< Luka 1 >
1 Mutane da dayawa sun yi kokarin rubutu akan abubuwan da suka cika a tsakaninmu,
Bhandu bhabhagwinjinji bhashilajililanga kujandika ukoto ngani ja indu yatendekaga munkumbi gwetu.
2 kamar yanda suka danka mana su, wadanda tun daga farko suka zama shaidu da idanunsu kuma manzanni ne na sakon.
Bhashinkujandikanga malinga shitwatagulilwe na bhandunji bhagabhweninji pugatendekaga, kuumila kundandubho na bhalunguyangaga lilobhe lya a Nnungu.
3 Sabili da haka, ni ma, bayan da na yi bincike da kyau akan yanayin wadannan abubuwa tun da farko na ga ya yi kyau in rubuta wadannan abubuwa bi da bi ya mafi girmaTiyofilas.
Kwa nneyo, mmakulungwa a Teopili, numbe nne ngakagulileje ukoto yowe kuumila kundandubho, njibhona inapwaa ninnjandishile shiyashite tendeka,
4 Ya zama haka domin ka san gaskiyar abin da aka koya maka ne.
nkupinga na mmwe muumanye ukweli gwa yowe innjigenywe ila.
5 A cikin zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, akwai wani firist mai suna Zakariya, daga yankin Abija. Matarsa daga cikin yaya mata na zuriyar Haruna ce, kuma sunan ta Alisabatu ne.
Mobha ga upalume gwa a Elode ku Yudea, bhashinkupagwa bhaabhishila bhamo lina lyabho a Shakalia, bha likundi lya a Abhiya. Akongobhabho pubhashemwaga a Lishabheti bha shipinga sha a Aluni, bhakulungwa bhaabhishila.
6 Dukan su biyu masu adalci ne a gaban Allah; marasa zargi a tafiyarsu cikin dukan dokoki da farilan Ubangiji.
Bhowe bhanaabhili bhashinkubhanganga bhandunji bha aki kwa a Nnungu, bhalikagulilanga amuli na malajilo ga Bhakulungwa gwangali kugambwa.
7 Amma ba su da da, domin Alisabatu ba ta haihuwa, kuma a wannan lokacin dukansu sun tsufa kwarai.
Ikabheje bhakakwetenjeje bhana, pabha a Lishabheti pubhaaliji nannii na bhanaabhili pubhalinginji bhakongopanji kaje.
8 Ya zama kuma a lokacin da Zakariya yana gaban Allah, yana yin hidimar sa ta firist bisa ga tsari da ka'idar aikinsa.
Lyubha limo lya nnimbu gwa liengo lya bhishila gwa a Shakalia nniekalu,
9 Bisa ga al'adar zaben firist da zai yi hidima, an zabe shi ta wurin kuri'a ya shiga cikin haikalin Ubangiji domin ya kona turare.
malinga shigwaliji nkubho gwabhonji, a Shakalia bhashinkuagulwa kwa shikoma, bhajinjile nniekalu bhakatutumye lubhani.
10 Dukan taron Jama'a suna addu'a a waje a sa'adda ake kona turaren.
Akuno lugwinjili lowe lwa bhandu pubhalinginji palanga bhalikwaajuganga a Nnungu, malanga ga tutumya lubhani.
11 A lokacin, mala'ikan Ubangiji ya bayana a gare shi yana tsaye a gefen daman bagadi na turaren.
Malaika jwa Bhakulungwa akwaakoposhelaga, gwabhajimile nkono nnilo gwa shitala sha tutumishiya lubhani.
12 Zakariya ya firgita sa'adda ya gan shi; tsoro ya kama shi.
A Shakalia bhakammoneje malaika jwa a Nnungu jula gubhatengwishe na jogopa.
13 Amma mala'ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya, domin an ji addu'ar ka. Matar ka Alisabatu za ta haifa maka da. Za ka kira sunansa Yahaya.
