< Ayyukan Manzanni 27 >

1 Bayan da aka amince zamu tafi Italiya, sun mika Bulus tare da wadansu daurarru a hanun wani jarumi mai suna Yuliyas, daga batalian Agustas.
Yejile yalamulwa ati kuchiile chigende mu lugendo lwa maji okuja Italia, nibhamuyana Paulo nabhabhoywa abhandi KU mukulu umwi wa abhasilikale abhe chirumi unu abhilikilwaga Julio, owe chise cha Agustani.
2 Muka shiga Jirgin ruwa daga Adramatiya, wanda ke shirin tashi zuwa kusa da gefen tekun Asiya. Sai muka je teku. Aristakus mutumin Tasalonika a Makidoniya ya tafi tare damu.
Nichilinya mu meli okusoka Adramitamu, inu yaliga niyenda okulabha mu mbhalama ya injejekela ya Asia. Kwibhyo nichingila mu nyanja. Aristaka okusoka Thesalonike eya Makedonia nagenda amwi neswe.
3 Washegari muka sauka birnin Sidon, inda Yuliyas ya nuna wa Bulus karamci ya kuma yarda abokansa su bi shi don ya kula da su.
Olunaku olwo lwalubhie nichilasa inanga mu musi gwa Sidoni, kenu Julio amukolee Paulo kwo bhwila no kumwikilisisha okuja ku bhasani bhae kwo kulamila obhwila bhwebhe.
4 Daga wurin, muka bi teku muka tafi ta Tsibirin Kubrus, domin matsananciyar iska da ke gaba damu.
Okusoka ao nichigenda nichilabha mu nyanja no kwiinda kwisinga lya Kipro linu ligukingilisishe omuyaga, kwa insonga omuyaga gwaliga niguchisoka imbele.
5 Sa'adda muka ketare ruwa zuwa sassan Kilikiya da Bamfiliya, muka zo Mira ta birnin Lisiya.
Chejile chikaja mu lugendo nichilabha mu maji ganu galiga gali ayei na Kilikia na Pamfilia, nichija mila, Omusi gwa Lisia.
6 Anan, jarumin ya sami jirgin ruwa daga Iskandariya wanda za shi Italiya. Ya samu cikinsa.
Alia omukulu ulya owa abhasilikale bhe chiloma, naisanga Imeli okusoka Alexandria eyo yaliga niyenda okugenda Italia. Nachinyisha munda yayo.
7 Kwana da kwanaki muna tafiya a hankali a karshe da kyar muka sauka kusa da Sinidus, iska ta hana mu tafiya, sai muka ratsa ta Karita, kusa da Salmina.
Chejile chikea nichigenda mulugendo malamala kwa naku nyafu kubhutelo nichikinga kwa jinyako ayei na kinidas, omuyaga gwa chiganyishe lindi okugendelela injila eyo, kutyo nichigenda mulugendo katoto ya lilengesi cha Krete nichigukilisha omuyanga, nichilolelela na salmone.
8 Da wahala muka bi ta makurda har muka zo wani wuri da ake kira Mafaka Mai Kyau wanda ke kusa da birnin Lasiya.
Nichija mulugendo nichibhalama kujejekela ya inyanja kwo bhukomee, Nio nichikinga Anu aliga natogwa Fari Haveni enyo ili ayei no musi gwa Lasi.
9 Yanzu mun dauki dogon lokaci, gashi lokacin azumin Yahudawa ya wuce, tafiyar kuma ta zama da hatsari. Bulus ya gargade su,
Chaliga chagegere mwanya mwafu muno, no mwanya gwe chisibho gwe chiyaudi gwliga gwatulile one, na oli yaliga ili nyako okugendelela mulugendo. Kwibhyo Paulo nachigonya,
10 ya ce, “Jama'a, na gane tafiyarmu zata zamar mana da barna da asara mai yawa, ba ga kaya da jirgin kadai ba amma har da rayukan mu.”
No kwaika, “Bhalume, enilola olugendo olwo echenda okulugega echitula okufyilwamo no bhuuta bhwafu, bhutalila bhe mijingo na imeli, nawe one no bhulame bhweswe.”
11 Amma jarumin ya fi mai da hankali ga maganar shugabansa da mai jirgin ruwan, fiye da abubuwan da Bulus ya fadi.
Mbe nawe omukulu wa bhasilikale bhe chiloma nibhamutegelesha muno esebhugenyi wae kanya meli, okusiga emisango jilya ejo jaikilwe na Paulo.
