< Ayyukan Manzanni 26 >

1 Sai Agaribas ya ce wa Bulus, “Za ka iya kare kan ka.” Sai Bulus ya daga hannunsa ya fara kare kansa.
U Aglipa pwakhambula uPavuli, `Akhata lieno vuwesya ukhunchova. 'Pwu uPavuli akhinula ikhivokho kyamwene akhitetela.
2 “Ina farinciki, ya sarki Agaribas, game da saran da Yahudawa ke kawowa a kaina yau;
“Akhata nikhipuliekha luhekhelo, Mumbwumi wango, Vitwa Eglipa, ukhuva eilelo puninchovanikhetetela inongwa nchango inchuava Yahudi vakhang'iegaga une.
3 musamman ma don kai masani ne game da al'adun Yahudawa da al'amuransu. Don haka, ina rokanka ka yi hakuri ka saurare ni.
Ulwakhuva uve uliemanyi unchimanyi indagielo ninchu vivuncha. Pwu nikhukhudova wiemuliekhenche nukwiyumilincha.
4 Hakika, dukan Yahudawa sun san yadda na yi rayuwa ta daga kurciyata a kasa ta, da kuma Urushalima.
Lweli, Avayahudi voni vamanyi uune ukhuhuma uvudebe namumikhulile gyango mukhilunga kyango khu Yelusalemu.
5 Sun san ni tun farko, kuma yakamata su yarda cewa na yi rayuwa kamar Bafarase, darikan nan mai tsatsauran ra'ayi ta addininmu.
Une vamanyile ukhuhuma khuvutengulilo vanogiile ukwidika ukhuta undumbilieli, mumpelela ugulinulwedienkho ululuti mumbuklisiti wienyo.
6 Yanzu ina tsaye a nan dominn a shari'anta ni, saboda alkawalin da Allah ya yi wa ubanninmu.
Leino nimile aapa pakhuhigwa ulwakhuva une nilola ululagielo ulwa Nguluve avombile khuvadada vetu.
7 Domin wannan shine alkawalin da kabilunmu goma sha biyu suka sa zuciya su karba, yayin da suke yin sujada da himma ga Allah dare da rana. Saboda wanan bege, Sarki Agaribas, Yahudawa ke tuhuma ta.
Ulu lululagielo lulwa ifikoolo fwietu khinchigho nifivieli fihuvile ukhupokele inave fikwupilila ienava finkhumwidikha Unguluve nukwiyumilincha pankhilo na pamusi. Ni kwa ajili ya tumaini hili, mfalme Agripa, kwamba Wayahudi wananishitaki.
8 Me ya sa wani zai yi tunani cewa abin mamaki ne Allah ya ta da mattatu?
Khukhuta khikhi muugaati ndyumwe musaagaa ukhuta nchiva ncha khudegha ukhuta Unguluve inchusya avafwile?
9 Da, na yi tunanin yin abubuwa gaba da sunan Yesu Banazarat.
Unsiekhi ugwinge nasagiele yune ni mwene ukhuta ninogiiiwe ukhuvomba imbombo nyingi incha litawa ilya Yesu uva mu Nasaleti.
10 Na yi wadanan a Urshalima. Na kulle masu bi da yawa a kurkuku, sanadiyar iko da na samu daga wurin manyan firistoci, kuma da ake kashe su ma, ina ba da goyon baya.
Nivomba inchi mu Yelusalemu; Navakhungile aveidikhi avingi avavalanche nikhava na makha agaakhutamula ukhuhuma khuvavaha va vatekhenchi vuvibudiwa une nene niliekhulamula.
11 Na wahalshe su sau dayawa a cikin dukan majamiu ina kuma yin kokari in tilasta masu su yi sabo. Na yi gaba mai zafi da su kuma na tsananta masu har zuwa birane na wadansu kasashe.
Papingi navatesinche vuvali mtembile nchavene ukhuta vabelaghe ulwidiko ulwavene. Nikhava nilyoyo ilaluvipo ulukali khuvene khange nilikhuvaswema munkhilunga ikya khuvugeni.
