< Romawa 1 >
1 Bulus, bawan Yesu Almasihu, kirayayye ya zama manzo, kuma kebabbe domin bisharar Allah.
Paulo, omukosi wa Yesu Kristo, unu abhilikiywe kubha Ntumwa, no kwaulwa ingulu ye misango jo bhwana eja Nyamuanga.
2 Wannan itace bisharar da ya alkawarta tuntuni ta wurin annabawansa ta wurin tsarkakakkun littattafan sa.
Jinu nijo jilya eje misango jo bhwana jinu alagile kala okulabha ku bhalagi bhae mu maandiko amelu.
3 Game da Dansa ne, haifaffe daga zuriyar Dauda ga zancen jiki.
No kulubhana no mwana wae, unu ebhuywe okusoka muluganda lwa Daud kulwa ingulu yo mubhili.
4 Ta wurin tashinsa daga mattatu aka aiyana shi ya zama Dan Allah ta wurin ikon Ruhu na tsarkakewa. Yesu Almasihu Ubangijimu.
Mwenene niwe alasibhwe ku Mwana wa Nyamuanga kwa managa ga Mwoyo Mwelu mu bhusuluko bhwa bhafuye, Yesu Kristo Latabhugenyi weswe.
5 Ta wurinsa muka karbi alheri da manzanci sabo da biyayyar imani a cikin dukkan al'ummai, domin darajar sunansa.
Okulabha ku mwenene chalamiye echigongo no bhutume kwo bhwolobhe bhwe likilisha mu Maanga gone, ingulu ya lisina lyae.
6 cikin wadannan al'ummai kwa, ku ma an kiraku ku zama na Yesu Almasihu.
Mumaanga ganu, emwe one mubhilikiywe kubha bha Yesu Kristo.
7 Wannan wasika ga dukkanku ne da kuke cikin Roma, kaunatattu na Allah, kirayayyun mutane tsarkakakku. Bari alheri ya kasance tare daku, da salama daga Allah Ubanmu, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
Inyalubha inu ni kubhona bhanu bhali Roma, bhanu abhandi na Nyamuanga, bhanu bhabhilikiywe kubha bhanu bhalengelesi. Echigongo chibhe kwimwe, no mulembe okusoka ku Nyamuanga Lata weswe na Latabhugenyi Yesu Kristo.
8 Abu na farko dai ina yi wa Allah na godiya ta wurin Yesu Almasihu domin ku duka, domin kuwa ana labarta bangaskiyarku ko ina a cikin dukkan duniya.
Okwamba, enimusima Nyamuanga wani mu Yesu Kristo ingulu yemwe bhona, kulwa insonga elikilisha lyemwe eilasibhwa mu Chalo chona.
9 Domin kuwa Allah shi ne shaida ta, wanda nake bautawa a cikin ruhuna a cikin bisharar Dansa, yadda a koyaushe na ke ambaton ku.
kulwo kubha Nyamuanga ni mubhambasi wani, unu enikolela mu mutima gwani ku musango gwo bhwana ogwo mwana wae, lwa kutyo enikomesha mukubhaika.
10 A kullum ina roko cikin addu'o'ina domin ta kowanne hali in yi nasarar zuwa gare ku da izinin Allah.
Nsiku jone enikomesha mu okusabhwa jisala jani ati ku njila Yona yona mubhutelo nibhone libhando woli mu Kwenda kwa Nyamuanga mu Kuja kwemwe.
11 Gama ina marmarin ganin ku, domin in baku wata baiwa ta ruhaniya, domin in karfafa ku.
Kulwo kubha eninda okubhalola, koleleki nibhone okubhayana emwe abhandi ebhiyanwa bhya mumwoyo, nibhone okubhakomesha.
12 Wato ina dokin in sami cikakkiyar karfafawa a cikin ku, ta wurin bangaskiyar junanmu, wato tawa da taku.
Ati, enilolelela okusilisibhwa mu Mwoyo amwi nemwe, mu njila ye likilisha Lya bhuli umwi weswe, kwemwe na kwanye.
