< Ayyukan Manzanni 27 >

1 Bayan da aka amince zamu tafi Italiya, sun mika Bulus tare da wadansu daurarru a hanun wani jarumi mai suna Yuliyas, daga batalian Agustas.
Vakhavile valamwile khuta uyutugeenda mumagasi ukhuluta khu Italia, pwu vakambikha uPavuli navankhungwa avange vakhampa umbaha valighoha ilya Kiloma uvivatinchaga vie Julio, uvakhipuga ikya Agusitani.
2 Muka shiga Jirgin ruwa daga Adramatiya, wanda ke shirin tashi zuwa kusa da gefen tekun Asiya. Sai muka je teku. Aristakus mutumin Tasalonika a Makidoniya ya tafi tare damu.
Tukhatoga mungalava ukhuhuma khu Adlamitamu, lyageendaga mundunkhanji munyanja iya Asia. Pwu tukhingila khunyanja. U Alistako ukhuhuma khu Thesolanike iya Makedonia akhaluta pwu paninie nufye.
3 Washegari muka sauka birnin Sidon, inda Yuliyas ya nuna wa Bulus karamci ya kuma yarda abokansa su bi shi don ya kula da su.
Ilinchuva ilyakhongile tukhima khu Sidoni, khukwa uPavuli ambombile uwipa pwu akhantavula ukhuluta khuvamanyani vamwene khukwupila uwipa wavo.
4 Daga wurin, muka bi teku muka tafi ta Tsibirin Kubrus, domin matsananciyar iska da ke gaba damu.
Vutuhumile apo tukhageenda munyanja tukhanchungula ikhiesiwa ikya Kiplo ikya diendile ukhuluguto, ulwakhuva unkhuluguto gwale pwuguli.
5 Sa'adda muka ketare ruwa zuwa sassan Kilikiya da Bamfiliya, muka zo Mira ta birnin Lisiya.
Vutugeendile mumagaasi agaale pawipi nakhu Kilikia na khu Pamfilia, tukhincha khu Mira, ikhielunga ikya Lisia.
6 Anan, jarumin ya sami jirgin ruwa daga Iskandariya wanda za shi Italiya. Ya samu cikinsa.
Pala umbaha valigoha ilyo Kiloma, akayivome ingalava iyihumile khu Alexandlia yiyo yikhale yakhuluta khu Italia. Akhatupakhila umwa.
7 Kwana da kwanaki muna tafiya a hankali a karshe da kyar muka sauka kusa da Sinidus, iska ta hana mu tafiya, sai muka ratsa ta Karita, kusa da Salmina.
Twageendile malamola amanchuva galutilile ulugeendo ukhava luvivi salwanogelanile tukhahegelela khu Kinidasi, unkuluguto gwale mmbaha tukhalemwa ukhugeenda, pwu tukhageenda mundukanji kanji pasi pa Klete tukakhingila khu Salmone.
8 Da wahala muka bi ta makurda har muka zo wani wuri da ake kira Mafaka Mai Kyau wanda ke kusa da birnin Lasiya.
Twageendile mulukhanji munyanja khuvutatamu, pwutukhingila ukhuvita Fali Haveni ukwa khuliepawipi niekhilunga ikya Lasi.
9 Yanzu mun dauki dogon lokaci, gashi lokacin azumin Yahudawa ya wuce, tafiyar kuma ta zama da hatsari. Bulus ya gargade su,
Twangeendile amachuva mingi inoo, unsiekhi ugwa Avayhudi vaielekhilwa ukhulya unsiekhi ugwakwielekela ukhulya guukhava gulutile. Pwu khukava nuvudwanchi ukhuva tungeendage. Pwu uPavuli akhatukhilivula,
10 ya ce, “Jama'a, na gane tafiyarmu zata zamar mana da barna da asara mai yawa, ba ga kaya da jirgin kadai ba amma har da rayukan mu.”
akhanchova akhata, “Mwivagosi, nilola nivona ulugeendo ulututengula uyuyiva mbivi hange uyuyiva yakhuyaga, sanita ifivo ifyutugeegile nie ngalava navuwumi weitu.”