Malaika jwa a Nnungu jula gwabhalugulile, “A Shakalia, nnajogope pabha kujuga kwenu kupilikenwe, na akongobhenu a Lishabheti, shibhankolele mwana jwannume, na mmwe shimunsheme lina lyakwe a Yowana.”
14 Za ka yi murna da farin ciki, kuma da yawa za su yi murna da haifuwarsa.
“Mpinga kwiinonyela kwa kaje na bhandu bhabhagwinji bhapinga angalilanga kubhelekwa kwakwe.
15 Domin zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba zai sha ruwan inabi ba ko wani abu mai sa maye, kuma zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun daga cikin cikin mahaifiyarsa.
Shabhe jwankulungwa pa meyo ga Bhakulungwa, akapinjikwa kung'wa togwa wala ukana, apinga gumbaywa Mbumu jwa Ukonjelo, kuumila nnutumbo lwa akwabhe.
16 Kuma mutanen Isra'ila da yawa za su juya zuwa ga Ubangiji Allahnsu.
Shaabhatendebhuyanje bha Ishilaeli bhabhagwinji bhaabhujilanje Bhakulungwa a Nnungu bhabhonji.
17 Zai yi tafiya a gaban Unbangiji a cikin ruhu da ikon Iliya. Zai yi haka domin ya juya zuciyar Ubanni zuwa ga 'ya'yansu, domin marasa biyayya su yi tafiya a cikin tafarkin adalai. Don ya shirya wa Ubangiji mutanen da aka shirya dominsa.”
Shaalongolele pa meyo ga Bhakulungwa alikomboywa na mbumu na mashili malinga a Eliya. Apinga lundanya mitima ja ashainamundu na bhana bhabhonji, apinga kwaatendanga bhakakwaakundanga a Nnungu kubha na ng'aniyo ya aki, nkupinga abhaalashiye Bhakulungwa bhandunji shibhabhanganje tayali kwaaposhela.”
18 Zakariya ya ce wa mala'ikan, “Ta yaya zan san wannan? Ga shi na tsufa kuma matata tana da shekaru da yawa.”
A Shakalia gubhammushiye malaika jula, “Yeneyo nne pushiniimanye bhuli? Nne nankongopa na akangu na bhalabho bhakongopele.”
19 Mala'ikan ya amsa ya ce masa, “Nine Jibra'ilu, wanda ke tsaye a gaban Allah. An aiko ni in gaya maka wannan labari mai dadi.
Malaika jwa a Nnungu gwabhalugulile, “Nne Gabhulieli, ntumishi ngujima pameyo ga a Nnungu, njitumwa kumelekete na mmwe, nintashiye jene ngani ja mmboneji.
20 Kuma duba, za ka zama bebe, ba za ka iya magana ba, sai ran da wadannan abubuwa suka cika. Ya zama haka domin ba ka gaskanta da kalmomina ba, wadanda za su cika a daidai lokacin.”
Pabha mmangakulupalila gapinga koposhela kwa malanga gakwega, shimme bhubhu, nkakombola kubheleketa mpaka lyubha pushigakoposhele gunimmalanjilega.”
21 Sa'adda mutane suke jiran Zakariya. Sun yi mamaki yadda ya dauki lokaci sosai a cikin haikali.
Penepo bhandu bhaalindililangaga a Shakalia gubhakanganigwenje kwa nndi bhashikabhiya Nniekalu mula.
22 Amma da ya fita, bai iya yin magana da su ba. Sun gane da cewa ya ga wahayi lokacin da yake cikin haikali. Ya ci gaba da yi masu alamu, ba ya magana.
Bhakakoposheje palanga bhakakombweleje kubheleketa nabhonji. Gubhamumanyinji kuti ipali ibhaiweni Nniekalu mula. Ikabheje gubhapundile bheleketa nabhonji kwa ilangulo ya makono, pabha bhashinkubha bhubhu.
23 Ya zama bayan da kwanakin hidimarsa suka kare, ya tafi gidansa.
Nnimbu gwabho gwa liengo lya bhishila ukamaleje, a Shakaliya gubhabhujile kumui.
