< Yaƙub 4 >

1 Me ke kawo gaba da rashin jituwa a tsakanin ku? Ba yana tasowa ne daga muguwar sha'awa da ke yaki a cikin ku ba?
Hanu ni mi wambila chizi ha mulilwisa ni ku kanana mukati kenu? Kena kuti mubonse mu suna ku tenda zintu zibi zi mu suna ahulu ku tenda zintu zisa tabisi ba mwenu?
2 Kuna sha'awa, kuma ba ku da shi. Kuna kisa da kyashi, kuma ba za ku iya samu ba. Kuna danbe da fada. Har wa yau baku samu ba domin baku tambaya ba.
Mu shukelwa zintu, mi kamu zi wani. Mwi ihaya bantu ba mi bindisa kuti muzi wane, mi kamu wani zimu suna. Mu lwa ni kukanana. Kono ka muwani zimu suni kakuti ka mu kumbili kwe Ireeza.
3 Kun roka kuma ba a baku ba saboda kuna roko ta hanya mara kyau, kuna so ku yi amfani da shi domin miyagun sha'awoyin ku.
Niha mu kumbila kamu wani kakuti mukumbililo wenu kana mu lotu, kakuti muzi tendise mu mu sunina.
4 Ku mazinata! Baku sani ba, abokantaka da duniya, tawaye ne ga Allah? Don haka duk wanda ya shiga abokantaka da duniya ya zama magabcin Allah.
Inwe basangu! Ka mwizi kuti ku suna nze ikanda ku lwisa Ireeza? Ni hakuba bulyo yo suna kuba mulikani wa ze inkanda uli tenda chila cha Simwine.
5 Ko kuna zaton nassi ya fadi haka a banza ne, “Ruhun nan da ke a cikinmu yana da kishi matuka?”
Kapa muwana kuti ka kwina ibaka Ireeza haba wamba bulyo “Luhuho lwaba biki kwetu luhala lwina ifufa ikando?
6 Amma Allah ya bayar da karin alheri, shi ya sa nassi ya ce, “Allah yana gaba da mai girman kai, Amma yana ba da alheri ga mai tawaliu.”
Kono Simwine utu ha chisemo, mi iñolo liti, “Ireeza u kanina bali kumusa, kono uha chisemo ku bali bika hansi.”
7 Saboda haka ku mika kan ku ga Allah. Ku yi tsayayya da shaidan, zai kuma guje maku.
Mi mulitule kwa Simwine. Mu tande satani, mi kazwe kwenu.
8 Ku matso kusa da Allah, shi kuma za ya matsa kusa da ku. Wanke hannayen ku, ku masu zunubi, ku tsabtace zukatan ku, ku masu zuciya biyu.
Mwize hafuhi ni Simwine, mi keze hafuhi nenwe. Mujoloze mayanza, inwe mahedeni, mi mujoloze inkulo zenu, inwe mwina mihupulo yobele.
9 Ku yi bakin ciki, makoki, da kuka! Ku mayar da dariyar ku ta koma bakin ciki, farin cikinku kuma zuwa ga bakin ciki.
Mu likalilwe, mulile, mi mubokolole! Mu leke ku seka kwenu ku sanduke chililo mi ku sanga kube maswabi.
10 Ku kaskantar da kanku a gaban Ubangiji, shi kuma za ya daukaka ku.
Mulikokobeze habusu bwe Ireeza, mi kami nyamune hewulu.
11 Kada ku rika zargin juna, 'yan'uwa. Wanda ya ke zargin dan'uwa ko shari'anta dan'uwansa, yana zargin shari'a kuma yana hukunta shari'a. Idan ka hukunta shari'a, ya nuna ba ka biyayya da shari'ar, amma mai hukunci.
Kanzi muwambi zibi ku ba mwenu, bakwangu. Muntu yo wamba zibi kwa mwakwe kapa kuatula mu kwako ha wamba chibi hamulao u atula mulao. Heba no atula mulao, kena umu tendi wa mulao, kono umuatuli.
12 Mai ba da shari'a da yin hukunci daya ne. Shine mai iya ceto kuma ya hallakar. Kai wanene, da ke hukunta makwafcin ka?
Hesi yenke njo ha mulao mi njo atula. Nji yenke yo haza ni kushinya. Njinwe bani, inwe mu atula ba mu bambene nabo?
13 Saurara, ku da kuke cewa, “Yau ko gobe za mu tafi wancan birnin mu yi shekara guda a wurin, muna kasuwanci, mu kuma yi riba.”
Hanu, mutekeleze, inwe mu wamba kuti “Sunu kapa Izona kantu yende ku muleñeni, mu ka wuze mi muka tende iñambekelo.”
14 Wa ya san abin da zai faru gobe, kuma yaya rayuwan ka zai kasance? Kai kamar hazo ne mai bayyana bayan dan lokaci kadan ya bace.
Njeni wizi chete ni chitendahale izona, mi buhalo bwenu njo buhi? Mihe mu mume wiza kenako inche ni ku mana.
15 Maimakon haka, sai ka ce, “Idan Ubangiji ya nufa, za mu rayu kuma mu yi wannan ko wancan.”
Kambe, muwamba kuti, “Heba Ireeza na suna, heba ni tuchi hala katu tende ichi kapa china”.
16 Amma yanzu kana fahariya da shirye shiryen ka na takama. Irin wannan fahariya, mugunta ce.
Kono hanu muli tundula ka mitendo yi mu suna ku tenda. Zonse za kuli tundula bubi.
17 Saboda haka ga wanda ya san abin da ya kamata ya aikata amma bai yi ba, ya zama zunubi a gare shi.
Muntu yense wizi ku tenda chilotu kono ka chi tendi, kwa li chibe.

< Yaƙub 4 >