11 Amma jarumin ya fi mai da hankali ga maganar shugabansa da mai jirgin ruwan, fiye da abubuwan da Bulus ya fadi.
Umbaha valigoha ilya Khiloma umbaha vamwene nu munu unyangalava, akhajilekha ukhunkonga nchila inchuanchovile uPavuli.
12 Da shike tashar ba za ta yi dadin zama da hunturu ba, mafi yawa sun ba da shawara a bar wurin, in maiyiwuwa ne muga mun kai birnin Finikiya, don mu yi hunturu a can. Finikiya tashar jirgin ruwa ce a Karita, tana fuskantar arewa maso gabas da kudu maso gabas.
Ulwakhuva upwuvafikhile sapanogiele ukhutama unsiekhe ugwa mepu, avavombambombo avamungalava tugeenda ukhufikha ukhu, tungietange ukwingiela khukhilunga ikya Foinike, tukhatame ukhu unseikhe ugwa mepu. Khu Foinike khulikhulukanji khu nyanja khu Klete, yilkola khunena khuvuhumo na khusikha khuvuhumo.
13 Sa'adda iska daga kudu ta huro a hankali, sun tsammaci bukatarsu ta biya. Sai suka janye linzamin jirgin ruwan sukabi ta Karita kusa da gaba.
Imepo incha kusika vunchitengwile ukhupula malamola, avavombi va munyanja vakhasaga vakhata vakhavile khila ikyuvakhalondaga. Vakhahencha ingalava vakhatengula ukhughenda khulukhanji khu Klete ukhuhegelela khu maghasi amadhebe.
14 Amma bayan wani dan lokaci sai iska mai karfi da ake kira Yurokilidon, ta fara bugun mu daga tsibirin.
Vutukhinile padebe gukhatengula unkhuluguto, ugwuvatili gwu gwa kunene khuvuhumo, gwukhakhula khumakha.
15 Sa'adda Jirgin ruwan ya kasa fuskantar iskar, sai muka bi inda iskar ta nufa.
Pwu ingalava yiekhalemwa ukhugeenda ukhuva ukhulughuto gwale mbaha, tukhidiehana nienchihumila gwukhatutola nayufwe.
16 Sai muka bi ta inda muka sami kariya kusa da wani dan tsibiri wanda ake kira Kauda; kuma da wahala muka daure karamin jirgin a jikin babban.
Tukhanyila uluvafu ulunghe khukhisiva ikyuvatichaga Kauda; twatigile ieno ukhupoka uwato.
17 Bayanda suka daga shi, sun yi amfani da igiyoyi don su daure jirgin don gudun fadawa kan yashin Sirtis, suka bar jirgin yana ta korarsu.
Vuvawesinche ukhuhwega, nululeghehe uluvakhungile mungalava. Vadwadile ukhuta tukhale twiluta khunsanga ugwa Syiti, vakhimikha vakhatoliwa vule vule.
18 Mun yi ta fama da hadari ba kadan ba, da gari ya waye ma'aikatan jirgin suka fara zubar da kaya daga jirgin.
Twatoviwe nu mbele, twavile tugonile pavusikhu avavombi va mngalava vakhatengula ukhutaga iminchigo khunji ukhuhuma mungalava.
19 A rana ta uku, ma'aikatan jirgi suka jefar da kaya daga cikin jirgin da hannuwansu.
Ikhigono ikyadatu avavombi vamungalava vakhatengula ukhutuma magasi namavoka gaavene.
20 Kwanaki dayawa ba mu ga hasken rana da taurari a bisan mu ba. Babban hadari kadai ke dukanmu, duk mun fidda zuciya zamu tsira.
Ilinchuva nie nondwe sanchavonekhe khufigono fingi, ukhuluguto nu mbelo guuliekhukhula tukhava vanu vakhata ukhupona khusikhuli.
21 Sa'adda sun dade basu ci abinci ba, sai Bulus ya tashi a gaban ma'aikatan jirgi yace, “Jama'a, da kun saurare ni, da bamu tashi daga Karita ba, balle mu fuskanci wannan barna da asarar.
Vuvatamile unsiekhi intali khisita khulya ikyakhula, uPavuli pwa khima akhata, “Vagosi, mukhale mumulihienchage une samukhale mwihencha ingalava ukhuhuma khu Klete, ukhungaikha kyoni khukhale kyuvi khusikhuli.