24 Bayan kwanakin nan, matarsa Alisabatu ta samu juna biyu. Ta boye kanta har na watani biyar. Ta ce,
Pangakabhika a Lishabheti gubhajukwite shitumbo. Gubhatemi pamui miyei nng'ano.
25 “Wannan shi ne abin da Allah ya yi mani da ya dube ni domin ya dauke kunyata a gaban jama'a.”
Bhalinkuti, “Nnei ni shibhandendele Bhakulungwa bhakamoneje, bhashinjosheya oni jangu, jinakolaga pa meyo ga bhandunji.”
26 A cikin watan ta na shidda, an aiki Mala'ika Jibra'ilu daga wurin Allah zuwa wani birni a Galili mai suna Nazarat,
Mwei gwa shita gwa shitumbo sha a Lishabheti, malaika jwa a Nnungu Gabhulieli ashinkutumwa na a Nnungu ajende ku Nashaleti ja ku Galilaya,
27 zuwa ga wata budurwa wanda aka ba da ita ga wani mutum mai suna Yusufu. Shi dan zuriyar Dauda ne, kuma ana kiran budurwar Maryamu.
kwa a mwali bhaishana bhashemwaga a Malia, ntemela gwa a Yoshepu bha shipinga sha a Daudi.
28 Ya zo wurin ta ya ce, “A gaishe ki, ke da ki ke da tagomashi sosai! Ubangiji yana tare da ke.
Malaika jula gwabhajendele, nikwaabhalanjila, “Shalamu shenu mmwe a Malia! Nshipegwa nema yaigwinji! Bhakulungwa pubhali na mmwe.”
29 Amma ta damu kwarai da wadannan kalmomi sai ta yi tunani ko wacce irin gaisuwa ce wannan.
A Malia bhakapilikaneje gene malobhego gubhatengwishe kaje, nikwiibhuya sha muntima, shene shalamushi malombolelo gakwe nndi?
30 Mala'ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, domin kin samu tagomashi a wurin Allah.
Malaika jula gwabhalugulile, “Nnajogope a Malia, pabha Bhakulungwa bhashikumpa nema.
31 Duba, za ki sami juna biyu, za ki haifi da. Za ki kira sunansa 'Yesu'.
Pilikana! Shinnjukute shitumbo, na shinkole mwana jwannume na munsheme lina lyakwe Yeshu.
32 Zai zama mai girma, kuma za a ce da shi Dan Allah Madaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi kursiyin ubansa Dauda.
Jwenejo apingabha jwankulungwa na shashemwe Mwana jwa bhali Kunani Kaje. Bhakulungwa a Nnungu shibhampe shitengu sha upalume sha anaigwe a Daudi.
33 Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn )
Kwa nneyo shabhe Nkulungwa jwa shipinga sha a Yakobho pitipiti na upalume gwakwe ukakola mpelo.” (aiōn )
34 Maryamu ta ce wa mala'ikan, “Yaya wannan zai faru, tun da shike ni ban san namiji ba?”
A Malia gubhammushiye malaika, “Pushiitendeshe yeneyo bhuli, na nne niibhelele mwali nng'ishana nganabhe kummanya jwannume?”
35 Mala'ikan ya amsa ya ce mata, “Ruhu Mai-tsarki zai sauko a kan ki, kuma ikon Madaukaki zai lullube ki. Sabili da haka, za a kira mai tsarkin da za ki haifa Dan Allah.
Malaika jula gwajangwile, “Mbumu jwa Ukonjelo shannjiile na mashili ga Bhakulungwa a Nnungu shiganng'unishile mbuti shiwili, kwa nneyo, mwana shabhelekwejo, shashemwe jwa Ukonjelo, Mwana jwa a Nnungu.
36 Ki kuma duba, ga 'yar'uwarki Alisabatu ta samu juna biyu a tsufanta. Watannin ta shida kenan, ita wadda aka kira ta bakarariya.
