< 1 Bitrus 3 >
1 Haka ku kuma da kuke matan aure, kuyi biyayya da na ku mazajen, domin in har wadansunsu basa biyayya da maganar Allah, halin matansu ya shawo kansu ba tare da magana ba,
Mweyi zira, inwe muli vafumahali muli tule kunsi yiva mwihyenwanu. Mupange ichi iri kuli, nanga vamwi vakwame kava zuwisisi kuli zwi, cho kuya che mikwa ya vanakazi vavo, mikwa i wola kuva koma nikusena linzwi.
2 Domin sun ga tsattsakan halinku da ladabinku.
Chiva vavoni mikwa yenu i zwirire havusu che kute.
3 Haka ma adonku kar ya zama na kwalliyar waje kitson kai, kayan zinariya ko tufafi masu kawa.
Musiye i kupangiwe insiñi cho mukwa uvoneka kuvena hanze: insuki zi hosetwe, maseka e gaunda, kamba zizwato zo mujoko.
4 Amma bari adon ya zama na mutum na cikin zuciya, kuma adon ya zama kyan nan marar dushewa, na kamun kai da natsatsen ruhu, wanda yake da daraja a gaban Allah.
Kono, musiye zipangiwe cho muntu o mukati we nkulo, mi vulontu vusa mani bwina hande ni kuntontola muluhuho, nili chilotu havusu bwe Ireza.
5 Haka tsarkakan mata su ka yi ado kamar haka. Suka dogara ga Allah suka yi biyayya ga mazajensu.
Chavanakazi va jolola vavali susuwezi mowu mukwa. Vena i sepo mwe Ireza mi vavali tulite kwi konde liva muhyabwavo.
6 Ta haka Saratu ta yi biyayya ga Ibrahim ta kira shi “ubangiji”. Yanzu ku 'ya'yantane in dai kun yi aiki nagari, idan kuma ba ku ji tsoron wahala ba.
Mweyi zira Sara avali kuzuwa Aburahama ni kumusupa simwine wakwe. Inwe hanu muvana vakwe haiva ni mupanga zina hande ni kusa tiya i nkozi.
7 Kamar yadda na fada wa matan aure haka ma mazaje, ku zauna da mata da sanin su raunana ne abokan tarayya ne na karbar baiwar rayuwa. Ku dinga yin haka domin a rika jin addu'oinku.
Cho mukwa u swana, inwe vashetu muswanera kuhala ni vafumahali venu cho kuya che kutwisiso, sina che chiviko chi fokola, mwanakazi. Muswanera kuvaha i kute sina vamwi vayoli ve mpo zo vuhalo. Mupange ichi iri kuli itapero zenu kanji zikaninwi.
8 Daga karshe, dukanku ku hada hankulanku, ku zama masu juyayi, masu kauna kamar 'yan'uwa, masu taushin zuciya, masu tawali'u.
Cha ma manimani, mwense, muswane mumi hupulo, chishemo, kulisaka sina mizwale, inkulo zina hande ni kuli kokoveza.
9 Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi. A maimakon haka ku cigaba da sa albarka, gama sabili da haka ne musamman aka kiraye ku, domin ku gaji albarka.
Kanji muvozekezi vuvi cho vuvi kapa itapa che tapa. Cho kusa yenderera, muzwire havusu ku fuyola, vakeñi chezi muva supwa, iri kuti muyole imbuyoti.
10 “Wanda duk yake so ya more a rayuwarsa ya kuma ga kwanaki masu alheri, to fa, ya kame harshen sa daga mugunta da lebensa daga maganganun yaudara.
“I ye yosaka vuhalo ni kuvona mazuva malotu u siyisa lulimi lwakwe ku vuvi ni milomo yakwe kuku wamba mapa.
11 Ya rabu da mugunta ya aikata abin da ke nagari. Bari ya nemi zaman salama ya kuma dimanceta.
Mumu siye a sanduke kuzintu zivi ni kupanga zilotu. Mumusiye a sake inkozo ni kuzwira muili.
12 Idanun Ubangiji suna duban adalai, kunnuwansa kuma suna sauraron roke rokensu. Amma fuskar Ubangiji tana gaba da masu aikata mugunta.”
