< Yohanna 10 >

1 “Hakika, Hakika, ina ce maku, wanda bai shiga ta kofa zuwa garken tumaki ba, amma ya haura ta wata hanya, wannan mutum barawo ne da dan fashi.
Aminiayi, aminiayi nikabhajobhela, jhola jhaijhingila lepi kwa kup'etela ndiangu ghwa zizi lya likondoo, lakini ikwela kwa njela jhenge, munu ojhu meji na mmang'anyi.
2 Wanda ya shiga ta kofa shine makiyayin tumakin.
Muene jha ijhingila pa ndiangu ndo n'dimaji ghwa kondoo.
3 Mai gadin kofar zai bude masa. Tumakin suna jin muryarsa, ya na kuma kiran tumakinsa da sunayensu, ya kuma kai su waje.
Kwamuene mlinzi ghwa ndiangu akan'dendulila. Kondoo bhakajhip'eleka sauti jha muene kwa mahina gha bhene ni kubhahomesiya kwibhala.
4 Bayanda ya kawo su duka a waje, yana tafiya a gabansu, sai tumakin su bi shi, domin sun san muryarsa.
Paibetakubhahomesya kwibhala abhu bha bhajhele bha muene, akabhalongolela, ni kondoo bhakan'kesya, kwa ndabha bhajhimanyili sauti jha jha muene.
5 Ba za su bi bako ba amma sai dai su guje shi, domin basu san muryar baki ba.”
Bhibetalepi kun'kesya n'geni lakini badala jhiake bhibetakunjepa, kwandabha bhasimanyilepi sauti sya bhahesya.”
6 Yesu ya yi masu magana da wannan misali, amma basu gane wadannan abubuwa da yake gaya masu ba.
Yesu ajobhili mfano obhu kwa bhene, lakini bhaghayelibhu lepi mambo agha ambagho aghajobhaghe kwa bhene.
7 Sai Yesu ya ce masu kuma, “Hakika, Hakika, Ina ce maku, Ni ne kofar tumaki.
Yesu akajobha nabhu kabhele, “Aminiayi, aminiayi, nikabhajobhela, Nene na ndiangu ghwa kondoo.
8 Dukan wadanda suka zo kamin ni barayi ne da yan fashi, amma tumakin ba su ji su ba.
Bhoha bhanilongolili ndo bhaheji ni bhanyang'anyi, lakini kondoo bhamp'elekisi lepi.
9 Ni ne kofa, In kowa ya shiga ta wurina, zai sami ceto, zai shiga ya fita ya kuma sami wurin kiwo.
Nene na ndiangu. Yejhioha jha ijhingila kup'etela kwa nene, ibetakuokolibhwa; ibetakujhingila mgani ni kuhoma, nu muene ibetakwikabhila malisho.
10 Barawo ba ya zuwa sai don ya yi sata, ya kashe, ya kuma hallakar. Na zo ne domin su sami rai su kuma same shi a yalwace.
Meji ihidalepi kup'etela kwa nene kuheja kukoma, ni kujhangamisya. Nihidili ili kwamba bhakabhayi bhuzima na bhajhela nabhu tele.
11 Ni ne makiyayi mai kyau. Makiyayi mai kyau yana bada ransa domin tumakinsa.
Nene n'dimaji nnofu. N'dimaji nnofu ibhosya bhuhai bhwa muene, kwa ndabha jha kondoo.
12 Wanda yake dan sako kuma, ba makiyayi ba, wanda ba shine mai tumakin ba, in ya ga kyarkeci na zuwa sai ya saki tumakin ya gudu. Sai kyarkecin ya dauke su ya kuma warwatsa su.
N'tumishi jha aajaribhu, na n'dimaji lepi, ambajhe kondoo mali jha muene lepi, akabhabhona mbwa mwitu bhihida ni kubhaleka ni kubhajumba kondoo.
13 Ya gudu domin shi mai aikin kudi ne kuma bai damu da tumakin ba.
Ni mbwa mwitu bhakabhakamula ni kubhatawanya. Ghijumba kwa ndabha ndo n'tumishi ghwa kuajiribhwa ni kubhajalilepi kondoo.
14 Nine makiyayi mai kyau, na kuma san nawa, nawa kuma sun san ni.
Nene na n'dimaji nnofu, na nibhamanyili bhabhajhele bha nene, nabhene bhabhajhele bha nene bhanimanyi nene.