Na mmumanye kuti nkali alongo ajenu a Lishabheti na ukongopa gwabho bhajukwite shitumbo sha mwana jwannume, aguno mwei gwabho gwa nng'ano na gumo kwa bhene bhamanyishe na bhandu kuti anannii.
37 Gama babu abin da ba shi yiwuwa a wurin Allah.”
Pabha shakwa shikaakomboleka kwa a Nnungu.”
38 Maryamu ta ce, “To, ni baiwar Ubangiji ce. Bari ya faru da ni bisa ga sakonka.” Sai mala'ikan ya bar ta.
A Malia gubhashite, “Nne nantumwa jwa Bhakulungwa, ibhe malinga shiumalanjile.” Bhai malaika jula gwajabhwile.
39 Sai Maryamu ta tashi da sauri a cikin kwanakin nan, zuwa kasa mai duwatsu, zuwa wani birni a Yahudiya.
Gakapiteje malanga gashoko, a Malia gubhapite shangu ku shilambo shimo sha kuitumbi ya ku Yudea.
40 Ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Alisabatu.
Kweneko gubhajinjile nnyumba ja a Shakalia, nikwaalamushila a Lishabheti.
41 Ya zama sa'adda Alisabatu ta ji gaisuwar Maryamu, sai dan da ke cikinta ya yi tsalle, an cika Alisabatu kuma da Ruhu Mai Tsarki.
A Lishabheti bhakapilikaneje lamushilwa na a Malia, shitumbo sha a Lishabheti shikutukulaga nkwiinonyela. Na bhalabho a Lishabheti Mbumu jwa Ukonjelo akwaagumbalaga,
42 Ta daga murya, ta ce, “Mai albarka kike a cikin mata, kuma mai albarka ne dan cikinki.
nigubhabhelekete kwa lilobhe lya utiya, “Nshipegwa mboka kupunda bhanabhakongwe bhowe, na mwana junkupinga kunkolajo ashipegwa mboka.
43 Kuma don me ya faru da ni da uwar Ubangijina ta ziyarce ni?
Kwa bhuli nne njikuywa nnei, nkali anyinamundu bha Bhakulungwa bhangu bhang'owele?
44 Kuma duba, da na ji karar gaisuwan ki sai dan ciki na ya yi tsalle domin murna.
Nnole! Ngapilikanejepe kulamushila kwenu, shitumbo shangu shikutukulaga nkwiinonyela.
45 Kuma mai albarka ce wadda ta gaskanta cewa abubuwan da aka alkawarta mata daga wurin Ubangiji za su cika.
Mbaya mmwe nkulupalile kuti yene immalanjilwe na Bhakulungwa ila shiitendeshe.”
46 Maryamu ta ce, “Zuciyata ta yabi Ubangiji,
Na bhalabho a Malia gubhashite, “Ntima gwangu unakwaakuya Bhakulungwa,
47 kuma ruhu na ya yi murna da Allah mai ceto na.”
Na mbumu yangu inakwiinonyela ligongo lya a Nnungu Bhaatapula bhangu.
48 Domin ya dubi kaskancin baiwarsa. Duba, daga yanzu, dukkan tsararraki za su ce da ni mai albarka.
Pabha bhashikuubhona ungakola mashili uka ntumishi jwabho. Kwa nneyo kuumila nnaino ibheleko yowe shibhanjemanje akwete mboka,
49 Domin shi madaukaki ya yi mani manyan abubuwa, kuma sunansa Mai Tsarki ne.
Pabha a Nnungu Bhakwete Mashili, bhashindendela gamakulungwa. Na lina lyabho ni bha ukonjelo.
50 Jinkansa ya tabbata daga tsara zuwa tsara wadanda suke girmama shi.
Bhenebho bhanakwaabhonelanga shiya bhene bhakwaajogopanga bhala, kuumila lubheleko mpaka lubheleko.
