< Yohanna 19 >

1 Sai Bilatus yayi wa Yesu bulala.
Bhai, a Pilato gubhaatolile a Yeshu gubhaakomile mishapilo.
2 Sojojin kuwa suka saka rawanin kaya. Suka kuwa dora wa Yesu a kai suka sa mashi kaya irin na saurata.
Na bhalabhonji ashimanjola nkwaalembula, gubhaeleyenje ulemba gwa mibha, gubhaawashiyenje a Yeshu muntwe mbuti ulemba gwa shipalume, gubhaawashiyenje na nngubho ja langi ja shambalau.
3 Suka zo wurin sa sukace, “Ranka ya dade, sarkin Yahudawa! sai suka nushe shi.
Gubhaajendelenje, bhalinkutinji “Tunakunkomaya a mpalume bha Bhayaudi!” Gubhaakomilenje mapapa mmatukwa.
4 Sai Bilatus ya sake fita waje yace masu, “Dubi, zan kawo maku mutumin domin ku sani ban same shi da wani laifi ba”,
Kungai a Pilato gubhakopweshe kabhili palanga, gubhaalugulilenje, “Nnolanje, ngunakwiya nabho kabhili kwenu mmanganya mmumanyanje kuti nne, nangashibhona shoshowe shibhalebhile.”
5 Yesu kuwa ya fito, da rawanin kaya da kaya irin na sarauta. Sai Bilatus yace “Ga mutumin nan”.
Bhai, a Yeshu gubhakopweshe palanga bhawete ulemba gwa mibha na nngubho ja langi ja shambalau. A Pilato gubhaalugulilenje bhandunji bhala, “Nnolanje! Abha apano.”
6 Da manyan firistocin tare da yan majalisar suka ga Yesu, sai suka yi ta ihu suna cewa “A gicciye shi, A gicciye shi” Sai Bilatus yace masu, “ku dauke shi ku gicciye shi, ni kam ban same shi da wani laifi ba”.
Bhai, Bhakulungwa bhaabhishila na bhalinda bhakaabhonanjeje a Yeshu gubhautiyenje lilobhe bhalinkutinji, “Mwaabhambe munshalabha! Mwaabhambe munshalabha!” A Pilato gubhaalugulilenje, “Bhai, mwaatolanje mwaashayenenji nkaabhambanje munshalabha, pabha nne ngakushibhona shibhalebhile.”
7 Sai Yahudawan sukace mashi, “Ai muna da shari'a, kuma bisa ga shari'ar ya cancanci mutuwa domin ya mai da kansa Dan Allah”.
Bhayaudi gubhaajangwilenje, “Uwe tukwete shalia ja kwaukumula, pabha bhashinkwiitenda kuti Mwana jwa a Nnungu.”
8 Da Bilatus ya ji wannan zance sai ya tsorata kwarai.
Bhai a Pilato bhakapilikaneje gene malobhego gubhapundile jogopa.
9 Sai ya sake shiga fadar Gwamna, yace wa Yesu, “Daga ina ka fito?” amma Yesu bai amsa mashi ba.
Bhai, gubhajinjile kabhili nnukumbi lukulu lushemwa Pulaitolio, gubhaabhushiye a Yeshu, “Mmwe kunkoposhele kwai?” Ikabheje a Yeshu bhangaajangula shindu shoshowe.
10 Sai Bilatus yace masa “Ba zaka yi mani magana ba? Baka san ina da iko in sake ka ba, kuma in gicciye ka?
Bhai a Pilato gubhaalugulile “Nkaapinga kubheleketa na nne? Bhuli nkaakumumanya kuti nne njikola ukulungwa gwa kunngopola na gwa kummamba munshalabha?”
11 Yesu ya amsa masa, “Ai ba ka da iko a kaina sai dai in an baka daga sama, Saboda haka, wanda ya mika ni a gare ka shine mafi zunubi”.
A Yeshu gubhaajangwile, “Mmwe ngunkakweteje upalume gogowe kwangu nne gwangali pegwa na a Nnungu. Kwa nneyo jwene angamwiye kwenu mmwejo, ashikola shambi shikulungwa.”
12 Da jin haka, sai Bilatus yayi kokari a sake shi, amma sai Yahudawa suka tada murya sukace, “In ka saki mutumin nan, kai ba abokin Kaisar bane, duk wanda ya maida kansa sarki, ya sabawa Kaisar”.