13 Yanzu fa bana so ku rasa sani, yan'uwa, sau da yawa nake yin niyyar zuwa wurinku, amma har yanzu hakan din bata samu ba. Na so yin hakan din ne don in sami 'ya'ya na ruhu a cikinku kamar dai yadda ya ke a sauran Al'ummai.
Oli abhasu, nitakwenda muleme okumenyekana ati, kwiya kafu nilamue okuja kwemwe, nawe niganyibhwe okinga oli, nendaga kutya koleleki ati amatwasho kwemwe lwakutyo jili ona agatigati ya bhanu bha Maanga.
14 Ina dauke da nawayar Hellinawa da ta sauran jama'a, masu hikima da marasa hikima.
Enitwongwa na bhayunani na bhagenyi ona abhengeso na bhamumu.
15 Don a shirye na ke in sanar da bishara a gare ku, ku da kuke cikin Roma.
Lwakutyo kwibhala lyani, anye nimalilie okulasha omusango gwo bhwana kwemwe one emwe bhanu muliyo Roma.
16 Don kuwa ni ba na jin kunyar yin bishara, don ita ce ikon Allah don samun ceto ga duk wanda ya gaskata, da farko dai Yahudawa kana kuma Hellinawa,
Kulwo kubha nitagulolela nswalo omusango gwo bhwana, kulwo kubha ni bhutulo bhwa Nyamuanga bhunu obhuleta omwelulo ku bhuli unu kekilisha, okwamba ku Muyaudi na ku Muyunani one.
17 Domin a cikin ta adalcin Allah ya bayyana daga bangaskiy zuwa bangaskiya, kamar yadda yake a rubuce, “Mai adalci zai rayu ne tawurin bangaskiya.”
Kulwo kubha obhulengelesi bhwa Nyamuanga obhubhonekana okusoka mu kwikilisha kukinga mu kwikilisha, lwa kutyo jandikilwe, ati “Omulengelesi kalama mu likilisha.”
18 Domin fushin Allah ya bayyana ne daga sama gaba da rashin ibada da rashin adalci na yan'adam, wadanda suke danne gaskiya ta wurin rashin adalcin su.
Kulwo kubha ebhinyiga bhya Nyamuanga bhyabhulisibhwe okusoka mu lwile ingulu yo bhunyamusi ne bhibhibhi bhyona ebhya bhanu, abha ku njila yo bhunyamusi inu eiseleka echimali.
19 Dalili kuwa abinda yakamata a sani game da Allah a bayyane ya ke a gare su. Domin kuwa Allah ya bayyana masu shi a zahiri.
Inu ni kulwa insonga, gona ganu agatula okumenyekana ingulu ya Nyamuanga gali abhwelu kubhene. Kulwo kubha Nyamuanga abhamenyesishe.
20 Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios )
Kulwo kubha amasango gae ganu gatakubhonekana kisi gali abhwelu okusoka mukumogwa kwe Chalo. Agamenyekana okulabha ku bhinu bhinu bhyamogelwe. Amasango ganu ni bhutulo bhwae obhwa kajanende no bhusimuka bhwa Bhunyamuanga. Mukubhonekana kwae, abhanu bhanu bhatana bhwilige-lige. (aïdios )
21 Dalili kuwa, koda suna jin sun san Allah, amma basu darajanta shi a matsayin Allah ba, ko kuma su nuna masa godiya. Maimakon haka, suka zama wawaye a cikin tunaninsu, zukatansu marasa tunani sun duhunta.
Linu ni kwa insonga, nolwo kutyo bhamenyele okulubhana na Nyamuanga, bhatamukusishe mwene kuti Nyamuanga, nolwo bhatamusimile. Okwiya nibhabha bhafila mu meganilisho gebhwe, na mu Mioyo jebhwe ejo bhumumu nijiswikilwa echisute.
22 Suna daukar kansu akan masu hikima ne su, amma sai ga su sun zama wawaye.
Nibhebhilikila ati ni bhengeso, nawe nibhabha bhamumu.
23 Sun musanya daukakar Allah madawwami da ta kamannin abubuwan da basa dawwama, kamar mutum, da tsuntsaye, da dabbobi masu kafafu hurhudu, da masu jan ciki.