12 A sa'anda nake yin wannan, na tafi Dimashku da izinin manyan firistoci;
Vunivombo inchi, nalutile ku Dameski, vunielina makha nindagielo ukhuhuma khuvalumbili avavaha;
13 a cikin tafiyata kuma, da tsakar rana, ya sarki, na ga haske daga sama da ya fi rana sheki, ya haskaka kewaye da ni da kuma wadanda ke tafiya tare da ni.
vunielimunjila pamusi, Untwa ninkhavona ulumuli ululuti khulinchuva lukhamulikha ukhunjula une na vanu uvutwa geendanga nnjela nune.
14 Da dukanmu muka fadi kasa, na ji wata murya na magana da ni a harshen Ibraniyawa tana cewa, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani? Yana da wuya ka hauri abin da ke mai tsini.'
Twivoni tukhagwa pasi, pwuniekhapulikha ilimenyu linchova nune munjovela iya Khieblania: `Savuli, Savuli! Khikhi ikyuvukunesya? Khupala khulyuve ukhuvanya nilivalo khunchokoo.
15 Sai na ce, 'Wanene kai ya Ubangiji?' Ubangiji ya amsa, 'Ni ne Yesu wanda kake tsanantawa.
Pwu nikhanchova, 'Uve veveni, Nkuludeva?' Unkuludeva akhamula, 'Une nene Yesu yuune vukhuneesya.
16 Yanzu ka tashi tsaye domin saboda wannan dalili ne na bayyana gare ka in sanya ka, ka zama bawa da mashaidi na game da abubuwan da ka sani a kaina yanzu da wadanda zan bayyana maka daga bisani;
Lino wieme na malunde ghakho; ulwakhuva uvunogwe wango une nievonike khulyuve, niekhuhalile ukhuva imbombi nukhuva inchovi khumbombo iyuyimanyile ieyango lino nie mbombo nchincho uyuniekhukhuvonesyaga pavulongolo;
17 Zan kubutar da kai daga wurin mutane da kuma al'ummai da zan aike ka wurinsu,
khange nikhukhupoka khuvanu uwayikhiva nikhukhusuha Avankilunga ukwakhiva nikhukhusuha,
18 domin ka bude idanunsu ka juyo su daga duhu zuwa haske da daga ikon Shaidan zuwa ga Allah, domin su karbi gafarar zunubai da gado da zan ba wadanda na kebe wa kaina ta wurin bangaskiya gare ni.'
ukhuvadiendula amiho gaavene nukhuvahencha iehisi ukhuloncha khulumulu nukhuhuma khumaka agaa ntavangwa ukhuta vamwidikhe Unguluve; ukhuta vupiliele ulusyiekhilo ukhuhuma khwa Nguluve uvusyiekhilo uwa mbivi nuvuhale.
19 Saboda haka, sarki Agaribas, ban yi rashin biyayya da wahayin da na gani daga sama ba;
Ulwakhuva, vintwa Eglipa, saninkilwe une unkhujileka ienyevonelo incha khukyanya,
20 amma, da farko ga wadanda ke a Dimashku, sa'annan a Urushalima da kasar Yahudiya gaba daya, da dukan Al'ummai, na yi wa'azi domin su tuba su kuma juyo ga Allah, su yi ayyukan da suka chanchanci tuba.
ulwakhuva, khuvala avakhatamaga khu Damesika, nakhu Yelusalemu na avankhilunga kyoni ikya Yudea, na vanu avange avafikholo ifinge, nikhavalumbilile ukhuta vanchileke imbivi vasayiwe vasyetuke vankonge Unguluve, vavombage imbombo inchikuvavonesya ukhuta vikhudwada Unguluve.
21 Domin wannan dalili ne Yahudawa suka kama ni a cikin haikali kuma suke kokari su kashe ni.
Kumbombo incho Avayahudi vakhanyibata mutembile, valikhunogwa ukhumbuda.