Tandubhila penepo a Pilato gubhaloleye shanabhuli shibhaagopole, ikabheje Bhayaudi gubhajobhelenje bhalinkutinji, “Mwaagopolaga bhenebha, mmwe mwangali shilongani na a Kaishali a mpalume bhakulu bha Loma, kila mundu akwiitenda mpalume anakwaatendebhuka a Kaishali!”
13 Da Bilatus ya ji irin maganganunsu sai ya fito da Yesu waje ya kuma zauna akan kujeransa a inda ake kira “Dakalin shari'a,” a Yahudanci kuma, “Gabbata.”
Bhai a Pilato, bhakapilikaneje gene malobhego, gubhakopweshe nabho a Yeshu palanga, gubhatemi pashitengu sha ukumu, pashemwaga “lupenu lwa maganga” eu kwa Shiebhulania, “Gabhasha.”
14 To a ran nan ana shirye shiryen idin ketarewa, da misalin sa'a ta shidda kenan, wato tsakar rana, Bilatus yace wa Yahudawan “Ga sarkin ku!”
Puyaliji mui malanga ga shaa shita nnei, lyubha lya kolokoya Pashaka. A Pilato gubhaalugulilenje Bhayaudi, “Mwaalolanje! A mpalume bhenunji!”
15 Su kuwa suka yi ihu, a tafi da shi, a tafi da shi, a gicciye shi, Bilatus yace masu “In gicciye sarkin ku? Sai manyan firistocin sukace “Ba mu da wani sarki sai Kaisar”.
Bhai, bhanganyabho gubhajobhelenje, “Mwaashoye! Mwashoye! Bhabhambwe munshalabha!” A Pilato gubhaabhushiyenje, “Bhuli naabhambe munshalabha a mpalume bhenunji?” Bhakulungwanji bhaabhishila gubhajangwilenje, “Uwe twangali a mpalume ikabhe a Kaishali!”
16 Sai Bilatus ya mika Yesu domin su gicciye shi.
Penepo a Pilato gubhaakamwiyenje a Yeshu nkupinga bhaabhambe munshalabha, na bhalabhonji gubhaaposhelenje. Bhai, gubhaatolilenje a Yeshu.
17 Sai suka tafi da Yesu, ya fito yana dauke da gicciyen zuwa wurin da ake kira “Wurin kwalluwa” da Yahudanci kuma “Golgota”.
Na bhalabho gubhakopweshe palanga akuno bhajigele nshalabha gwabho, kuloya mmbali pashemwaga “Shibhanga sha Ntwe” kwa Shiebhulania Goligota.
18 Suka gicciye Yesu a wurin, tare da wasu mutum biyu, daya a kowane gefe, Yesu kuwa na tsikiya.
Penepo nipubhaabhambilenje munshalabha a Yeshu na bhandu bhananji bhabhili, jumo nkono gwabho gwa nnilo, na juna nkono nshinda gwabho na a Yeshu pakati pakati.
19 Bilatus kuwa ya rubuta wata alama a kan gicciyen, “YESU BANAZARE, SARKIN YAHUDAWA”.
Na bhalabho a Pilato gubhajandishe mmbila panani nshalabha, jijandikwe nnei, “A YESHU BHANASHALETI, A MPALUME BHA BHAYAUDI.”
20 Yahudawa da yawa kuwa suka karanta wannan alama domin wurin da aka gicciye Yesu yana kusa da Birnin. Alamar kuwa an rubuta ta da Yahudanci, da Romanci, da Helenanci.
Bhai Bhayaudi bhabhagwinji gubhashomilenje jene mmbilajo, pabha pubhaabhambilenje munshalabha a Yeshu, pupaaliji tome na shilambo. Na jene mmbilajo pujajandikwe kwa Shiebhulania na Shilatini na Shigiliki.
21 Sai manyan firistocin yahudawa sukace wa Bilatus, kada ka rubuta sarkin Yahudawa, amma kace, 'wannan yace “Ni ne sarkin Yahudawa”'.
Bhai, bhakulungwanji bha bhaabhishila na Bhayaudi gubhaalugulilenje a Pilato, “Nnajandishe. ‘A mpalume bha Bhayaudi,’ ikabhe bhashinkubheleketa bhayene kuti, ‘Nne mpalume jwa Bhayaudi.’”