12 Da shike tashar ba za ta yi dadin zama da hunturu ba, mafi yawa sun ba da shawara a bar wurin, in maiyiwuwa ne muga mun kai birnin Finikiya, don mu yi hunturu a can. Finikiya tashar jirgin ruwa ce a Karita, tana fuskantar arewa maso gabas da kudu maso gabas.
KU songa echigobho chaliga chitakondele okwikala omwanya gwa imbeo, abhafugi bhafu nibhaika chigende chisokeo aliya, koleleki kwa njila yona yona chikatula okugukingila Omusi gwa Foinike, chiyanje eyo omwanya gwa imbeo. Foinike Ni chigobho eyo Krete, na eilola mubhuanga ebhutulika esubha na mumalimbe ge bhutuluka esubha.
13 Sa'adda iska daga kudu ta huro a hankali, sun tsammaci bukatarsu ta biya. Sai suka janye linzamin jirgin ruwan sukabi ta Karita kusa da gaba.
Omuyaga gwa malimbe gwejile gwamba okuyebha malamala, abhafugi nibheganilisha bhabhona chinu bhaliga bhakenele. Nibhakola inanga no kulabha kumbali ya Krete ayei na kunjejekela.
14 Amma bayan wani dan lokaci sai iska mai karfi da ake kira Yurokilidon, ta fara bugun mu daga tsibirin.
Mbe nawe mwanya mufui niguyemba omuyaga, mwafu ogwe chiule, gunu gwaliga nigubhilikilwa gwa ikomaji, nigwamba okuchibhuma nigusoka ku mbali ya lisinga.
15 Sa'adda Jirgin ruwan ya kasa fuskantar iskar, sai muka bi inda iskar ta nufa.
Wejile imeli yatabhwa no kuigwa okulosha mu bhutwe, Mbe nichikilishanya nejo nichigenda nabho.
16 Sai muka bi ta inda muka sami kariya kusa da wani dan tsibiri wanda ake kira Kauda; kuma da wahala muka daure karamin jirgin a jikin babban.
Nichilukila kwo kulabha kumbhali anu chaliga nichikinga omuyaga gwa lisinga linu lyatogwaga Kauda; na kulwa Jinyako muno nichisakilwa okubhukisha obhwato.
17 Bayanda suka daga shi, sun yi amfani da igiyoyi don su daure jirgin don gudun fadawa kan yashin Sirtis, suka bar jirgin yana ta korarsu.
Wejile bhamala okuikulula, bhagegele jingoye ejokuibhoyela imeli. Bhobhaile ati bhasiga kuja kwi bhala lyo musenyi mwafu ogwa inoto, kwibho nibhesa inanga nibhasilwa kunjejekela.
18 Mun yi ta fama da hadari ba kadan ba, da gari ya waye ma'aikatan jirgin suka fara zubar da kaya daga jirgin.
Chabhumilwe muno no muyaga gwe chiule, kwibho olunaku olwo lwalubhie abhafugisha nibhamba okwesa ebhinu bhinu bhaliga bhaikile mu meli.
19 A rana ta uku, ma'aikatan jirgi suka jefar da kaya daga cikin jirgin da hannuwansu.
Olunaku lwa kasatu, abhafugisha bha mu meli nibhamba okusabhula amaji kwa amabhoko gebhwe abhene.
20 Kwanaki dayawa ba mu ga hasken rana da taurari a bisan mu ba. Babban hadari kadai ke dukanmu, duk mun fidda zuciya zamu tsira.
Mu mwanya ogwo lisubha na jinyota bhitachisekanie kwa naku nyafu, no muyaga gwe chiule nigugendelela-la okuchibhuma, okwiikanya ati echija okukisibhwa nikuwao.
21 Sa'adda sun dade basu ci abinci ba, sai Bulus ya tashi a gaban ma'aikatan jirgi yace, “Jama'a, da kun saurare ni, da bamu tashi daga Karita ba, balle mu fuskanci wannan barna da asarar.
Wejile gwagendelela mwanya mulela obhutalya bhilyo, ao Paulo nemelegulu agati- gati ya abhafugisha bhalya naika, “Bhalume, sanga munyiile muntegeleshe, na chitakasokele krete, koleleki chitakabhwene mauta ganu no kufwilwamo kunu.