22 Yanzu fa ina karfafa ku kuyi karfin hali, domin ba wanda zai rasa ransa a cikinku, sai dai jirgin kadai za a rasa.
Lino nita muve vanu vakweikhasya ulwakhuva asipali umunu uvyakhiva iyaga ingalava yuyinangikha.
23 Domin daren da ya gabata mala'ikan Allah wanda ni nasa ne, wanda kuma nake bautawa -mala'ikansa ya tsaya kusa dani
Ulwakhuva ikhilo iyielelo unsung'wa va Nguluve, yuywa une nilievamwene, hange une vininkhusana vyakhimile palukhanji palyune
24 ya ce, “Kada ka ji tsoro, Bulus, dole ka tsaya gaban Kaisar, duba kuma, Allah cikin jinkansa ya baka dukan wadannan da ke tafiya tare da kai.
alikhuta, “Uladwadaga Pavuli. Upwu wukwimaga pavulongolo pa Kaisali, hange ulole, Unguluve khukhisa kyamwene akhupile avanu voni uvumugeendanjila nuve.
25 Domin haka, jama'a, kuyi karfin hali, domin na gaskanta da Allah, kamar yadda aka fada mani haka zai faru.
Mwie, vagoosi, mwikhasyage, ulwakhuva nikhumwidiekha Unguluve, ulwakhuva uyunchiva nduvuniekhavulile.
26 Amma lallai dole ne a jefa mu kan wani tsibiri”.
Khumbe tutakhiwa totoviwe khufisiwa ifinge.”
27 Sa'adda dare na goma sha hudu ya yi, ana ta tura mu nan da can a cikin tekun Adriyat, wajen tsakar dare, ma'aikatan jirgin sun tsammaci sun kusanci wata kasa.
Vuyiefikhe iekhilo iya kumi na nne, avavombi vamungalava vutwiyuuga ukwa nukiwa khunyanja iya Adlatik, pakhilo pagati avavomba mbombo avamungalava vakhasaga vakhata apange tuliepakhufika khukhilunga ikhilievuvule amagasi.
28 Da suka gwada sai suka iske kamu ashirin; bayan dan lokaci kadan, sun sake aunawa sai suka iske kamu sha biyar ne.
Vakhavombela ilimenyu ukhulihania ukhulola uvutali pasi pamagasi vakhavona ikhipimilo khita salasini na sita, vakhalihania khange vakhavona ifipimilo ishilini na saba.
29 Tsoro ya kama su ko watakila a jefar da mu kan duwatsu, sai suka jefa linzami hudu daga karshen jirgin suka yi addu'a don gari ya waye da sauri.
Vakhatala vakhadwada ukhuta uyuutukhietika mulunalawe vakhisya ifyombo fine ukhuma uluvafu ulwakwimiencha puvalikhudova ukhuta vukhale vukhinchage iembeevi.
30 Ma'aikatan jirgin ruwan suna neman hanyar da za su rabu da jirgin kuma sun jefa karamin jirgin a cikin teku. Suka yi kamar zasu jefa wasu linzamai daga gaban jirgin.
Avavomba mbombo vamungalava pwu valiekhulonda ukhuyielekha ingalava palapala, vakhisya uwato uwakhuvapoka ukhufwa, vakhava vilaha khuvulongo khuwato.
31 Amma Bulus ya ce ma jarumi da sojojin, “Idan mutanen nan ba zasu tsaya cikin jirgin ba, ba zaku tsira ba”.
U Pavuli pwalikhuvavula avalonghonchi avalighoha ilya Khiloma na vasikhali, “Samukhawesye ukhupona hange avanu ava visigala mu ngalava”.
32 Sai sojojin suka yanke igiyoyin jirgin suka kuma barshi ya fadi.
Pwu avasikhali vala vakha dumula iemilegeehe igya wato vakhavulekha vukhagwa mumagasi.
33 Da gari ya fara wayewa, Bulus ya roke su duka su dan ci abinci, ya ce, “Yau kwana goma sha hudu kenan ba ku ci kome ba.