22 Bilatus kuwa ya amsa, “Abinda na rubuta na rubuta kenan.”
A Pilato gubhajangwile, “Gunyandishe, nigajandishe!”
23 Bayan da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka yayyaga rigarsa kashi hudu, kowane soja da nasa, kashin, sai kuma alkyabbar. Alkyabbar kuwa bata da dinki an saka tane daga sama har kasa.
Ashimanjola bhala bhakaabhambanjeje a Yeshu munshalabha, gubhatolilenje nngubho yabho, gubhagebhenyenje maungu nsheshe, malinga shibhalinginji. Gubhatolilenje na kanshu jabho, jenejo pujaliji ja lukwa.
24 Sai sukace wa junansu, “Kada mu yaga alkyabbar, amma kuzo mu jefa kuri'a a kan ta mu gani ko wanene zai dauke ta, anyi haka ne domin a cika nassi cewa “Sun raba rigata a tsakaninsu, sun kuwa jefa kuri'a domin alkyabbata.
Bhai, gubhalugulilenenje, “Tunajipapule, ikabhe tutende shikoma jibhe jika gani.” Genego gashinkutendeka nkupinga gatimilile Majandiko ga Ukonjelo ga taya, “Bhashinkugabhananga nngubho yangu, Na nngubho jangu gubhaagulenje kwa shikoma.” Bhai nneyo, ni shibhatendilenje ashimanjola bhala.
25 Sojojin suka yi wadannan abubuwa. Uwar Yesu, da 'yar'uwarta, da Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magadaliya. Wadannan mataye suna tsaye kusa da gicciyen Yesu.
Tome na nshalabha gwa a Yeshu bhashinkujimangana anyinabhabho, na a Malia akulu bhabho anyinabhabho akongobhabho a Kileopashi, na a Malia Magidalena.
26 Da Yesu ya ga mahaifiyarsa da almajirin nan da yake kauna tsaye kusa da juna, yace, “Mace, dubi, dan ki!”
Bhai, a Yeshu bhakaabhoneje anyinabhabho na nkujiganywa jubhampinjile jula ajimi patome, gubhaalugulile anyinabhabho, “A Mama! Munnole, mwanagwenu.”
27 Sai yace wa almajirin, “Dubi, mahaifiyarka!” Daga wannan sa'a almajirin ya dauke ta zuwa gidansa.
Kungai gubhaannugulile nkujiganywa jula. “Mwaalole, anyina bhenu.” Kutandubhila penepo, bhaajiganywa bhala gubhaatolile anyina bhabho a Yeshu bhakatame kunngwabho.
28 Bayan wannan Yesu, saboda ya san yanzu komai ya kammala, domin a cika nassin, sai yace “Ina jin kishi.
Kungai, a Yeshu akuno bhalikumumanya kuti gowe gamalile, nkupinga Majandiko ga Ukonjelo gatimilile, gubhashite, “Njikola njota.”
29 A gefensu kuma akwai gora cike da ruwan inabi mai tsami, sai suka tsoma soso a cikin ruwan inabin mai tsami suka daura a wata sanda sai suka mika masa a baki.
Penepo jashinkupagwa bhakuli jigumbeywe divai ja shashama. Bhai, gubhashubhikenje shiponji mmakuli ja divai ja shashama jila, gubhatabhilenje nnubhalabhala lwa nkongo ushemwa ishopo, gubhaabhishilenje pa kang'wa.
30 Da Yesu ya tsotsi ruwan tsamin, sai yace “An gama” Sai ya sunkuyar da kansa ya kuwa saki ruhunsa.
Bhai a Yeshu bhakapapileje divai ja shashama jila, gubhashite, “Gamalile!” Kungai gubhakotime nntwe, gubhamalile.
31 Sai Yahudawan, domin ranar shirye shirye ne, domin kada a bar jikunansu akan gicciye har ranar asabacin (domin asabacin rana ce mai muhimmanci), suka roki Bilatus ya kakkarye kafafunsu kuma ya saukar da su.
Bhai pabha pulyaaliji lyubha lya kolokoya kwa Lyubha lya Pumulila. Kwa nneyo ikapinjikwaga iilu ilepeshe munshalabha Lyubha lya Pumulila, pabha lyene lyubhalyo pulyaaliji likulungwa, Bhayaudi gubhaajujilenje a Pilato bhakaatemanje makongono bhakomelenjwe munshalabha bhala nkupinga bhawanganje shangu, na iilu yabhonji ishoywe mmishalabha.
