< Galatiyawa 1 >

1 Wannan Bulus manzo ne. Manzancina kuwa, bai zo daga mutane ba ko mutum, amma ta wurin Yesu Almasihu da Allah Uba wanda da ya tashe shi daga matattu.
Paulo, Otumiwa- osati otumiwa kucoka ku banthu kapena kutumiwa na umunthu, koma mwa Yesu Kristu na Mulungu Atate, emuusha kwa akufwa-
2 Ni da dukan 'yan'uwa da nake tare da su a nan, ina rubuto maku ku iklisiyoyi da ke a Galatiya.
na anekwasu onse ali naneo, kuma chalichi yamu Agalatiya:
3 Alheri zuwa gare ku da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangjinmu Yesu Almasihu,
Cisomo kwa mweo na mtendele kufuma kwa Mulungu Atate na Ambuye Yesu Kristu,
4 wanda ya ba da kansa domin zunubanmu saboda ya kubutar da mu daga wannan mugun zamani, bisa ga nufin Allah da Ubanmu. (aiōn g165)
ezipeleka mumalo mwamacimo yasu kuti atiombole kumukhalidwe uipa wa mtundu uno, mwacifunilo ca Mulungu Atate, (aiōn g165)
5 Daukaka ta tabbata a gare shi har abada abadin. (aiōn g165)
kwa yeve ulemelelo osasila. Ameni. (aiōn g165)
6 Na yi mamaki kwarai yadda kuka juya da sauri zuwa wata bishara daban. Na yi mamakin cewa kuna juyawa daga shi wanda ya kira ku ta wurin alherin Almasihu.
Nine odabwa kuti muwelela mwamusanga kucoka kwa ekuitanani mwa cisomo ca Kristu. Nine odabwa kuti mwayamba kukonkha ciphunziso ciyakine,
7 Ba wata bishara, amma akwai wadansu mutane da suke kawo maku rudani kuma suna so su gurbata bisharar Almasihu.
osati kuti pali ciphunziso ciyakine, koma pali madoda yaikine oleta musokonezo kwa mweo ndipo ofuna kusintha uthenga wabwino wa Kristu.
8 Amma, ko da mu ne ko mala'ika daga sama ya yi maku shelar wata bishara ta daban da wadda muka yi shelar ta, la'ananne ne.
Koma olokuti seo kapena mungelo ocokela kululu awele kuzolalikila uthenga osiyana nawetelalikila seo kwa mweo, lekani atembeleleke.
9 Kamar yadda muka fadi maku a da, yanzu kuma ina sake fada, “Idan wani ya yi maku shelar wata bishara ta daban da wadda kuka karba, la'ananne ne.”
mwetelabilila poyamba, nalomba pano nulabila soti, “ngati muyakine olalikila uthenga osiyana na wemwelandila, lekani atembeleleke”.
10 To yanzu ina neman shaidar mutane ne ko Allah? Ina neman in gamshi mutane ne? Idan har yanzu ina kokarin in gamshi mutane ne, ni ba bawan Almasihu ba ne.
niliyekuti lomba nufuna mbali ya banthu kapena ya Mulungu? Nufuna kukondwelesha banthu? Ngati nikali kufuna kukondwelesha banthu ndiye kuti ninelini kapolo wa Kristu.
11 Ina son ku sani fa 'yan'uwa, cewa bisharar da nake shelar ta ba daga mutane take ba.
Cifukwa nufuna muzibe, anekwasu, kuti uthenga wenelabila niwa munthu lini.
12 Ban karbe ta daga mutum ba, ba ma wanda ya koyar mani A maimakon haka, ta wurin wahayin Yesu Almasihu ne zuwa gare ni.
Niliye ulandile kucokela ku munthu aliyense, niliye phunzisiwe na munthu. Koma, cenze mwacivubuluso ca Yesu Kristu paneo.
13 Kun riga kun ji game da rayuwa ta a da cikin Yahudanci, yadda da nake da kwazon tsananta wa iklisiyar Allah fiye da misali kuma ina lalatar da ita.
Mwecimvwa za moyo wangu wakale mwaciyuda, mwenenzo mangila chalichi ya Mulungu kupyola muyeso ndipo nenzofuna kuti niononge.
14 Ina gaba-gaba cikin Yahudanci fiye da yawancin tsararrakina. A kwazo kuwa fiye da kima game da al'adun ubannina.
Neluta pasogolo muciyuda kuposa wonse benze nthanga yangu, kucokela ku mtundu wangu. Ndiye cidwi cenenze naco pa mwambo wa makolo bangu.
15 Amma ya gamshi Allah ya zabe ni daga cikin mahaifiyata. Ya kira ni ta wurin alherinsa.
Koma Mulungu, ndiye enipatula kucokela mu mala mwamama, ndiye eniita mwa cisomo cake,
16 Ya bayyana dansa a gareni, saboda in yi shelar sa cikin al'ummai. Nan da nan, ban nemi shawarar nama da jini ba
cemuwamijya kuvumbulushya mwana wake mwaneo, kuti nikalalikile za yeve pa amitundu, niliye fufuze mwamusanga mwathupi na ngazi.
17 kuma ban tafi Urushalima ba wurin wadanda suka zama manzanni kafin ni. Maimakon haka sai na tafi Arebiya, daga nan sai na dawo Dimashku.
Niliye lute ku Yelusalemu kwabala enkhala atumwi neo nikaliye. Mumalo mwake, neluta ku Arabiya nowelela soti ku Damasiko.
18 Bayan shekara uku na je Urushalima don in san Kefas, na zauna da shi na kwana goma sha biyar.
Pepepita zaka zitatu neluta ku Yelusalemu kuti nimuzibe Kefas ndipo nenkhala naye masiku fifitini.
19 Amma ban ga ko daya daga cikin manzannin ba sai Yakubu kadai, dan'uwan Ubangiji.
Koma niliye onane na otumiwa aliyense koma Jemusi, mukwao wa Ambuye.
20 Duba, a gaban Allah, ba karya nake yi ba cikin abin da na rubuta maku.
Pa vanakulembelani, nikusimikijyilani pamenso pa Mulungu kuti nunamalini.
21 Daga nan sai na je lardin Suriya da Kilikiya.
Ndipo neluta ku mizinda ya Asiliya na Silisiya.
22 Har a lokacin babu wanda ya san ni a fuska a iklisiyoyin Yahudiya da suke cikin Almasihu,
Nenze nikaliye zibika pa meso kuma chalichi yaku Yudeya ali mwa Yesu.
23 amma sai labari kawai suke ji, “Wanda a da yake tsananta mana yanzu yana shelar bangaskiyar da a da yake rusarwa.”
Bengokumvwa vukambika, “Lidoda lenzo manga seo lomba yayamba kulalikila mbili yacikhulupililo cenzofuna kuononga poyamba”.
24 Suna ta daukaka Allah saboda ni.
Belemekeza Mulungu kamba ka neo.

< Galatiyawa 1 >