Menso a Simwine avona va shiyamite, mi matwi akwe a zuwa ziva kumbira. Kono chifateho cha Simwine chi vengere avo va panga vuvi.”
13 Wanene ya isa ya cuce ku idan kun himmatu ga yin abin da ke nagari?
Jeni uzo yasa mi horofaze haiva ni mulakamina zina zilotu?
14 Amma idan kuna shan wuya saboda adalci, ku masu albarka ne. Kada ku ji tsoron abin da su ke tsoro. Kada ku damu.
Kono haiva ni munyanda che vaka lyo kuluka, mufuya ulitwe. Kanji mutiyi ziva tiya. Kanji mu firikani.
15 Maimakon haka, ku kebe Ubangiji a cikin zukatanku cewa shi mai tsarki ne. Kullum ku zauna da shiri domin ku amsa wa mai tambayar ku dalilin sa begenku ga Allah. Amma fa kuyi haka tare da tawali'u da bangirma.
Kono, muvikire ha mbali Simwine Keresite mwi nkulo zenu sina yo jolola. Honse mulitukiseze kwi tava vonse vami vuza chinzi hamwina i sepo mwa Ireza. Mupange ichi cha mañenke ni kute.
16 Ku zama da tsatsakan lamiri domin mutanen da ke zargin rayuwarku mai kyau cikin Almasihu, su ji kunya domin suna maganar gaba da ku kamar ku mugaye ne.
Muve ni muhupulo mulotu iri kuli vantu va tukola vuhalo bwenu vulotu mwa Keresite vawole kuswava kakuli va wamba cho kumilwisa uvu mane muva pangi vo vuvi.
17 Ya fi kyau, a sha wuya akan aiki nagari, idan nufin Allah ne, da a sha wuya sabili da mugun aiki.
Kwina hande, haiva Ireza ulakamina, kuti munyanda cho kupanga vulotu kuhita kupanga vuvi.
18 Almasihu ya sha wahala sau daya tak sabili da zunubai. Shi da ya ke mai adalci ya sha wahala domin mu marasa adalci, domin ya kawo mu ga Allah. Aka kashe shi cikin jiki, amma aka rayar da shi cikin Ruhu.
Keresite naye ava nyandi hamwina che zivi. Iye yo lukite ava nyandiri iswe, vasina vavali kulukite, iri kuli awole ku tuleta kwe Ireza. Ava vikiwa kwifu mwi nyama, kono ava pangiwa yo hala cho Luhuho.
19 A Ruhu ne, ya je ya yi wa'azi ga ruhohin da ke a yanzu cikin kurkuku.
Cho Luhuho, ava yendi ni kukakutaza kwi huho yina hanu mwi torongo.
20 Sun yi rashin biyayya ne sa'adda hakurin Allah yake jiransu a lokacin Nuhu a zamanin sassaka jirgin ruwa, sai Allah ya tsirar da mutane kalilan wato rayuka takwas daga cikin ruwa.
Vavali kusa zuwa aho kulindira kwe Ireza kuvali kulindire muma zuva a Nuwe, muma zuva o kuzaka i aleka, mi Ireza a va hazi vantu vache vulyo- ihuho ye yanza ni to tatwe- cha menzi.
21 Wannan kwatancin baftismar da take cetonmu yanzu ne, ba kamar ta wanke Dauda daga jiki ba, sai dai ta rokon Allah da lamiri mai kyau ta wurin tashin Yesu Almasihu daga matattu.
Ili nji swayo lye nkorovezo iyo imihaza hanu- isiñi uvu ku shanjiwa kwe ikwe lye miviri, kono sina kovekisa kwe nkulo indontu kwe Ireza- chokuya kuvuka kwa Jesu Keresite kuvafu.
22 Ya hau sama. Yana dama ga Allah. Mala'iku, da mulkoki da masu iko dole su yi masa biyayya.
Keresite wina kwi yanza lye chilyo lye Ireza. Ava yendi kwi wulu. Mañiroyi, mivuso, ne ziho ziswanera kulivika kunsi yakwe.