32 Sai sojojin suka zo suka karya kafafun mutum na farko da kuma mutum na biyun wadanda aka gicciye tare da Yesu.
Bhai, ashimanjola gubhapite kuntemanga makongono mundu jwa nntai na jwa bhili, bhakomelwenje munshalabha pamo na a Yeshu bhala.
33 Da suka iso kan Yesu sai suka tarar ya riga ya mutu, sai basu kuwa karya kafafunsa ba.
Ikabheje bhakaishilanjeje a Yeshu, gubhaaimenje bhali bhawile, kwa nneyo bhangaatemanga makongono.
34 Duk da haka daya daga cikin sojojin ya soki kuibin shi da mashi, nan da nan sai jini da ruwa suka fito.
Ikabheje linjola jumo gwabhaomile lipanga lya mmbalati, bhai gujikopweshe minyai na mashi.
35 Wanda ya ga wannan, shi ya zama shaida, shaidarsa kuwa gaskiya ce. Ya sani cewa abinda ya fada gaskiya ne saboda ku ma ku gaskata.
Kwa nneyo, jwene agabhweni genego ni akong'ondela, nkupinga na mmanganyanji nkulupalilanje. Na gene gabheleketego ni ga kweli, numbe amumanyi kuti anabheleketa ga kweli.
36 Wadannan sun faru ne domin a cika nassi, “Babu ko daya daga cikin kasusuwansa da za'a karya”.
Pabha genega gashinkutendeka nkupinga Majandiko ga Ukonjelo gatimilile ga taya kuti, “Lyakwa nkali liupa lyabho limo shilitemanywe.”
37 Kuma wani nassin yace, “Zasu dube shi wanda suka soka.”
Na majandiko gana gakuti, “Shibhannolanje jubhanng'omilenje lipanga jula.”
38 Bayan wadannan abubuwa, Yusufu mutumin Arimatiya, wanda yake almajirin Yesu ne (amma a boye saboda tsoron Yahudawa) ya roki Bilatus izini domin ya dauke jikin Yesu. Bilatus kuwa ya bashi izini, sai Yusufu yazo ya dauki jikin.
Gakapiteje genego, a Yoshepu bha ku Alimataya, gubhaajujile a Pilato bhatole shiilu sha a Yeshu. A Yoshepu pubhaliji bhaajiganywa bha a Yeshu, ikabheje kwa nng'iyo, pabha bhatendaga kwaajogopanga ashikalongolele bha Shiyaudi. Bhai, a Pilato gubhajitishiye. Kwa nneyo a Yoshepu gubhapite shoya shiilu sha a Yeshu.
39 Nikodimu ma ya zo, wanda da farko ya zo wurin Yesu da daddare, ya kawo hadin man kamshi na mur da al'ul wajen nauyin awo dari.
Na bhalabho a Nikodemo bhene bhaajendele a Yeshu shilo gwa ntai bhala, gubhapite na a Yoshepu bhali bhajigele mauta ga nunjila, gaengenywe na manemane na lubhani kilo makumi gatatu.
40 Sai suka dauki jikin Yesu suka sa shi a likkafanin lillin tare da kayan kamshin nan, domin jana'iza bisa ga al'adar Yahudawa.
Bhai, gubhatolilenje shiilu sha a Yeshu shila, gubhailijililenje shanda shammbone sha kitani bhali bhatajilenje mauta malinga pugwaliji nkubho gwa Bhayaudi nkushika.
41 To a wurin da aka gicciye shi kuwa akwai wani lambu, a cikin lambun kuma akwai sabon kabari wanda ba'a taba sa kowa ba.
Pubhabhambilwe munshalabha a Yeshu pala, jashinkupagwa bhushitani na nkati jakwe lyashinkupagwa likabhuli lya ambi likanabhe shikwa mundu jojowe.
42 Da yake ranar shirye shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuwa na kusa, sai suka sa Yesu a ciki.
Pabha Bhayaudi pubhalinginji nkukolokoya ga Lyubha lya Pumulila, na likabhulilyo pulyaaliji pa tome, bhai gubhaabhishilenje a Yeshu mwenemo.

< Yohanna 19 >