22 Yanzu fa ina karfafa ku kuyi karfin hali, domin ba wanda zai rasa ransa a cikinku, sai dai jirgin kadai za a rasa.
Wolyanu enibhasilisha musimbagilile emyoyo, kwa insonga atalio unu alabhusha bhulame mwime, atali okufwilwamo-ela imeli.
23 Domin daren da ya gabata mala'ikan Allah wanda ni nasa ne, wanda kuma nake bautawa -mala'ikansa ya tsaya kusa dani
Kunsonga mungeta inu yatulile Malaika wa Nyamuanga, unu Ali Nyamuanga anye nili wae, na unu enimulamya one - Malaika wae emeleguyu kumbali yanye
24 ya ce, “Kada ka ji tsoro, Bulus, dole ka tsaya gaban Kaisar, duba kuma, Allah cikin jinkansa ya baka dukan wadannan da ke tafiya tare da kai.
no kwaika, “Wasiga kubhayana Paulo. Nibhusi-bhusi wimelegulu imbhele ya Kaisari, na Lola, Nyamuanga mu bhwekisi bhae akuyanile bhanu bhona bhanu oulibhata amwi nabho mulugendo.
25 Domin haka, jama'a, kuyi karfin hali, domin na gaskanta da Allah, kamar yadda aka fada mani haka zai faru.
Kwibhyo, bhalume, mukomele, kunsonga enimwikilisha Nyamuanga, ati ejijokubha lwa kutyo nabhwilwa.
26 Amma lallai dole ne a jefa mu kan wani tsibiri”.
Mbe nawe Ni bhusi-bhusi muutasibhwe kwo kubhumwa mu bhisiga ebhindi.”
27 Sa'adda dare na goma sha hudu ya yi, ana ta tura mu nan da can a cikin tekun Adriyat, wajen tsakar dare, ma'aikatan jirgin sun tsammaci sun kusanci wata kasa.
Yejile yakinga ingeta ye kumi na kana, anu chaliga nichisilwa eyo neyo munyanja ya Adratik, kuti mugeta agati bhwile bukulu kutya, abhafugisha bha mu meli bhalya nibhelisha ati bhalebhelee ku chalo.
28 Da suka gwada sai suka iske kamu ashirin; bayan dan lokaci kadan, sun sake aunawa sai suka iske kamu sha biyar ne.
Nibhalenga obhulela ebhita bhya maji nibhabhona bhita ekumi na munana, okumala mwanya mufui nibhalenga lindi nibhabhona bhita munana na inusu.
29 Tsoro ya kama su ko watakila a jefar da mu kan duwatsu, sai suka jefa linzami hudu daga karshen jirgin suka yi addu'a don gari ya waye da sauri.
Bhobhaile okwamba ati echitula okuyalila ku mabhui, kwibhyo nibhesha amasikyo gana okusoka mu mabhala go kutelako amasikyo na nibhasabhwa ati nibhuche bhwangu.
30 Ma'aikatan jirgin ruwan suna neman hanyar da za su rabu da jirgin kuma sun jefa karamin jirgin a cikin teku. Suka yi kamar zasu jefa wasu linzamai daga gaban jirgin.
Abhafugisha bhalya bhaliga nibhaiga lwa kutyo bhalaisiga imeli ilya nibhesha ebhyato bhitoto-toto ebhyo kwelulilamo obhulame, na nibhekola uti abhenda kwisha amasikyo okusoka mu mabhala ga imbele yo bhwato.
31 Amma Bulus ya ce ma jarumi da sojojin, “Idan mutanen nan ba zasu tsaya cikin jirgin ba, ba zaku tsira ba”.
Mbe nawe Paulo namubhwila omukulu ulya wa bhasilikale bhe chiloma na abhasilikale bhalya, “Mutakutula kukila atali abhanu bhanu bhalasigala ku meli.”
32 Sai sojojin suka yanke igiyoyin jirgin suka kuma barshi ya fadi.
Okumala abhasilikale bhalya nibhagenga jingoye jiliya ejo bhwato na ngasigwa koleleki gagegwe na maji.
33 Da gari ya fara wayewa, Bulus ya roke su duka su dan ci abinci, ya ce, “Yau kwana goma sha hudu kenan ba ku ci kome ba.
Omwanya gwo bhwelu bhwa katondo gwjile gwamba okubhonekana, Paulo nabhelembeleja bhona nolwo ati bhalyeko kutoto. Naika, Lelo Ni lunaku lwe kumi na kana lunu mwaliga nimulindilila obhutalya, muchali kulya chinu.
