suka tambaye shi, “Muma makafi ne?”
Baadhi jha Mafarisayo bhajhele pamonga ni muene bhakapeleka malobhi aghu ni kun'kota, “Nitete fipofu?”
41 Yesu ya ce masu, “Inda ku makafi ne, da ba ku da zunubi, amma yanzu kun ce, 'Muna gani', don haka zunubinku ya tabbata.
Yesu akabhajobhela, “Kama ngamujhele fipofu, ngamujhelepi ni dhambi. Hata naha, henu mwijobha, 'Mwilola,' dhambi jha muenga jhitama.”