Bhaliinduye likusho lya Nyamuanga unu atana bhunyamuke mu chijejekanyo cho lususo lwo mwanamunu unu ali no bhunyamuke, na jinyonyi, na jintyanyi eja magulu gana, ne je bhimogwa bhinu ebhikwesa.
24 Saboda haka Allah ya bashe su ga sha'awoyin kazantar zukatansu, su wulakantar da jukunansu a junansu.
Kulwenda Nyamuanga abhasigile bhalubhe inamba ye Mwoyo jebhwe kwo bhujabhi, kwe mibhili jebhwe abhaswasibhwa no kubhonekana kwebhwe.
25 Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn )
Nibho abhene bhainduye echimali cha Nyamuanga kubha lulimi, nabho bhalamishe no kukolela ebhimwongwa okukila omumogi, oyo kakusibhwa kajanende. Amina. (aiōn )
26 Saboda haka Allah ya bashe su, ga sha'awowin su na lalata da wulakanci, har matansu suka canza ka'idar jima'i da aka saba zuwa madigo mace da mace.
Kulwa insonga inu, Nyamuanga abhasigile bhalubhe jinamba jebhwe ejajiswalo, kwo kubha abhagasi bhebhwe bhainduye ebhikolwa bhwyebhwe bhyo bhusimuka kuchilya chinu chitasikene no bhusimuka.
27 Mazajensu ma suka sauya ka'idar jima'i tsakanin mace da miji zuwa namiji da namiji suna yin aikin lalata. Maza su na kwana da maza suna aikata aikin ban kyama, suna kuwa girbe sakamakon aiknsu na ban kyama.
Nolwo kutyo na Bhalume one nibhasiga ebhikolwa bhwyebhwe bhyo bhusimuka kubhagasi nibhanambalilana abhene kwa bhene. Bhanu bhaliga bhalume abho bhakolele na bhalume bhejabho ganu gateile, nabho bhalamie intambala inu yalinga iiyile mu bhunyamuke bhwyebhwe.
28 Tunda shike ba su amince da Allah a cikkin al'amuransu ba, Allah ya bashe su ga bataccen hankalinsu, su aikata wadannan munanan abubuwa.
Kunsonga bhalemele okubha na Nyamuanga mu bhumenyi bhwebhwe, abhasigile bhalubhe obhwenge bhwebhwe bhunu bhuteile, bhakole emisango jilya jinu jiteile.
29 Suna cike da dukkan rashin adalci, mugunta, kyashi, keta, kuma cike da kishi, kisan kai, tarzoma, makirci, da kuma munanan manufafofi.
Bhejusibhwe no bhulangi - langi bhwona, obhubhibhi, inamba mbibhi. Bhejusibhwe na lifuwa, obhwiti, obhulemo, obhujigi-jigi, abho Mwoyo mubhibhi.
30 Masu gulma da kage, makiyan Allah. Masu tada zaune tsaye, masu taurin kai, da ruba, masu kaga kowadanne miyagun abubuwa, kuma masu kin yin biyayya ga iyayensu.
Abho one, ni Bhalomi bhe bhiwewe, abhabheelesha, na bhanu abhamubhiililwa Nyamuanga. Abhanyamuke, abhechigundu, na bhanu abhekuya. Na abhetemeki bha mabhibhi, na bhanyantolobhela bhebhusi bhwebhwe.
31 Masu duhun zuciya; masu cin amana, marasa soyayya, da kuma rashin tausayi.
Bhenene bhatana bhumenyi; Bhanu bhanyantekilishanya, bhanyambula lyenda lyo bhusimuka, bhanyantafwila chigongo.
32 Suna sane da tsarin Allah cewa masu yin irin wadannan al'amura sun cancanci hukuncin mutuwa. Ba kuwa yin wadannan abubuwan ka dai suke yi ba, harma goyon bayan masu yinsu suke yi.
Abhamenyesishe ebhilolelela bhya Nyamuanga, ati abhanu bhanu abhakola emisango jejabhwejo bhejile lufu. Nawe atali ati-la abhakola emisango ejo, bhwenene one abhekilishanya na bhalya bhanu abhakola emisango ejo.