< Afisawa 5 >

1 Saboda haka ku zama masu koyi da Allah, kamar kaunatattun 'ya'yansa.
Nihakuvavulyo muve muvalikanyisi ve Ireeza, sina hamuli vana vakwe vasakahala.
2 Ku yi zama cikin kauna kamar yadda Almasihu ya kaunace mu, ya kuma mika kansa sadaka da hadaya ga Allah dominmu, hadaya mai kanshi abin karba ga Allah.
Ni kuyenda mwilato, sina Keresite mwavatusakili ni kuliha iye mwine kwetu. A vavi ineo ni chitavelo, kuva mununko u tabisa kwa Ireeza.
3 Fasikanci ko kowacce irin kazamta, ko kazamar lalata kada a ambace su a tsakaninku, don haka ya dace ga masu bi.
Vuvi bwa vusangu kapa mikwa mivi yonse ni kulakamina chifumu kanji zi wambwa mukati kenu, kakuti ka ziswaneli ku vazumine.
4 Kada a ambaci batsa, maganar wauta ko alfasha wadanda ba su dace ba. Maimakon haka, mu zama masu godiya.
Kapa kuva kuziwamba ziswavisa, kuwamba za vuyanga, kapa musiye museki zi sena ntuso, zi sa swaneli. Kono kuve ni za kulitumela.
5 Domin wannan kun sani cewa ba fasiki, ko mara tsarki, ko mai hadama wato mai bautar gumaka zai sami gado cikin mulkin Almasihu da Allah.
Kokuti muswanela kubona kuti kakwina vubi bwa vuhule, kusachena, kapa vubi bonse, kapa mntu yosaka chifumu, njikuti, ihule, kena chiaanda mumpuso ya Keresite ni Ireeza.
6 Kada kowa ya rude ku da maganganun wofi. Saboda wadannan abubuwa ne fushin Allah ke zuwa kan kangararrun 'ya'ya.
Kanji muzumini zumwi kumichenga cha manzwi ena mukungulu. Chevaka lya zintu ezo vukali bwa Ireeza bukeziteni kwa vaana vasena ikute.
7 Kada ku yi tarayya tare da su.
Chobulyo kanji muvi ni kavelo nabo.
8 Domin da ku duhu ne, amma yanzu ku haske ne cikin Ubangiji. Sai ku yi tafiya kamar 'ya'yan haske.
Kakuti inwe muvali ififi, kono hanu chimuli mwiseli kwa Simwine. Chobulyo muyende sina vaana ve seli.
9 Saboda amfanin haske shine dukan alheri, adalci da gaskiya.
Kakuti miselo yeseli i hindilile bulotu bonse, kujolola, ni buniti.
10 Kuna bidar abin da Ubangiji ke murna da shi.
Mu wane kuti njechihi chitavisa Simwine.
11 Kada ku sa hannu ga ayyuka marasa amfani da ayyukan duhu amma gara a tone su.
Kanji muvi ni kavelo kumisevezi yamiselo ye fifi. Mucivaka chakuti, mu vezivahaze.
12 Don abubuwan da suke yi a boye abin kunya ne a bayyana su.
Kakuti zintu zi vava pangi avo mwikunutu ziswavisa hahulu nanga ku kuziwamba.
13 Dukan abu, idan haske ya bayyana su, za a gan su.
Zintu zonse, ha zi patululwa cheseli, zi zivahali.
14 Domin duk abin da aka bayyana ya zama haske. Saboda haka aka ce, “Ka farka, kai mai barci, ka tashi daga cikin matattu; Almasihu kuwa zai haskaka bisanka”.
Kakuti zintu zonse zi va patulwilwe zi vamaniswa. Nihakwinabulyo kuwambwa kuti, “Mulala, inwe vanamañonzi, mi munyamuke kuzwa ku vafwile, mi Keresite kabenye henu.”
15 Saboda haka, ku maida hankali yadda kuke rayuwar ku, ba kamar mutane marasa hikima ba amma kamar masu hikima.
Nihakwinabulyo mutokomele mo muyendela, isinyi kuva sina vantu vasena vutali kono sina vatali.
16 Ku yi lura yadda kuke amfani da lokaci don kwanakin miyagu ne.
Mumamele inako chakuti mazuva chena vuvi.
17 Kada ku zama wawaye. Maimakon haka, ku fahimci ko menene nufin Ubangiji.
Kanji muvi vaholo. Nihekuvavulyo, muzuwisize itato ye Simwine kuti njehi.