15 Uban ya san ni, ni ma na san Uban, na kuma bada raina domin tumakin.
Dadi animanyi nene, nani nimmanyi muene, nani nikambhosya uhai bhwa jhoni kwa ndabha jha kondoo.
16 Ina da wadansu tumaki wadanda ba na wannan garken ba. Wadannan, kuma, dole in kawo su, su ma za su ji muryata saboda za su zama garke daya da makiyayi daya.
Nijhenabhu kondoo bhangi ambabho sio bhazinzi e'le. Abhu pia, nilondeka kubhaleta, nabhanu bhibhetakujhip'eleka sauti jha nene ili kwamba pajhiaghe ni likundi limonga ni n'dimaji mmonga.
17 Domin wannan ne Uban yake kauna ta: Na bada raina domin in same shi kuma.
Ejhe ndo sababu Dadi aniganili: Niubhosiajhi bhuhai bhwa nene halafu niuletayi kabhele.
18 Babu wanda zai dauke shi daga wurina, amma ina bayar da shi da kaina. Ina da ikon bada shi, ina da iko in dauke shi kuma. Na karbi wannan umarnin daga wurin Ubana.”
Ajhelepi jhaibetakutola kuhomela kwa nene, lakini nene nikaupisya ne muene. Nijhe ni mamlaka gha kupisya, nanijhe ni mamlaka gha kubhuleta pia. Nilijhamb'elili lilaghisu e'le kuhomela kwa Dadi.”
19 Tsattsaguwa ta sake tashi tsakanin Yahudawa domin wadannan kalmomin.
Mgawanyiku kabhele ghwibetakuh'omela kati jha bhayahudi kwandabha jha malobhi agha.
20 Dayawa a cikinsu suka ce, yana da aljani, kuma mahaukaci ne. Don me ku ke sauraronsa?”
Bhingi bhakajobha, “Ajhe ni pepo na ig'oloka. Kwandabha jhakiki mkampel'ekesya?”
21 Wadansu suka ce, wadannan ba kalmomin wanda yake da aljani ba ne. Ko mai aljani zai iya bude idanun makaho?”
Bhangi bhakajobha, “Agha sio malobhi gha munu ghwa apagawe ni mapepo. Pepo libhwesya kufungula mihu gha kipofu?”
22 Sai lokacin idin Tsarkakewa a Urushalima ya zo.
Ndipo ikahida Sikukuu jha Kubhekibhwa Wakfu Yerusalemu.
23 A lokacin damuna ne, Yesu kuwa yana tafiya a shirayi cikin haikalin Sulaimanu.
Bhwajhele bhwakati bhwa mepu, ni Yesu ajhele igenda mu lihekalu mu ukumbi bhwa Selemani.
24 Sai Yahudawa suka zagaye shi suka ce masa, “Har yaushe ne za ka bar mu cikin shakka? In kai ne Almasihun, ka gaya mana dalla-dalla.”
Ndipo Bhayahudi bho bhan'syonguiki ni kun'jobhela, “Mpaka ndali wibetakutubheka mu mashaka? kama bhebhe ndo Kristu, tujobhilayi wazi.
25 Yesu ya ce masu, “Na gaya maku, amma baku gaskata ba. Ayyukan da nake yi a cikin sunan Ubana, su ke yin shaida a kaina.
Yesu abhajibili, “Nimali kubhajobhela lakini mwikiera lepi mbombo syanibhomba kwa lihina lya Dadi jhangu, esu sishuhudilajuu jha nene.
26 Duk da haka baku gaskata ba domin ku ba tumakina ba ne.
Hata naha, mwikiera lepi kwa ndabha muenga sio kondoo bha nene.
27 Tumakina suna jin murya ta; Na san su, suna kuma bi na.
Kondoo bha nene bhakajhipeleka sauti jha nene; Nibhamanyili, nabho bhakanikesya nene.