51 Ya nuna karfinsa da hannuwansa; ya warwatsa ma su girman kai game da tunanin zuciyarsu.
Pabha kwa mashili ga nkono gwabho bhashitenda gamakulungwa. Bhashikwapwilinganyanga bhakwetenje mbwinya mmitima jabhonji,
52 Ya nakasar da magada daga kursiyoyinsu, ya kuma fifita nakasassu.
Bhashikwaatuluyanga bhapalume mwitengu yabhonji ya upalume, Nikwaakweyanga bhaitimalikenje.
53 Ya ciyar da mayunwata da abubuwa masu kyau, amma ya aiki attajirai wofi.
Bhakwetenje shibhanga bhashikwaatendanga bhajukutanje ya mmbone, Ikabhe matajili bhashikwaalekanga bhapwilingane gwangali shoshowe.
54 Ya ba da taimako ga bawan sa Isra'ila, domin ya tuna ya kuma nuna jinkai
Bhashikunnjangutila ntumishi jwabho Ishilaeli, Bhalikumbushila miadi ja kummonela shiya.
55 (kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn )
Kwa a Bhulaimu na lubheleko lwabho pitipiti, Malinga shibhaabhalanjilenje bhanangulungwa bhetu.” (aiōn )
56 Maryamu ta zauna da Alisabatu tsawon watanni uku sai ta koma gidanta.
A Malia nigubhatemi na a Lishabheti malinga myei jitatu, nigubhabhujile kunngwabho.
57 Da lokaci yayi da Alisabatu za ta haifi danta, ta kuma haifi da namiji.
Mobha ga kwigopola a Lishabheti gakaishileje, gubhaigopwele mwana jwannume.
58 Makwabtanta da 'yan'uwanta sun ji cewa Ubangiji ya ribanbanya jinkansa akanta, sai suka yi murna tare da ita
Ashaatami ajabho na ashaalongo ajabho bhakapilikananjeje, kuti Bhakulungwa bhaabhonele shiya sha kaje a Lishabheti, gubhaengelelenje pamo na bhenebho.
59 Ya zama akan rana ta takwas, sun zo domin a yi wa yaron kaciya. Da sun kira sunansa “Zakariya” kamar sunan ubansa,
Lyubha lya nane gubhaikengenenje kukuntaga mwana unyago, nigubhapinjilenje kumpa lina lya ainagwe, Shakalia.
60 amma mahaifiyarsa ta amsa ta ce, “A'a, za a kira shi Yahaya.”
Ikabheje akwabhe nigubhakanile, bhalinkuti, “Nngabha, ikabhe shashemwe a Yowana.”
61 Suka ce mata, “Babu wani a cikin danginku wanda ake kira da wannan suna.”
Gubhaalugulilenje, “Pakuti jwakwa mundu muulongo gwenu ashemwa lyene linalyo!”
62 Sun nuna alama ga ubansa bisa ga yanda ya ke so a rada masa suna.
Bhai gubhaabhushiyenje ainagwe kwa ilangulo ya makono bhamumanyanje lina lyashi libhapinga kumpa mwanagwabho.
63 Ubansa ya nemi a ba shi allon rubutu, sai ya rubuta, “Sunansa Yahaya.” Dukan su suka yi mamaki kwarai da wannan.
Numbe a Shakalia gubhajujile shibhao sha jandika, gubhajandishe nnei, “Lina lyakwe a Yowana.” Gubhakanganigwenje bhowe.
64 Nan take, sai bakinsa ya bude kuma harshensa ya saki. Ya yi magana ya kuma yabi Allah.
Popo pepo a Shakalia, gubhakombwele kubheleketa kabhili, bhalinkwaakuya a Nnungu.
65 Tsoro ya kama dukan wadanda suke zama kewaye da su. Sai labarin ya bazu cikin dukan kasar duwatsu ta Yahudiya.
Ashaatami ajabho bhowe gubhajogopenje, na bhandu bhowe bhatendaga kungulushilanga jene nganijo mmbali yowe ya shilambo sha mwiitumbi ya ku Yudea.