18 Kuma Kada ku bugu da ruwan inabi, don yana iya lalata rayuwa. Maimakon haka, ku cika da Ruhu Mai Tsarki.
Kanji u kolwa kunywa iveine, kakuti i twala kwisinyeho. Nihakwinavulyo, wizuzwe cha Luhuho Lujolola.
19 Kuna magana da junanku cikin zabura da wakoki da wakokin ruhaniya, kuna rairawa da yabo da zuciyarku ga Ubangiji.
Mu kandekisane zumwi kuzumwi chaLisamu ni nzimbo nimu chafela. Muzimbe mi mulumbeke chenkulo zenu zonse ku Simwine.
20 Kullum kuna ba da gaskiya domin dukan abubuwa cikin sunan Ubangiji Yesu ga Allah Uba.
Inako yonse muhe bwitumelo kuzintu zonse chezina la Simwine wetu Jesu Keresite kwe Ireeza Tayo.
21 Kuna sarayadda kanku ga juna cikin girmama Almasihu.
Mulivonze kunsi bamwi kubamwi chetukelo ya Keresite.
22 Mata, ku yi biyayya ga mazan ku kamar ga Ubangiji.
Vanakazi, mulivike kunsi ku va mwihyenwanwe, sina ku Simwine.
23 Domin miji shine shugaban matarsa kamar yadda Almasihu yake shugaban ikilisiya. Shine kuma mai ceton jiki.
Kakuti mukwame nji mutwi wa mwanakazi, sina Kelesite naye hali mutwi wenkeleke. Nji muhazi wa muvili.
24 Amma kamar yadda ikilisiya take biyayya ga Almasihu, haka kuma dole mata suyi ga mazajen su cikin kowanne abu.
Kono sina inkeleke ha ina mwikonde la Keresite, chobulyo ni mwanakazi u swanela ku va vulyo kwa mwihabwe mwizintu sonse.
25 Mazaje, ku kaunaci matanku kamar yadda Almasihu ya kaunaci ikilisiya har ya ba da kansa dominta,
Bakwame, musake vanakazi venu sina Keresite mwa sakile inkeleke ni kuliha iye mwine kwili.
26 Ya yi wannan domin ya tsarkake ta. Ya wanke mu da ruwan wanki ta wurin kalma.
Avachiti bulyo kokuti a mupange yojolola. Ava muchenisi chaku musambisa ni menzi che nzwi.
27 Ya yi wannan domin ya mika ma kansa ikilisiya mai daraja, ba tare da tabo ko cikas ko wani abu kamar wadannan, amma ta zama da tsarki da kuma mara aibi.
Avachitibulyo kuti a lihye iyemwine mwikanya yenkeleke, ne kusena vubi nanga kunyana nanga chimwi chiswana necho, kono nihakwinavulyo kujolola kusena mafosisa
28 Hakannan kuma, mazaje su kaunaci matansu kamar jikunnansu. Wanda yake kaunar matarsa yana kaunar kansa.
Chenzila iswana, bakwame vaswanela kusaka vanakazi vavo sina mivili yabo. Iye mwine yosaka mwihyabwe usaka wakwe mwine.
29 Ba wanda ya taba kin jikinsa. Amma, yakan ciyadda shi yana kaunarsa, kamar yadda Almasihu ya kaunaci ikilisiya.
Kakwinwa muntu ya cha vatoyi muvili wakwe. Kono, u vavalela ni kuusaka, sina Keresite naye mwasakile inkeleke.
30 Domin mu gabobin jikinsa ne.
Chakuti iswe twinkalulo ya muvili wakwe.
31 “Domin wannan mutum zai rabu da ubansa da uwarsa ya manne wa matarsa, su biyu su zama nama daya”.
“Chevaka lyo mukwame kasiye besi ni banyina mi kalikopanye kwa mwihyabwe, mi vovele ka vave inyama yonke”.
32 Wannan asirin gaskiyar, da girma yake, amma ina magana ne game da Almasihu da ikilisiyarsa.
Uvu vuniti bukando buungwilwe, kono ni wamba kuamana niKeresite ni nkeleke.
33 Duk da haka, kowannenku dole ya kaunaci matarsa kamar kansa, matar kuma dole ta girmama mijinta.
Nihakubabulyo, zumwi ni zumwi kwenu naye asake mwihyabwe cha mwalisakila, mi vanakazi bakuteke bakwame vabo.

< Afisawa 5 >