22 Allah ya taimake ni har wa yau, domin in iya tsayawa gaban mutane kanana da manya, in bada shaida game da iyakar abin da annabawa da Musa suka fada zai faru;
Unguluve anangile puunoefikhile aapa, pwu nikwima nukhunchova khuvanu voni avanini na vavaha khu nchila inchuvachovile avanyamalago nu Musa vanchovile ukhuta inchi nchilavoneka;
23 wato lallai Almasihu zai sha wahala, ya kuma zama na farko da za'a rayar daga matattu ya kuma yi shelar haske zuwa ga mutanen Yahudawa da Al'ummai.”
ukhuta uKlisite alatesekha hange alatala ukhunchuka ukhuhuma khuvufwe nukhuvonesya ulumuli khuvavu Avayahudi na khuvanu amufilunga.
24 Da Bulus ya gama kare kansa, Festas ya yi magana da babban murya, “Bulus, kana hauka; yawan iliminka yasa ka hauka.”
U Pavuli wamaliele ukhunchova ukwipala, uFesito pwakhanchova akhatoncha ilimenyu ilievaha, 'Pavuli, ulienulunkwale! uluhala lwako uluwiembile lukhupiele ulunkwale.
25 Amma Bulus ya ce, “Ba na hauka, ya mai girma Festas; amma da karfin zuciya nake fadi kalmomin gaskiya da na natsuwa.
U Pavuli akata, Une sanielinulukwale, Fesito; vindwanchiwa ulwakhuva winchova incha wanyielweli nchene.
26 Saboda sarkin ya san wadannan abubuwa duka; shi ya sa nake magana gabagadi, don na hakikance cewa, ba abin da ke a boye gare shi; gama ba a yi wadannan abubuwa a boye ba.
Ulwakhuva vintwa ulumanyile khwu mbombo inchii; pwuninchova saniedwadwa khumwene, ulwakhuma nilumanyile ukhuta khiesikuli iekhefihime khumwene, ulwakhuva eile salikhavombekhaga kuvutitu.
27 Ko ka gaskanta da annabawa, Sarki Agaribas? Na sani ka gaskanta.”
Te, uve Pavuli, vukhuvidikha avanyamalago, Untwa uAglipa? Nielumanile ukhuta vukhumwidika.
28 Agaribas ya ce wa Bulus, “A cikin karamin lokaci kana so ka rinjaye ni ka mai da ni Krista?”
'U Aglipa akhambula uPavuli, 'Khwu nsiekhe udeebe vuwesya ukhunchova nune ukhuta nipiendukhe ukhuva Nklistie?
29 Bulus ya ce, “Ina roko ga Allah, domin ko a karamin lokaci ko a dogon lokaci, ba kai kadai ba, amma har da wadanda ke sauraro na yau su zama kamar ni, amma ban da wadannan sarkokin.”
U Pavuli akhanchova, '“Nikhundova Unguluve ukhuta, khunsiekhi unsupu apange untwali, syo uve viemwene, avanu voni avinkhumolieka ielelo vave ndune, hange savakhave niendegehe incha mukheikhungwa.”
30 Sai sarki ya tashi tsaye tare da gwamna da Barniki da dukan wadanda ke zaune tare da su;
Untwa pwa akhima, nu mbombi, nu Bernike, vope navakhatamile pwupaninie navo,
31 da suka bar dakin taron, suka ci gaba da magana da juna suna cewa, “Wannan mutum bai yi wani abin da ya chanchanci mutuwa ko kuma dauri ba.”
wuvuvahegiila valikhunchova vavo valikhuta, 'Umunu uyu sapanogile ukhuta afwe nakhukhukhungiwa.'
32 Agaribas ya ce wa Fastos, “Da mutumin nan bai daukaka kara zuwa ga Kaisar ba da an sake shi.”
U Aglipa akhambula uFesito akhata, “Umunu uyu akhalondiwa alekhe ukhuloleliwa ave ndunonchehencho akhale uvuvopolwa khwa Kaisali.”

< Ayyukan Manzanni 26 >