Vuvuliepakhukya, uPavuli akhavadova voni valye ikyakhula. Akhanchova, “Eekhi khigono kya khinchigho nifine mwikhina khitalya khinu.
34 Saboda haka na roke ku ku ci abinci, domin wannan saboda lafiyarku ne; kuma ko gashin kanku daya baza ku rasa ba”.
Nikhuvadova mtote ikyakhula khidebe mulye, ulwakhuva khuvupokhi weinyo, ulwakhuva asikhuli umunu yuywa akhiva lwihega uluywiele lumo khuntwe.
35 Da ya fadi haka sai ya dauki gurasa ya yi godiya ga Allah a idanun kowa. Sai ya gutsutsura gurasa ya fara ci.
Avile anchovi eiwo akhatota, akhatota eikhisyesye akhansana Unguluve pamiho pavene. Akhamanyula ikhisyesye akhatengula ukhulya.
36 Sai dukansu suka karfafu suka kuma ci abinci.
Voni vakhanogwa pwu vakhatola ifinu vakhalya.
37 Mu mutane 276 (dari biyu da saba'in da shida) ne cikin jirgin.
Mungalava twate twivanu 276.
38 Da suka ci suka koshi, suka zubar da alkamar cikin teku domin su rage nauyin jirgin.
Vavile valile vakhigwuuta, valikhutola einganu valikhutaga munyanja ingalava yilikhuva mepe.
39 Da gari ya waye, basu fahimci kasar ba, amma suka hangi wani lungu a gacci, sai suka yi shawara tsakaninsu ko su tuka jirgin zuwa cikin lungun.
Yuvile yievile musi pwu vakhalalumnya ukhuta valikhukhilunga inkhincha magasi hange pwu valikhuvona ikhilunga ikhingile mugaati magasi ikhili nunsanga umwingi.
40 Sai suka yanke linzaman suka bar su cikin tekun. Cikin lokaci guda suka kwance igiyoyin da ke juya jirgin, suka saki filafilan goshin jirgi suka nufi gabar tekun.
Pwu valikhunchova ukhuta inave viwesya ukhugeendencha ingalava ukhuluta ukhwa. Pwu valiekhuhudula iendeghehe nukhunchilekha munyanja. Unsiekhi ugwa valikhudula indeghehe incha ngalava nukhupiemba khuvulongolo ukhuluta ukhuyileikho imepu, pwu valiekhuhegelela khunsanga.
41 Da suka iso inda ruwa biyu suka hadu, sai jirgin ya tsaya kasa. Gaban jirgin ya kafe a nan, ba damar matsawa, sai kuma kurar jirgin ta fara kakkaryewa saboda haukan rakuman ruwa.
Vakhahegela khuvulongolo vakafika aponu upwu amaga agaa inyanja ivieli nchagiine. Ingalava pwu yikhima yiliekhulemwa ukhugeenda pwu yikhatengula ingalava ukhudenyeekha ulwakhuva umbelo gwale mbaha.
42 Shirin sojojin ne su kashe 'yan kurkukun domin kada su yi iyo su tsere.
Avasikhali vanchovine ukhuvabuuda avankungwa voni, ulwakhuva akhee iva asipali umunu yuywa akhale iwesya ukwogela nukhuhega aponu apo.
43 Amma shi hafsan ya so ya ceci Bulus, sai ya tsai da shirin su, ya ba da umarni, duk masu iya iyo su yi tsalle su fada ruwa su kai gacci.
Ulwakhuva unsikhali valigoha ilya Kiloma alikhunogwa ukhumpoka uPavuli, pwakhimikha inchuvasagiile; pwa akhatavula vala aviwesya ukwogela, vanyele ukhuhuma mungalava vatale ukhuluta ukhugasikhuli amagasi.
44 Sa'annan sauran mazajen su biyo baya, wadansu a kan karyayyun katakai, wadansu akan abubuwan da ke a jirgin. Ta haka ne dukanmu muka kai gacci lafiya.
Pwu avagosi avange valiekhulonda umwakhumile ukwieyibatilila mumbavo na mufinu ifinge ukhuta vahume mungalava. Vavile vagahile ewo pwu vakhapona voni vakhahuma vunonu khunji khukoa amagasi gasikhuli.

< Ayyukan Manzanni 27 >