34 Saboda haka na roke ku ku ci abinci, domin wannan saboda lafiyarku ne; kuma ko gashin kanku daya baza ku rasa ba”.
Kwibhyo enibhelembeleja mugege ebhilyo bhitoto, kunsonga inu kubheile okulama kwemwe; na lutalio Nolwo lufwili lumwi ku mitwe jemwe lunu olutula okubhula.
35 Da ya fadi haka sai ya dauki gurasa ya yi godiya ga Allah a idanun kowa. Sai ya gutsutsura gurasa ya fara ci.
Ejile amala okwaika ago, nagega omukate namusima Nyamuanga imbhele ya meso ga bhuli munu. Okumala nagumonyolako omukate namba okulya.
36 Sai dukansu suka karfafu suka kuma ci abinci.
Okumala bhona nibhasimbagilila emyoyo na bhene nibhagega ebhilyo.
37 Mu mutane 276 (dari biyu da saba'in da shida) ne cikin jirgin.
Chaliga bhanu magana gabhili na makumi musanju na mukaga bhanu chaliga mu meli.
38 Da suka ci suka koshi, suka zubar da alkamar cikin teku domin su rage nauyin jirgin.
Bhejile bhamala okulya ebhyokubheya, nibhaikola imeli kubha nyangu kwokwesa intanda ya ingano mu nyanja.
39 Da gari ya waye, basu fahimci kasar ba, amma suka hangi wani lungu a gacci, sai suka yi shawara tsakaninsu ko su tuka jirgin zuwa cikin lungun.
Bhwejile bhwacha, bhatachimenyele echalo echo, nawe nibhalola libhala lye chalo linu lyaliga lili ekonda lingie mu maji linu lyaliga lyo musenyi mwafu. Nibhaikana ati alabha abhatula okuisila imeli awo.
40 Sai suka yanke linzaman suka bar su cikin tekun. Cikin lokaci guda suka kwance igiyoyin da ke juya jirgin, suka saki filafilan goshin jirgi suka nufi gabar tekun.
Kwibhyo nibhagasulumula amasikyo nibhagasiga mu nyanja. Mu mwanya ogwo ogwo nibhatatilila jingoe eja litanga na nibhenamusha libhala elya imbhele okulolelesha mu muyaga, kwibhyo nibhagenda mwi bhala elyo musenyi mwafu.
41 Da suka iso inda ruwa biyu suka hadu, sai jirgin ya tsaya kasa. Gaban jirgin ya kafe a nan, ba damar matsawa, sai kuma kurar jirgin ta fara kakkaryewa saboda haukan rakuman ruwa.
Mbe nawe nibhaja mu lubhala lwa jingeji ebhili eja maji Anu ejibhonanila, imeli nija Kunsenyi. Na lilya libhala lya imbele elya imeli niyalila alya na itatulile kusokao, nawe libhala elya imbele ya imeli nilyamba okubhutuka kunsonga yo bhwafu bwa amakonjo.
42 Shirin sojojin ne su kashe 'yan kurkukun domin kada su yi iyo su tsere.
Abhasilikale bhalya nibhalwaja lwa kutyo bhalabheta abhabhoywa, koleleki ati atalio unu akatulile okuuga no kwiluka.
43 Amma shi hafsan ya so ya ceci Bulus, sai ya tsai da shirin su, ya ba da umarni, duk masu iya iyo su yi tsalle su fada ruwa su kai gacci.
Mbe nawe ulya omukulu wa abhasilikale bhe chiloma aliga nenda okumukisha Paulo, kwibhyo nabhaganya; No kubhalagilila bhalya bhanu abhatula okuuga, bhejunge okusoka mu meli okwamba na bhaje ku chalo.
44 Sa'annan sauran mazajen su biyo baya, wadansu a kan karyayyun katakai, wadansu akan abubuwan da ke a jirgin. Ta haka ne dukanmu muka kai gacci lafiya.
Okumala abhalume abhandi abhabhalubha, abhandi ingulu ye ebhibhalala bhya jimbau na abhandi ingulu ye bhinu ebhindi okusoka mu meli. Ku njila inu nijibhonekana ati bhona echijokukinga ku chalo kwo bhwana bhwana.

< Ayyukan Manzanni 27 >