66 Kuma dukan wadanda suka ji su, sun ajiye su a cikin zuciyarsu, suna cewa, “To me wannan yaro zai zama ne?” Domin hannun Ubangiji yana nan tare da shi.
Bhowe bhapilikenenje genego, gubhaganishiyenje mmitima jabhonji nikwiibhuya, “Igala jwene mwanaju apingabha mundu jwashi?” Pabha nkono gwa Bhakulungwa pugwaaliji naka jwenejo.
67 Ruhu Mai-tsarki ya cika mahaifinsa Zakariya sai ya yi anabci cewa,
A Shakalia, ainagwe mwana, gubhagumbeywe naka Mbumu jwa Ukonjelo, gubhalondwele nnei,
68 “Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra'ila domin ya zo ya taimaki mutanen sa kuma ya yi aikin ceto domin su.”
“Bhapegwe mboka Bhakulungwa a Nnungu bha Ishilaeli, Pabha bhashikwiya kukwagombolanga bhandu bhabho.
69 Ya ta da kahon ceto dominmu daga gidan bawansa Dauda, daga zuriyar Dauda bawansa,
Bhashikutupa Nkutapula jwa makangala, Jwa uukulu gwa a Daudi bhatumishi bhabho.
70 kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn )
Bhabhelenje kuumila bhukala Kupitila bhaalondola bhabho bha Ukonjelo, (aiōn )
71 Zai kawo mana ceto daga magabtan mu da kuma daga hannun makiyanmu.
Kuti shibhatutapule mmakono ga ashaamagongo ajetu Na bhowe bhakutushimanga.
72 Zai yi haka domin ya nuna jinkai ga ubaninmu ya kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
Pubhashite kuti shibhaabhonelanje shiya bhanangulungwa bhetu, Na shibhakumbushile malagano gabho ga Ukonjelo.
73 rantsuwar da ya fada wa ubanmu Ibrahim.
Bhashinkulumbila kwa ambuje a Bhulaimu, Kuti shibhatutende uwe
74 Ya rantse zai yardar mana, bayan da an kubutar da mu daga hannun makiyanmu, mu bauta masa ba tare da tsoro ba,
Tugombolwe mmakono ga ashaamagongo ajetu, Kupinga twatindibhalile gwangali lipamba,
75 a cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakin ranmu.
Kwa Ukonjelo na aki Mobha getu gowe.
76 I, kai kuma, yaro, za a kira ka annabi na Madaukaki, domin za ka tafi gaban fuskar Ubangiji ka shirya hanyoyinsa, ka shirya mutane domin zuwansa,
Na ugwe mwanangu, shushemwe, nkulondola jwa Bhakulungwa a Nnungu. Shugwaalongolele Bhakulungwa kukwaalashiya mpanda gwabho,
77 domin ba mutanensa ilimin ceto ta wurin gafarar zunubansu.
Kwaalungushiyanga bhandu bhabho kuti, shibhatapulwanje Kwa leshelelwa yambi yabhonji.
78 Wannan zai faru ne domin girman jinkan Allahnmu, sabili da hasken rana daga bisa za ya zo wurinmu,
A Nnungu bhetu shibhatutendele nneyo kwa ligongo lya potekwa ntima na shiya shabho, Na Ntapulo gwabho shiututulushile kukopoka kunnungu malinga nshenje,
79 domin haskakawa akan wadanda ke zaune a cikin duhu da kuma cikin inuwar mutuwa. Zai yi hakan nan domin ya kiyaye kafafunmu zuwa hanyar salama.
Kupinga kwaamulishilanga bhowe bhatemingenenje nnubhindu lwa shiwo, Bhatulongoye ndamo yetu tutame kwa ulele.”
80 Yaron ya yi girma ya kuma zama kakkarfa a cikin ruhu, yana kuma cikin jeji sai ranar bayyanuwarsa ga Isra'ila.
Mwana gwakulile na gwapundile kukola mashili muntima. Gwatemi kuanga mpaka lyubha lyailangwile ku bhandu bha Ishilaeli.