28 Ina ba su rai na har abada; ba za su taba mutuwa ba, babu wanda zai kwace su daga hannu na. (aiōn g165, aiōnios g166)
Nibhapelili uzima bhwa milele; bhibetalepi kujhangamila kamwe, na ajhelepi hata mmonga jhaibetakunyakula kuhoma mumabhoko ghangu. (aiōn g165, aiōnios g166)
29 Ubana, wanda ya bani su, ya fi kowa girma, kuma ba mai iya kwace su daga hannun Uban.
Dadi jhangu, jhanipelili abhu, ndo mbaha kuliko bhangi bhoha, na ajhelepi ata mmonga jha ajheni bhuwezo bhwa kubhanyakula mu mabhoko gha Dadi.
30 Ni da Uban daya ne.”
Nene ni Dadi tujhe pamonga.”
31 Sai Yahudawa suka dauki duwatsu kuma domin su jajjefe shi.
Bhakap'enda maganga ili bhampondayi kabhele.
32 Yesu ya amsa masu, “Na nuna maku kyawawan ayyuka masu yawa daga wurin Uban. Saboda wane daga cikin wadannan ayyukan kuke jefe ni?”
Yesu akabhajibu, “Nimalikubhalasya mbombo simehele sinofu kuhomela kwa Dadi. Kwa mbombo seleku kati jha esu mwilonda kuniponda maganga?”
33 Sai Yahudawa suka amsa masa, “ba don wani aiki mai kyau muke son mu jefe ka ba, amma don sabo, domin kai, mutum ne, amma kana mayar da kanka Allah.”
Bhayahudi bhakan'jibu, “Tukupondalepi maganga kwa mbombo jhinofu, lakini kwa kufuru, kwa ndabha bhebhe, ghwe munu ukifuanya kujha Mungu,”
34 Yesu ya amsa masu, “Ba a rubuce yake a shari'arku ba, 'Na ce, “ku alloli ne”'?”
Yesu akabhajibu, “Jhalembibhu lepi mu sheria jha muenga, 'Najobhili, “Muenga ndo miungu”'?”
35 In ya kira su alloli, su wadanda maganar Allah ta zo gare su (kuma ba za a iya karya nassi ba),
Ikajha abhakutili miungu, kwa bhala ambabho lilobhi lya K'yara lyabhahidili (ni Majhandiku ghibhwesyalepi kubomolibhwa),
36 kuna gaya wa wanda Uban ya kebe ya kuma aiko cikin duniya, 'Kana sabo', domin Na ce, 'Ni dan Allah ne'?
mwijobha juu jha hola ambajhe Dadi an'homisi ni kundaghisya ku ulimwengu, 'Ghwikufuru,' kwa ndabha najobhili, 'nene na mwana ghwa K' yara'?
37 In ba na aikin Ubana, kada ku gaskata ni.
Ikajhiajhi nibhomba lepi mbombo sya Dadi jhangu, musin'kieri.
38 Amma, idan ina yin su, ko ba ku gaskata da ni ba, ku gaskata da ayyukan saboda ku sani, ku kuma gane cewa Uban yana ciki na, ni kuma ina cikin Uban.”
Hata ivyo, ikajhiajhi nikasibhomba, hata kama mkanikiera lepi, musikierayi mbombo ili kwamba mubhwesyajhi kumanya kwamba Dadi ajhele mugati mwa nene ni nene nijhele mugati mwa Dadi.”
39 Suka sake kokarin kama shi, amma ya yi tafiyarsa, ya fita daga hannunsu.
Bhakajaribu kabhele kun'kamula Yesu, lakini akalota kuhoma mumabhoko gha bhene.
40 Ya yi tafiyarsa kuma har gaba da kogin Urdun zuwa inda Yahaya ke yin baftisma ada, ya kuma zauna a wurin.
Yesu akalota kabhele kwiseli jha Yorodani sehemu ambajho Yohana abatisieghe, ni kutama oku.
41 Mutane masu yawa suka zo wurinsa, suka ce,”Hakika Yahaya bai yi wasu alamu ba, amma dukan abubuwan da Yahaya ya ce game da wannan mutum gaskiya ne.”
Bhanu bhingi bhakahida kwa Yesu. Bhakayendelela kujobha, “Yohana kueli abhombilepi ishara jhejhioha, lakini mambo ghoha gha aghajobhili Yohana juu jha munu ojho ni gha bhukweli.”
42 Mutane dayawa suka bada gaskiya gare shi a wurin.
Bhanu bhingi bhakamwamini Yesu apu.

< Yohanna 10 >